Sashe 39
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Uncle Lulu ne yafito daga part dinsu yaga abinda yake faruwa da sauri ya qaraso gurin
Idanuwansa suka sauka kan DR SHAYKH AQEEL ASAD wanda yasani a jaridu kawai..
Mamaki da firgicine ya Kamasa alokacinda yaji AQEEL ASAD din ya Kira Haj Zainab da Mami,
Mami??
Itace Maminsa Kuma?
Ta Ina.....????
Haj Zainab din ya kalla yaga yanda idanuwanta ke neman cikowa da wata irin qwallar radadin zuciya..
Janye hannunta yayi daga na AQEEL din ya kallesa zaiyi magana Amma bashi AQEEL din yake kallaba idonsa na kan Mamin.
Janyeta uncle Lulu yayi zuwa ciki kafin yadawo ya kalli AQEEL din daya rintse idanuwansa zuciyarsa na radadi da Kuna.
Kafin uncle Lulu yayi magana juyawa yayi Kai tsaye ya nufi gate Yana fitowa da sauri malam Rabiu ya bude Masa mota yana isowa ya shiga suka bar gurin.
Haj Zainab ma tana shiga Kai tsaye sama ta wuce zuwa bedroom dinta ta rufe sbd tiriri takeji a zuciyarta Yana tasowa tareda rufeta koina..
Meyasa AQEEL ya bayyana a rayuwarsu bayan sun Dade da goge alaqar baya,
Mema zata iya cewa 'yayanta akansa idan sukasan waye shi agunta,
Sanin wayeshi agurinta zaisa Susan alqarta da rayuwarta ta baya wadda Bayan Mahaifinta da Mijinta Babu wani Abu na rayuwarta ta baya datakeson tunowa,
Me zata cewa 'yarta Siddi idan bayyanar AQEEL din tasa sukasan AMAL ce kawai 'yarta,
Tama Yaya zata iya fuskantar matsalolin da zasu biyo bayan bayyanarsa a rayuwarsu bayan ta rufe kofar duk wata damuwa da matsala a rayuwarsu sai wadda Allah zai qaddaro musu a gaba,
Tayaya zata iya barin AMAL tasan shine Wanda Mahaifinta ya barwa Amana da nauyinta akansa,
Bazata taba yarda yadawo rayuwarsuba sbd Babu wata alaqa kota zumunci kota jini datayi saura a tsakaninsu,
Kaunarsa a jininta take bazata taba Dena kaunarsa ba Dan kamar yanda takejinsu Amal aranta Bata taba Dena jinsaba kamar yanda har wannan lokacin Bai taba fita Acikin adduartaba saidai Kuma bazata Bari hakan ya dawo da quncin dasuka dade da gogewa a rayukansuba.
Cire komai tayi ta danne a ranta ta fito tareda yaranta sukai breakfast kowa ya fice harkokin gabansa.
AMAL makaranta ta tafi Siddi Kuma tana gida Bata fitaba,
Mommyn kuwa itada uncle Lulu sun fita inda acan take sanar dashi AQEEL ASAD shine Aqeel dinta na baya.
Mamaki da damuwa shima yashiga na bayyanar AQEEL din sbd asirinsu dasuka danne na shekaru Yana gap da bayyanuwa ga 'yayansu kenan,
Yaya Siddi zatayi idan taji itadin asalin batada alaqa ko daya da mommynta datake tsananin so,
AMAL ma tayaya zata iya daukan zancen AQEEL ASAD din shine Wanda ya daura auren iyayenta Kuma shine wanda Mahaifinta ya ratayawa nauyinta,
Kuma shine Wanda sanadinsa mahaifiyarta tashiga duk wani qunci da masifar rayuwa...
Ajiyar zuciya ya sauke Mai nauyi tareda yanke shawarar AQEEL ASAD bazasu taba barin yadawo rayuwarsuba kodan asirinsu dasuke rufewa na 'yayan IDON NERA shegu ne ya tabbata,
Gwara rayuwarsu ahakan
Koda Ana Kiran yayanta basada uba baa fito Kai tsaye akasan da gaske cikinsu a kwai wadda aka Haifa ba aureba,
Bazataso rayuwar Siddi ta shiga wani mugun haliba akan wannan gaskiyar.
*****hakan yasa duk wata hanyar da AQEEL ASAD zai ganta ta tashe ta Bata Bari kafa ko daya,
Dawowarsa ya tayar Mata da daya daga cikin mikin data rufe daqyar a rayuwarta,
Tana kaunarsa fiyeda yanda take tunanin zata iya ganin damuwa da kuncinsa Dan Haka ta zabi nesanta kanta da duk indama zai samun damar ganinta...
****Ta nasa bangaren gabaki daya familynsa da maaikatansa sun rasa gane Kansa,
Komai nasa yatsaya sbd Mamin data toshe duk hanyar dazai ganta suyi magana.
Kullum da safe a IDON NERA Rs yake wuni,
Ba dare ba Rana koyaushe Yana hanyar gidan Wanda yasa hankalin malam Rabiu tashi matuka sbd lamarin ya girmama matuka,
Babban abinda yafi daga Masa hankali shine yanda bayanshi Babu Wanda yasan halinda Maigidan nasu yake ciki,
Tsoronsa na gaba Kuma idan ba shima kaddarar fadawa tarkon IDON NERA bace ta Kamasa ya zaunce hakan.
Su kansu securities din gidan sun tabbatarda shi din Mai kafiya ne akan abinda yakeso Dan Haka duk yazo cikin girmamawa suke tarbonsa Amma basa bude Masa gate sbd gargadin hajiya madam dinsu mai karfi shikuma dayake family issue ne yaqi amfani da karfinsa da ikonsa gurin ganinta Dan idan yaso a mintina kalilan zaa gabatar Masa da ita din a gabansa Amma kuma Maminsa ce ake magana akai bazai taba tirsasataba saidai Kuma Yana gab da sakata a inda batada zabi saita gansa.
MARYAMAH yake buqatan sanin inda take,
Ita yakeson sanin wacece Acikin yayan asalin MARYAMAH Amma a iya bincike Babu MARYAMAH kwata kwata a tarihin sunanta da 'yayanta...
Hankalinsa tashi yayi wani irin tsoro da firgici Mai tsanani ya lullube zuciyarsa Idan har hakan na nufin MARYAMAH ta rasu kome???
Tsananta zuwansa gidan yayi Wanda ya hada da zuwa office dinta Dan kuwa ayanzu hankalinsa bazai taba kwantawaba saita sauraresa.
Gabaki daya ya shiga qunci da damuwar data saka hankalin iyalansa tashi,
Baya baro IDON NERA Rs sai dare sosai,
Da safe can ne gurin zuwansa farko,
Tun zancen na a boye saigashi yafara fita Wanda hakan yayi mummunan bawa mutane da duniya mamaki,
Meye hadinsa da zuwa gidan IDON NERA?
Shima duk kamewarsa da ilimin addininsa da mutuncinsa da girmansa yafada tarkon kenan..
Wannan zancen da aka fara yadawa mutuncinsa yafara rawa a Idon manya masu tsananin ganin mutunsa musamman malaman addininsa yasa Haj Zainab basa damar ganinta sbd sukai koma karshe ta fahimtar dashi batada wani alaqa da duk Wanda yake rayuwarta ta baya.
Da daddare ne bayan sallar ishai ya iso gidan wannan karon gate aka bude musu driver yashigo da morarsa data fi duka motocin dake harabar gidan kudi.
AMAL datake tsoron su hadu Bata gida, siddi Kuma ta koma Abuja ayau din, uncle Lulu yasan da zuwan nasa Dan Haka Yana part dinsa tareda matarsa da 'dansa yabasu Daman maganin matsalar tasu.
Palo ta tsaya dashi tareda zaunawa a natse cikin tsadaddiyar kujerar palon ta nutsu ta kallesa da kyau tana sake nutsar da kanta..
Kafin tayi magana shine ya rigata da zaunawa kujerar datake kallonta,
"Mami Ina Little MARYAMAH??
Wani daci ta hadiye na abinda zata fada Masa kafin ta dauke kallonta daga Kansa tace,
"Batanan,
Tana nesa tayi aure.
Wacece daga cikinsu Maryamah??
Kallonsa tayi da mamaki tace,
"Babuta anan,kamar yanda nafada maka tayi aure tana nesa Bata Nan..
Kunkuyar da Kansa yayi ahankali zuciyarsa na sosuwa sbd ya tabbatarda duka wannan rashin buqatarsa ne arayuwarsu take nuna Masa.
Ahankali ya dago cikin sauti mai sanyi yace,
Bakya buqatan dawowata a rayuwarku Mami??
Nayi laifi Mai girman da bazaki yafemunba saidai Mami wallahi zuciyata ce kawai da Bata magana tasan irin girma da mahummancinku acikinta,
Laifina babbane Dana tafi tun farko na barko,
Bansan meyasasa Kika bar gida ba,
Bansan meyasa kike gudunaba
Ina rokon gafara da yafiyarki Mami Amma Dan Allah kada ki rabani da kanki kokuma hanani sanin inda wacece MARYAMAH Acikin mutum biyun da ake Kira da 'yayanki.
Ajiyar zuciya ta sauke ahankali tareda kallonsa cikin sabuwar nutsuwa da kulawa tace,
"AQEEL ASAD,
bazan taba fushi dakaiba
Idanma nayi na yafe maka
Saidai inason kasani ni ayanzu wata daudace da kowane Mai mutunci yake qin raba,
Wannan ba Zainab maminka bace da kakeso da alfahari da ita
Wanna Zainab IDON NERA ce,
Nice uwar dakin karuwai,
Nice nakeda gidajen karuwai da qungiyarsu,
Sunana qaurarrene a duniya yanzu,
Banda baqin ciki Banda kunya banda takaici ko Dana sani na hakan,
Kamar yanda kaji Ana fada 'yayana basuda uba,
Babu Wanda yasan ta yanda na haifesu Dan Haka bamuda wani abin bugun gaba ko alfahari daya wuce dukiya da muke rayuwarda mukeso da ita,
Kai din babban mutum ne a yanzu,
Babban masani addini ne da ake alfahari dashi koina,
Kanada mutunci da suna,
Kanada girmanda Bazanso alaqarka daniba ya zubar maka da duka wainnan abubuwan,
Kayi nesa Dani,.
Ka nesanta kanka da duka ahanalina,
Sunanka zai lalace zaka rasa mutuncinka a addininsa idan ka bayyanawa duniya alaqarka da hamshaqiyar karuwa IDON NERA........
Wasu irin hawayene suka gangaro Masa daya kasa riqewa,
Kowace kalmar data furta deep yanka sukewa zuciyarsa,
Wane mutunci da radadi yafi sunanda take ambata din,
Wane mutunci da girma yakai ya tsaya akan tsamota daga wannan mummunan suna da duniya ta santa dashi..
Hawayensa suka saka jikinta sanyi Amma Dole ne ya nesanta Kansa dasu.
Zubewa yayi gabata tareda sunkuyar da Kansa Yana tsiyayar hawayen dayake riqewa a Ransa tsawon shekaru na rashinta.
Wallahi ayanzu daya gansu kome suka zama bazai iya rabuwa dasuba.
Maimakon tayi fushin da yanke sauran alaqarta dashi kasawa tayi zuciyarta ta karshe sbd ganin hawayen babban mutum kamarsa
Duk da agurinta shi din yarontane datake goyawa tana basa abinci abaki.
Kasa riqe kanta tayi daga kaunarsa Mai tsanani dake qasan ranta ta bayyanar Masa da kaunar tata a fili ta tsiyayo da hawayen kewarsa da tuno muguwar rayuwarta ta baya.
##MAMUH#
#LOVE/HOT
#SISTERSLIFE
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
31
Lokacinda suka dauka batareda sun saniba yasa Koda suka Ankara da time din lokacin tafiya ya wuce sbd karfe biyu harda mintina,
Malam Rabiu Kam tuni ya shige cikin securities yayi kwanciyarsa tuni bacci ya daukesa.
A yanda ya takura Mata da Kuma kwarjini da girmansa yasata ta sanar Masa kadan daga cikin rayuwarta Amma Bata sanar dashi waye MARYAMAH ba har lokacin hakama Bata sanar dashi dalilinta na barin gidaba da yankewar alaqarta da mahaifiyarsa ba har abada.
Idanuwansa suka sauka kan DR SHAYKH AQEEL ASAD wanda yasani a jaridu kawai..
Mamaki da firgicine ya Kamasa alokacinda yaji AQEEL ASAD din ya Kira Haj Zainab da Mami,
Mami??
Itace Maminsa Kuma?
Ta Ina.....????
Haj Zainab din ya kalla yaga yanda idanuwanta ke neman cikowa da wata irin qwallar radadin zuciya..
Janye hannunta yayi daga na AQEEL din ya kallesa zaiyi magana Amma bashi AQEEL din yake kallaba idonsa na kan Mamin.
Janyeta uncle Lulu yayi zuwa ciki kafin yadawo ya kalli AQEEL din daya rintse idanuwansa zuciyarsa na radadi da Kuna.
Kafin uncle Lulu yayi magana juyawa yayi Kai tsaye ya nufi gate Yana fitowa da sauri malam Rabiu ya bude Masa mota yana isowa ya shiga suka bar gurin.
Haj Zainab ma tana shiga Kai tsaye sama ta wuce zuwa bedroom dinta ta rufe sbd tiriri takeji a zuciyarta Yana tasowa tareda rufeta koina..
Meyasa AQEEL ya bayyana a rayuwarsu bayan sun Dade da goge alaqar baya,
Mema zata iya cewa 'yayanta akansa idan sukasan waye shi agunta,
Sanin wayeshi agurinta zaisa Susan alqarta da rayuwarta ta baya wadda Bayan Mahaifinta da Mijinta Babu wani Abu na rayuwarta ta baya datakeson tunowa,
Me zata cewa 'yarta Siddi idan bayyanar AQEEL din tasa sukasan AMAL ce kawai 'yarta,
Tama Yaya zata iya fuskantar matsalolin da zasu biyo bayan bayyanarsa a rayuwarsu bayan ta rufe kofar duk wata damuwa da matsala a rayuwarsu sai wadda Allah zai qaddaro musu a gaba,
Tayaya zata iya barin AMAL tasan shine Wanda Mahaifinta ya barwa Amana da nauyinta akansa,
Bazata taba yarda yadawo rayuwarsuba sbd Babu wata alaqa kota zumunci kota jini datayi saura a tsakaninsu,
Kaunarsa a jininta take bazata taba Dena kaunarsa ba Dan kamar yanda takejinsu Amal aranta Bata taba Dena jinsaba kamar yanda har wannan lokacin Bai taba fita Acikin adduartaba saidai Kuma bazata Bari hakan ya dawo da quncin dasuka dade da gogewa a rayukansuba.
Cire komai tayi ta danne a ranta ta fito tareda yaranta sukai breakfast kowa ya fice harkokin gabansa.
AMAL makaranta ta tafi Siddi Kuma tana gida Bata fitaba,
Mommyn kuwa itada uncle Lulu sun fita inda acan take sanar dashi AQEEL ASAD shine Aqeel dinta na baya.
Mamaki da damuwa shima yashiga na bayyanar AQEEL din sbd asirinsu dasuka danne na shekaru Yana gap da bayyanuwa ga 'yayansu kenan,
Yaya Siddi zatayi idan taji itadin asalin batada alaqa ko daya da mommynta datake tsananin so,
AMAL ma tayaya zata iya daukan zancen AQEEL ASAD din shine Wanda ya daura auren iyayenta Kuma shine wanda Mahaifinta ya ratayawa nauyinta,
Kuma shine Wanda sanadinsa mahaifiyarta tashiga duk wani qunci da masifar rayuwa...
Ajiyar zuciya ya sauke Mai nauyi tareda yanke shawarar AQEEL ASAD bazasu taba barin yadawo rayuwarsuba kodan asirinsu dasuke rufewa na 'yayan IDON NERA shegu ne ya tabbata,
Gwara rayuwarsu ahakan
Koda Ana Kiran yayanta basada uba baa fito Kai tsaye akasan da gaske cikinsu a kwai wadda aka Haifa ba aureba,
Bazataso rayuwar Siddi ta shiga wani mugun haliba akan wannan gaskiyar.
*****hakan yasa duk wata hanyar da AQEEL ASAD zai ganta ta tashe ta Bata Bari kafa ko daya,
Dawowarsa ya tayar Mata da daya daga cikin mikin data rufe daqyar a rayuwarta,
Tana kaunarsa fiyeda yanda take tunanin zata iya ganin damuwa da kuncinsa Dan Haka ta zabi nesanta kanta da duk indama zai samun damar ganinta...
****Ta nasa bangaren gabaki daya familynsa da maaikatansa sun rasa gane Kansa,
Komai nasa yatsaya sbd Mamin data toshe duk hanyar dazai ganta suyi magana.
Kullum da safe a IDON NERA Rs yake wuni,
Ba dare ba Rana koyaushe Yana hanyar gidan Wanda yasa hankalin malam Rabiu tashi matuka sbd lamarin ya girmama matuka,
Babban abinda yafi daga Masa hankali shine yanda bayanshi Babu Wanda yasan halinda Maigidan nasu yake ciki,
Tsoronsa na gaba Kuma idan ba shima kaddarar fadawa tarkon IDON NERA bace ta Kamasa ya zaunce hakan.
Su kansu securities din gidan sun tabbatarda shi din Mai kafiya ne akan abinda yakeso Dan Haka duk yazo cikin girmamawa suke tarbonsa Amma basa bude Masa gate sbd gargadin hajiya madam dinsu mai karfi shikuma dayake family issue ne yaqi amfani da karfinsa da ikonsa gurin ganinta Dan idan yaso a mintina kalilan zaa gabatar Masa da ita din a gabansa Amma kuma Maminsa ce ake magana akai bazai taba tirsasataba saidai Kuma Yana gab da sakata a inda batada zabi saita gansa.
MARYAMAH yake buqatan sanin inda take,
Ita yakeson sanin wacece Acikin yayan asalin MARYAMAH Amma a iya bincike Babu MARYAMAH kwata kwata a tarihin sunanta da 'yayanta...
Hankalinsa tashi yayi wani irin tsoro da firgici Mai tsanani ya lullube zuciyarsa Idan har hakan na nufin MARYAMAH ta rasu kome???
Tsananta zuwansa gidan yayi Wanda ya hada da zuwa office dinta Dan kuwa ayanzu hankalinsa bazai taba kwantawaba saita sauraresa.
Gabaki daya ya shiga qunci da damuwar data saka hankalin iyalansa tashi,
Baya baro IDON NERA Rs sai dare sosai,
Da safe can ne gurin zuwansa farko,
Tun zancen na a boye saigashi yafara fita Wanda hakan yayi mummunan bawa mutane da duniya mamaki,
Meye hadinsa da zuwa gidan IDON NERA?
Shima duk kamewarsa da ilimin addininsa da mutuncinsa da girmansa yafada tarkon kenan..
Wannan zancen da aka fara yadawa mutuncinsa yafara rawa a Idon manya masu tsananin ganin mutunsa musamman malaman addininsa yasa Haj Zainab basa damar ganinta sbd sukai koma karshe ta fahimtar dashi batada wani alaqa da duk Wanda yake rayuwarta ta baya.
Da daddare ne bayan sallar ishai ya iso gidan wannan karon gate aka bude musu driver yashigo da morarsa data fi duka motocin dake harabar gidan kudi.
AMAL datake tsoron su hadu Bata gida, siddi Kuma ta koma Abuja ayau din, uncle Lulu yasan da zuwan nasa Dan Haka Yana part dinsa tareda matarsa da 'dansa yabasu Daman maganin matsalar tasu.
Palo ta tsaya dashi tareda zaunawa a natse cikin tsadaddiyar kujerar palon ta nutsu ta kallesa da kyau tana sake nutsar da kanta..
Kafin tayi magana shine ya rigata da zaunawa kujerar datake kallonta,
"Mami Ina Little MARYAMAH??
Wani daci ta hadiye na abinda zata fada Masa kafin ta dauke kallonta daga Kansa tace,
"Batanan,
Tana nesa tayi aure.
Wacece daga cikinsu Maryamah??
Kallonsa tayi da mamaki tace,
"Babuta anan,kamar yanda nafada maka tayi aure tana nesa Bata Nan..
Kunkuyar da Kansa yayi ahankali zuciyarsa na sosuwa sbd ya tabbatarda duka wannan rashin buqatarsa ne arayuwarsu take nuna Masa.
Ahankali ya dago cikin sauti mai sanyi yace,
Bakya buqatan dawowata a rayuwarku Mami??
Nayi laifi Mai girman da bazaki yafemunba saidai Mami wallahi zuciyata ce kawai da Bata magana tasan irin girma da mahummancinku acikinta,
Laifina babbane Dana tafi tun farko na barko,
Bansan meyasasa Kika bar gida ba,
Bansan meyasa kike gudunaba
Ina rokon gafara da yafiyarki Mami Amma Dan Allah kada ki rabani da kanki kokuma hanani sanin inda wacece MARYAMAH Acikin mutum biyun da ake Kira da 'yayanki.
Ajiyar zuciya ta sauke ahankali tareda kallonsa cikin sabuwar nutsuwa da kulawa tace,
"AQEEL ASAD,
bazan taba fushi dakaiba
Idanma nayi na yafe maka
Saidai inason kasani ni ayanzu wata daudace da kowane Mai mutunci yake qin raba,
Wannan ba Zainab maminka bace da kakeso da alfahari da ita
Wanna Zainab IDON NERA ce,
Nice uwar dakin karuwai,
Nice nakeda gidajen karuwai da qungiyarsu,
Sunana qaurarrene a duniya yanzu,
Banda baqin ciki Banda kunya banda takaici ko Dana sani na hakan,
Kamar yanda kaji Ana fada 'yayana basuda uba,
Babu Wanda yasan ta yanda na haifesu Dan Haka bamuda wani abin bugun gaba ko alfahari daya wuce dukiya da muke rayuwarda mukeso da ita,
Kai din babban mutum ne a yanzu,
Babban masani addini ne da ake alfahari dashi koina,
Kanada mutunci da suna,
Kanada girmanda Bazanso alaqarka daniba ya zubar maka da duka wainnan abubuwan,
Kayi nesa Dani,.
Ka nesanta kanka da duka ahanalina,
Sunanka zai lalace zaka rasa mutuncinka a addininsa idan ka bayyanawa duniya alaqarka da hamshaqiyar karuwa IDON NERA........
Wasu irin hawayene suka gangaro Masa daya kasa riqewa,
Kowace kalmar data furta deep yanka sukewa zuciyarsa,
Wane mutunci da radadi yafi sunanda take ambata din,
Wane mutunci da girma yakai ya tsaya akan tsamota daga wannan mummunan suna da duniya ta santa dashi..
Hawayensa suka saka jikinta sanyi Amma Dole ne ya nesanta Kansa dasu.
Zubewa yayi gabata tareda sunkuyar da Kansa Yana tsiyayar hawayen dayake riqewa a Ransa tsawon shekaru na rashinta.
Wallahi ayanzu daya gansu kome suka zama bazai iya rabuwa dasuba.
Maimakon tayi fushin da yanke sauran alaqarta dashi kasawa tayi zuciyarta ta karshe sbd ganin hawayen babban mutum kamarsa
Duk da agurinta shi din yarontane datake goyawa tana basa abinci abaki.
Kasa riqe kanta tayi daga kaunarsa Mai tsanani dake qasan ranta ta bayyanar Masa da kaunar tata a fili ta tsiyayo da hawayen kewarsa da tuno muguwar rayuwarta ta baya.
##MAMUH#
#LOVE/HOT
#SISTERSLIFE
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
31
Lokacinda suka dauka batareda sun saniba yasa Koda suka Ankara da time din lokacin tafiya ya wuce sbd karfe biyu harda mintina,
Malam Rabiu Kam tuni ya shige cikin securities yayi kwanciyarsa tuni bacci ya daukesa.
A yanda ya takura Mata da Kuma kwarjini da girmansa yasata ta sanar Masa kadan daga cikin rayuwarta Amma Bata sanar dashi waye MARYAMAH ba har lokacin hakama Bata sanar dashi dalilinta na barin gidaba da yankewar alaqarta da mahaifiyarsa ba har abada.