Sashe 92
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Umman Cameroon kuwa kallon Amal din tafara Yi bayan taga hannuwansu a riqe taga ba alaman Jin komai a tareda ita sai ta hadiye zancenta itama.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
75
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
75
Qarasowa sukayi shine yafara gaida su umman tareda tambayar jikin nata kafin ya kalli Amal data koma kaman me koyan magana yayi Mata alama da Ido Akan ta gaidasu umman.
Ahankali ta bude Baki cikin nutsuwa da sanyinta ta gaidasu tareda tambayar jikin ummansa kaman yanda taji ya tambaya din.
Shiru umman tayi batareda ta amsa ba,
Ta kalli umman Cameroon itama Kai tsaye cikin nutsuwa ta gaidata tana kallon AQEEL din alaman gaisuwar nata yayi.
Gyada Mata Kai ahankali Yana Dan sake Mata murmushin Jin Dadin hakan.
Umma quri tayi tana kallon AQEEL da yau gabaki daya mamakin abubuwansa takeyi Dan su ba Haka Suka sansaba,
Kamili natsatse Suka Sansa da alkunya Amma yanzu wasu abubuwan take gani a taredashi kaman wadda ya tashi a Dan iska ga Amal datake maqale a gefensa kamar me tsoron mutane ko gudunsu Dan kuwa Sam taqi matsawa daga gefensa.
Mufeeda miqewa tayi ta shige ciki kaman wata munafuka sbd Idan tana ganin Amal da daddynta Jin takeyi kaman zuciyarta na daukan sabon ciwo.
Zama sukayi sama sama yasake Jin umman kafin suka miqe yayi musu Saida safe zasu wuce ya sake kallon Amal cikin kulawa yace,
"Say goodnight to them.
Juyowa tayi tasake musu Saida safe itama kafin suka juya Suka fice.
Suna fita umman Cameroon data kasa rufe Baki da mamaki ta juyo ta kalli Haj Maryamah data Gama shiga yanayi na abinda yafi karfin mamaki,
Cikin mamaki Mai girma umma tace,
"Wace sabuwar rayuwar Kuma zamu fara gani yanzu?
Me nake gani yarinya kaman cingum ta manne jikinsa kaman mune Bilkees data tashi kasheta.
Haj Maryamah da batada ta cewa sbd karfin tunaninta da lamarin neman yi numfashi kawai ta sauke tana cewa,
"Ki shirya ganin fiyeda wannan ma umma tunda 'yaya sun taso a hannun 'dan daudu da Idon Nera.
Su Amal kuwa suna fitowa mota suka nufa Suka fice daga gidan ya nufi gidan karatunsa.
Koda suka Isa Al-Amin yakawo abincinsu harya jera ya tafiyarsa.
Hijabinta Suka fara cirewa Suka ajiye ya rakata tayi fitsari Suka dawo
Kitchen Suka fara zuwa ya wanke musu hannayensu shi da ita Suka fito.
Zama yayi ta zauna da kanta kan qafafunsa tareda sauke ajiyar zuciya tana kallonsa shima ita yake Kallo Yana murmushi qasa qasa yace,
"Idan kinyi missing kafafun Mijinki meyasa danaje dazu gidan Mami Baki hau kansu kin zaunaba kinci abincinki.
Gyara zamanta tayi akansa da Yar sakaltacciyar murya tace,
"Kaine baka janyoni ka doraba akai ai.
Wani silent murmushi yasake yana Dan bude idonsa akanta ya matsota jikinsa Yana Mata wani mayen kallonsa dayake tayarda tsikan jikinta yace,
"Kika fada Haka??
"Ki shirya abinda zai faru idan cin abinci ya sameni a gidan kina taredani...
Manna Masa kirjinta dake kusan kashesa tayi tana marairaice fuska tace,
"Aa ban fadaba karkayi komai please.
Wani kallo yayiwa kirjinta data manna Masa da gangan Yana Jin kaman tana zare Masa notikan Kai ya shaqi qamshinta tareda rintse Ido ya bude Yana sauke ajiyar zuciya.
Ganin yanayinda yashiga yasa ta Dan motsa jikinta ahankali cikin wani irin salo tana sake goga Masa kirjinta dake neman zautar dashi
Ya bude idanuwansa yana kallonta Yana rasa wane irin kiss zai Mata kafin ta zautar dashi.
Itama shi take kallo ganin yanayinsa yasa ta janye kirjin nata tana murmushi tafara kokarin miqewa daga jikinsa ya riqota tareda zagayeta da hannayensa Yana hanata miqewa da wata fitinanniyar murya datai qasa sosai yace,
"Me kikayi?
Kallon cikin idonsa tayi tareda cire idonta daga cikinsu ahankali murya qasa qasa itama tace,
"Me nayi??
Kirjinta ya gangara idanuwansa ya kalla ya dawo da kallon cikin idonta ya sauke wani kasalallan numfashi yace,
"Kinsan Abinda Kika aikata kuwa?
Uhmmmnn??
Girgiza Kai tayi tana lumshe Ido sbd shafar dayake wa wuyanta zuwa cikin rigarta Yana zira dayan hannunsa cikin rigarta.
Numfashi ya sauke Mata a fuska a hankali kafin ya bude idanuwansa dake lumshewa ya kalleta kafin ya maida kallonsa kan abincin dake jere a dining din.
Hannunsa daya yakai a kan babbar robar Mick and Kay greek yoghurt din da kusan shine abinda takeso sosai take Kuma sha ya dauko tareda budewa ya saka spoon ahankali ya debo yafara Bata abaki Yana Jin jikinsa na macewa da yanda take bude Baki cikin wani irin sanyi tana karba.
Ita kanta yanda yake Mata wani mayen kallo yasata yin sanyi tana bude bakin a narke tana Dan dauke idonta daga kallonsa sbd kaifin idonsa dake sakata Jin kaman zata kasa ko bude bakin.
Wani spoon Yakuma debowa yakai bakinta tana budewa ya fasa saka mata ya saka bakinsa ahankali cikin bakin nata cikin sanyi ya ringa tsotsan zaqi da sanyin da bakinta yayi na Greek yogurt din yanajin jikinsa na sake mutuwa.
Ahankali ta zare bakinta tana kallonsa shima ita yake Kallo.
Spoon din ta karba ya debo takai bakinsa ya bude Mata ahankali ta saka Masa ya lumshe Ido saidai Bai shanyeba ya hade bakinsu Yana hadawa da bakinta da harshenta da yogurt din Yana tsotsewa Idanuwansa a lumshe.
Sake debo wani tayi tasaka Masa abaki shima yasake hadawa da bakinta ya tsotse Yana sake qarawa abin Dadi da yawun bakinsu.
Tuna taba iya debowa harta jikinta ya mutu ta kasa..
A jikinta yaqarasa lashewa ya zarce da zare rigar jikinta tana Zane kan qafafunsa daga ita sai black transparent lace wire bra datake bayyanar Masa da hasken fatar kirjinta dasuke cikin bra din.
Wani mayen yawu ya hadiye a makoshinsa kafin yafara Bata abinci tanaci yana binta Yana lashewa da shafawa harta koshi shima ta tayasa ci suna gamawa brush Suka fara Yi kafin wanka Wanda tun a toilet ya Gama galabaitar da ita da romances dinsa masu sanyi kafin suka fito yaqarasa aikinsa Yana rabata da towel din jikinta a tsakiyar gadonsa ya yai Mata wani irin lafiyayyan aikin dayasata bacci a take Yana gamawa.
Saida ya dawo daidai shima kafin ya dauketa da Kansa yayo musu wanka Suka fito rigarsa kawai ta zira ta kwanta bacci ya dauketa Mai nauyi da dadi ta manta da maganar komarta gida.
Rufeta yai da abun rufa tareda komawa Palo ya zauna Yana amsa wasu Yan wayoyinsa kafin yaje yayi alwala yayi sallolinsa na dare kafin yaje ya kwanta tareda Shigewa jikinta ya rungume cikinta yayi musu addua bacci ya daukansa shima.
Washe gari bayan sunyi asuba sun koma Basu farkaba sai after 10.
Batayi wankaba Saida tafito Palo ta nufi dining taci abincin da aka kawo musu tana gamawa tayi wanka lokacin shima yafito wanka.
Bayan ya shirya yafito Saida ya sake Bata abinci kadan taci suka fito tare.
Gurin ummansa Suka fara zuwa yabarta acan ya wuce office kaman zatayi kuka Suma su umman kaman zasuta Rusa ihun hakama mufeeda.
Zugum tayi a Palo tana rasa abinyi duk bayan mintina saiya kirata yaji yanda take
Rikice Masa takeson Yi duk yakira Amma saiya lallabata ya kashe
Ahaka har lokacin sallah yayi dole aka kaita dakin ummansa acan tayi alwala tayi sallah tana idarwa ta Kirasa cikin sanyin murya da kasala tace Masa yunwa takeji.
Suna Gama wayar yakira ummansa yace Amal na Jin yunwa abata abincin Kuma kartasha ruwan sanyi sosai sbd Dr tayo ta hana.
Haj Maryamah shiru tayi zuciyarta na nauyi jikinta kuma na sanyi.
Saidatayi mintina ahakan kafin ta samu ta sauke ajiyar zuciya tareda juyowa takalli inda Amal din take zaune kan dadduman sallah har lokacin tana waya da mommynta ahankali wadda itama Jin Amal din na gurinsu umma yasata sauke numfashi kawai badan taji tsoro ko shakkar komaiba Dan tasan Babu abinda zai faru tinda shine da Kansa ya barta agurinsu Yana sane.
Qwarin gwiwa kawai mommynta tabata kafin suka kashe wayar suna mantawa da kunyar bama gida Amal din ta kwanaba
Abinci aka Kai Mata a dining aka jera umman batareda ta kalletaba tace taje ga abinci can a dining.
Babu musu ta miqe ta fice daga dakin sbd Daman ba a sake takeba zamanta a dakin daga ita sai umman.
Tana fitowa mufeeda na fitowa daga kitchen daukeda cup da fura aciki tanasha.
Wucewa tayi batareda ta kalli Amal dinba itama Amal din ko kanta batabi ba ta wuce habiba na gaba ta kaita har dining.
Tana zama ta kalli abincin dasuke gurin take taji ta koshi sbd qamshin tafarnuwa dake tashi sosai a abincin.
Miqewa tayi da sauri tana kokarin barin gurin sbd zuciyarta daya fara tashi sosai abinda Bata taba yiba tun samun cikinta wato su amai.
Habiba da Bata fahimta ba bude Mata abincin tafarayi take amai Mai qarfi ya yunquro Mata da gudu tabar gurin ta rasa gurin zuwa da gudu tayi dakin datayi sallah tana shiga ta nufi toilet da sauri tafara zuba amai Mai qarfi.
Habiba bayanta ta biyo ta tsaya kofar bedroom din Haj Maryamah tana jiran taji idan lamarin da sauki.
Umma dataji Ana kakarin amai da qarfi
Fitowa tayi ta shigo dakin Haj Maryamah tana tambayar lafiya.
Amai sosai Amal din keyi Dama tunda Suka taho take a yanayi sbd qamshin girkin dayake Dan fitowa daga hanyar kitchen Sama sama Dan Haka take Aman sosai qarfin jikinta na qarewa.
Jin lamarin yafara wuce tinani yasa umman Cameroon nufar toilet din tana cewa,
"Me kikaci ne?
Amal dai Bata iya magana idanuwanta sunyi laushi sunyi ja.
Kamata umman tayi ta kunna Mata ruwa ta wanke fuskarta da bakinta Suka fito gabaki daya qarfinta yayi qasa.
Zaunar da ita tayi a sofa tana Kiran habiba tace taje takawo Mata ruwa.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
75
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
75
Qarasowa sukayi shine yafara gaida su umman tareda tambayar jikin nata kafin ya kalli Amal data koma kaman me koyan magana yayi Mata alama da Ido Akan ta gaidasu umman.
Ahankali ta bude Baki cikin nutsuwa da sanyinta ta gaidasu tareda tambayar jikin ummansa kaman yanda taji ya tambaya din.
Shiru umman tayi batareda ta amsa ba,
Ta kalli umman Cameroon itama Kai tsaye cikin nutsuwa ta gaidata tana kallon AQEEL din alaman gaisuwar nata yayi.
Gyada Mata Kai ahankali Yana Dan sake Mata murmushin Jin Dadin hakan.
Umma quri tayi tana kallon AQEEL da yau gabaki daya mamakin abubuwansa takeyi Dan su ba Haka Suka sansaba,
Kamili natsatse Suka Sansa da alkunya Amma yanzu wasu abubuwan take gani a taredashi kaman wadda ya tashi a Dan iska ga Amal datake maqale a gefensa kamar me tsoron mutane ko gudunsu Dan kuwa Sam taqi matsawa daga gefensa.
Mufeeda miqewa tayi ta shige ciki kaman wata munafuka sbd Idan tana ganin Amal da daddynta Jin takeyi kaman zuciyarta na daukan sabon ciwo.
Zama sukayi sama sama yasake Jin umman kafin suka miqe yayi musu Saida safe zasu wuce ya sake kallon Amal cikin kulawa yace,
"Say goodnight to them.
Juyowa tayi tasake musu Saida safe itama kafin suka juya Suka fice.
Suna fita umman Cameroon data kasa rufe Baki da mamaki ta juyo ta kalli Haj Maryamah data Gama shiga yanayi na abinda yafi karfin mamaki,
Cikin mamaki Mai girma umma tace,
"Wace sabuwar rayuwar Kuma zamu fara gani yanzu?
Me nake gani yarinya kaman cingum ta manne jikinsa kaman mune Bilkees data tashi kasheta.
Haj Maryamah da batada ta cewa sbd karfin tunaninta da lamarin neman yi numfashi kawai ta sauke tana cewa,
"Ki shirya ganin fiyeda wannan ma umma tunda 'yaya sun taso a hannun 'dan daudu da Idon Nera.
Su Amal kuwa suna fitowa mota suka nufa Suka fice daga gidan ya nufi gidan karatunsa.
Koda suka Isa Al-Amin yakawo abincinsu harya jera ya tafiyarsa.
Hijabinta Suka fara cirewa Suka ajiye ya rakata tayi fitsari Suka dawo
Kitchen Suka fara zuwa ya wanke musu hannayensu shi da ita Suka fito.
Zama yayi ta zauna da kanta kan qafafunsa tareda sauke ajiyar zuciya tana kallonsa shima ita yake Kallo Yana murmushi qasa qasa yace,
"Idan kinyi missing kafafun Mijinki meyasa danaje dazu gidan Mami Baki hau kansu kin zaunaba kinci abincinki.
Gyara zamanta tayi akansa da Yar sakaltacciyar murya tace,
"Kaine baka janyoni ka doraba akai ai.
Wani silent murmushi yasake yana Dan bude idonsa akanta ya matsota jikinsa Yana Mata wani mayen kallonsa dayake tayarda tsikan jikinta yace,
"Kika fada Haka??
"Ki shirya abinda zai faru idan cin abinci ya sameni a gidan kina taredani...
Manna Masa kirjinta dake kusan kashesa tayi tana marairaice fuska tace,
"Aa ban fadaba karkayi komai please.
Wani kallo yayiwa kirjinta data manna Masa da gangan Yana Jin kaman tana zare Masa notikan Kai ya shaqi qamshinta tareda rintse Ido ya bude Yana sauke ajiyar zuciya.
Ganin yanayinda yashiga yasa ta Dan motsa jikinta ahankali cikin wani irin salo tana sake goga Masa kirjinta dake neman zautar dashi
Ya bude idanuwansa yana kallonta Yana rasa wane irin kiss zai Mata kafin ta zautar dashi.
Itama shi take kallo ganin yanayinsa yasa ta janye kirjin nata tana murmushi tafara kokarin miqewa daga jikinsa ya riqota tareda zagayeta da hannayensa Yana hanata miqewa da wata fitinanniyar murya datai qasa sosai yace,
"Me kikayi?
Kallon cikin idonsa tayi tareda cire idonta daga cikinsu ahankali murya qasa qasa itama tace,
"Me nayi??
Kirjinta ya gangara idanuwansa ya kalla ya dawo da kallon cikin idonta ya sauke wani kasalallan numfashi yace,
"Kinsan Abinda Kika aikata kuwa?
Uhmmmnn??
Girgiza Kai tayi tana lumshe Ido sbd shafar dayake wa wuyanta zuwa cikin rigarta Yana zira dayan hannunsa cikin rigarta.
Numfashi ya sauke Mata a fuska a hankali kafin ya bude idanuwansa dake lumshewa ya kalleta kafin ya maida kallonsa kan abincin dake jere a dining din.
Hannunsa daya yakai a kan babbar robar Mick and Kay greek yoghurt din da kusan shine abinda takeso sosai take Kuma sha ya dauko tareda budewa ya saka spoon ahankali ya debo yafara Bata abaki Yana Jin jikinsa na macewa da yanda take bude Baki cikin wani irin sanyi tana karba.
Ita kanta yanda yake Mata wani mayen kallo yasata yin sanyi tana bude bakin a narke tana Dan dauke idonta daga kallonsa sbd kaifin idonsa dake sakata Jin kaman zata kasa ko bude bakin.
Wani spoon Yakuma debowa yakai bakinta tana budewa ya fasa saka mata ya saka bakinsa ahankali cikin bakin nata cikin sanyi ya ringa tsotsan zaqi da sanyin da bakinta yayi na Greek yogurt din yanajin jikinsa na sake mutuwa.
Ahankali ta zare bakinta tana kallonsa shima ita yake Kallo.
Spoon din ta karba ya debo takai bakinsa ya bude Mata ahankali ta saka Masa ya lumshe Ido saidai Bai shanyeba ya hade bakinsu Yana hadawa da bakinta da harshenta da yogurt din Yana tsotsewa Idanuwansa a lumshe.
Sake debo wani tayi tasaka Masa abaki shima yasake hadawa da bakinta ya tsotse Yana sake qarawa abin Dadi da yawun bakinsu.
Tuna taba iya debowa harta jikinta ya mutu ta kasa..
A jikinta yaqarasa lashewa ya zarce da zare rigar jikinta tana Zane kan qafafunsa daga ita sai black transparent lace wire bra datake bayyanar Masa da hasken fatar kirjinta dasuke cikin bra din.
Wani mayen yawu ya hadiye a makoshinsa kafin yafara Bata abinci tanaci yana binta Yana lashewa da shafawa harta koshi shima ta tayasa ci suna gamawa brush Suka fara Yi kafin wanka Wanda tun a toilet ya Gama galabaitar da ita da romances dinsa masu sanyi kafin suka fito yaqarasa aikinsa Yana rabata da towel din jikinta a tsakiyar gadonsa ya yai Mata wani irin lafiyayyan aikin dayasata bacci a take Yana gamawa.
Saida ya dawo daidai shima kafin ya dauketa da Kansa yayo musu wanka Suka fito rigarsa kawai ta zira ta kwanta bacci ya dauketa Mai nauyi da dadi ta manta da maganar komarta gida.
Rufeta yai da abun rufa tareda komawa Palo ya zauna Yana amsa wasu Yan wayoyinsa kafin yaje yayi alwala yayi sallolinsa na dare kafin yaje ya kwanta tareda Shigewa jikinta ya rungume cikinta yayi musu addua bacci ya daukansa shima.
Washe gari bayan sunyi asuba sun koma Basu farkaba sai after 10.
Batayi wankaba Saida tafito Palo ta nufi dining taci abincin da aka kawo musu tana gamawa tayi wanka lokacin shima yafito wanka.
Bayan ya shirya yafito Saida ya sake Bata abinci kadan taci suka fito tare.
Gurin ummansa Suka fara zuwa yabarta acan ya wuce office kaman zatayi kuka Suma su umman kaman zasuta Rusa ihun hakama mufeeda.
Zugum tayi a Palo tana rasa abinyi duk bayan mintina saiya kirata yaji yanda take
Rikice Masa takeson Yi duk yakira Amma saiya lallabata ya kashe
Ahaka har lokacin sallah yayi dole aka kaita dakin ummansa acan tayi alwala tayi sallah tana idarwa ta Kirasa cikin sanyin murya da kasala tace Masa yunwa takeji.
Suna Gama wayar yakira ummansa yace Amal na Jin yunwa abata abincin Kuma kartasha ruwan sanyi sosai sbd Dr tayo ta hana.
Haj Maryamah shiru tayi zuciyarta na nauyi jikinta kuma na sanyi.
Saidatayi mintina ahakan kafin ta samu ta sauke ajiyar zuciya tareda juyowa takalli inda Amal din take zaune kan dadduman sallah har lokacin tana waya da mommynta ahankali wadda itama Jin Amal din na gurinsu umma yasata sauke numfashi kawai badan taji tsoro ko shakkar komaiba Dan tasan Babu abinda zai faru tinda shine da Kansa ya barta agurinsu Yana sane.
Qwarin gwiwa kawai mommynta tabata kafin suka kashe wayar suna mantawa da kunyar bama gida Amal din ta kwanaba
Abinci aka Kai Mata a dining aka jera umman batareda ta kalletaba tace taje ga abinci can a dining.
Babu musu ta miqe ta fice daga dakin sbd Daman ba a sake takeba zamanta a dakin daga ita sai umman.
Tana fitowa mufeeda na fitowa daga kitchen daukeda cup da fura aciki tanasha.
Wucewa tayi batareda ta kalli Amal dinba itama Amal din ko kanta batabi ba ta wuce habiba na gaba ta kaita har dining.
Tana zama ta kalli abincin dasuke gurin take taji ta koshi sbd qamshin tafarnuwa dake tashi sosai a abincin.
Miqewa tayi da sauri tana kokarin barin gurin sbd zuciyarta daya fara tashi sosai abinda Bata taba yiba tun samun cikinta wato su amai.
Habiba da Bata fahimta ba bude Mata abincin tafarayi take amai Mai qarfi ya yunquro Mata da gudu tabar gurin ta rasa gurin zuwa da gudu tayi dakin datayi sallah tana shiga ta nufi toilet da sauri tafara zuba amai Mai qarfi.
Habiba bayanta ta biyo ta tsaya kofar bedroom din Haj Maryamah tana jiran taji idan lamarin da sauki.
Umma dataji Ana kakarin amai da qarfi
Fitowa tayi ta shigo dakin Haj Maryamah tana tambayar lafiya.
Amai sosai Amal din keyi Dama tunda Suka taho take a yanayi sbd qamshin girkin dayake Dan fitowa daga hanyar kitchen Sama sama Dan Haka take Aman sosai qarfin jikinta na qarewa.
Jin lamarin yafara wuce tinani yasa umman Cameroon nufar toilet din tana cewa,
"Me kikaci ne?
Amal dai Bata iya magana idanuwanta sunyi laushi sunyi ja.
Kamata umman tayi ta kunna Mata ruwa ta wanke fuskarta da bakinta Suka fito gabaki daya qarfinta yayi qasa.
Zaunar da ita tayi a sofa tana Kiran habiba tace taje takawo Mata ruwa.