Sashe 59
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ran nasa a bace Amma cikin nutsuwa yace,
"Me zakice Bayan duka wainna abubuwan da kike jagoranta anayi wainda hankali da mutunci baya dauka.,
Kan mahaifiyarsa ya maida kallonsa itama shi take kallo cikin bacin rai da baqin cikin Yana musu fada gaban Zainab da 'yarta.
"Meye Haka kukeyi umma?
Meya amfanin ilimin da baa aiki dashi?
Kunce kune masu ilimin da mutuncin anan to me kukeyi umma?
Umma idan tsufa ya juyar Mata da hankali ke umma lafiyanki kalau Meye duka amfanin wannan??.....
Waye yafara kawo zancen shayarwar Nan??
Shiru sukayi kowa na jiran amsar da zaa fada,
Cikin zafi Yakuma cewa,
"Waye ya kawo maganar??
Umman Cameroon da bazata yarda yaji sune suka fara feso zancenba sbd zasu qarasa rasashine
Kuma Daman tana qule da lamarin Bilkees Dan Haka Kai tsaye tana matse fuska da baqin ciki tace,
"Matarka gatanan itace tace kafada Mata......
Wani mummunan tashin hankalin ba zata ne ya bugi Bilkees a rikice ta juyo gurin umman tana cewa,
"Laila ha illallahu,
Qalu innalillahi
Me wannan tsohuwar kike fada???
Wallahi qarya takemun......
Wani Abu Mai nauyi ya hadiye a kirjinsa kafin ya zubawa Bilkees fararen idanuwansa dasuka sauya gabaki daya lokaci daya,
Kasa qarasa zancenta tayi sbd tsabar rudewa da tashin hankali Mai tsananin gaske tana tsinewa umma da mugun tsufanta.
Baicewa Bilkees din komaiba ya juya ya kalli mahaifiyarsa yace,
Kingani daga umman har wannan din basuda cikakken hankali???
Meyasa Kika zabi biyewa...
Kuka Mai ciwo da qarfi umman Cameroon ta fashe dashi tana cewa,
"To daga qarshe dai gashinan AQEEL ya zageni yaci mutuncina,
Zainab burinki da buqatarki ta biya,
Allah ya Isa tsakanina dake da zuriarki,
Kin cuci halaccin da mukai Miki muka taimakeki alokacinda bakida kowa,
Allah ya Isa da wannan......
Cikin zafi da boye fushinsa ya dakatar da ita tareda Kama hannun mahaifiyarsa ya juya da ita.
Bilkees cikin tsananin mutuwa da tsoro ta biyo bayansa zatayi magana ya daka Mata wata irin tsawar datasata dakatawa tana kallonsa cikin firgici da tsoro.
Wucew yayi ya fice da mahaifiyarsa yabarsu umma na kuka sosai
Bilkees na hawayen tashin hankali.
Da gudu Bilkees tabi bayansa qafafunta na rawa saidai kafin ta Isa yabar gidan a motarsa da Haj Maryamah.
Motar da suka zo da itace ta nufa da sauri ta shiga hannuwanta da duka qafafunta na wata irin rawa tana kokarin Shiga umma ta fito ta nufo motar saidai kafin ta bude Bilkees cikin ficewar hayyaci tace,
"Aurena kikason kashewa umma
Me nayi Miki?
Kokuwa Nima angama Dani kamar yanda aka Gama da Zainab dinne?
Wallahi umma aurena ya mutu da AQEEL saina tabbatarda Bai rabu da Amal dinba sbd ku tabbata zuria daya dasu din da bakwa so.
Nude motarta tayi ta fada tareda ja da gudu tabar umman a tsaye tana sake shiga tashin hankali da mamakin wannan shegiyar Diya Bilkees..
Cikin fushi tace,
Wlh ko Bai sakekiba akan wannan saina saka ya koreki daga gidan
Wannan gwara ma karuwan da ke.
Barinta Bilkees tayi gidan ta tafiyarta
Rasa inda ta nufa tayi Dole ta nufi gate tana share hawayen baqin ciki da takaicin hada zuria da Bilkees din itama.
Uncle Lulu ne yadawo zai shigo gate yaga fitowarta tana share hawaye Kamar zai wuce sai Kuma dai ya tsaya yace ta shigo motar.
Batada zabi tinda ko waya babu ahannunta Dole tashiga tana matse fuska babu Wanda yayi magana acikinsu.
Juyawa yayi yakaita har gate din gidan AQEEL ASAD din tana fita Bai tsaya komaiba ya juya Kamar yanda itama Bata tsaya cewa komai dinba tayi ciki jininta na tafarfasa akan Bilkees.
Koda ta shigo palon Haj Maryamah ranta a bace tana hawayen abinda Bilkees Tai Mata sai ta taddasu dukkaninsu a tsaye cirko cirko Fuskar AQEEL Jin tayi ja kasacenwarsa fari sai bacin Rai da fushinsa yasa Fuskar yin jajir batareda yace komaiba.
Kallon Bilkees data baro umma sukeyi shida Haj Maryamah data rasa Abu fada akan Bilkees dinma.
Shigowar umma ta fashe da kuka tana cewa,
Yau zata kwashe kayanta tabar gidan gwara Takoma Cameroon dinta tunda tozarcin da Bilkees tayi Mata ya wuce tinani.
Bilkees datakejin Kamar mutuwa ta samu umman a lokacin tayi kowa ya huta kasa magana tayi daga ita har Haj Maryamah sbd fushin da bacin ran AQEEL wani Abu ne da Basu taba ganiba irin hakan,
Fushi ne sosai a ransa dayake kokarin controlling sbd kaucewa hukunci cikin fushi.
Dakatar da umma yai batareda ya iya magana itama ganin yanayinsa yasata yin shirun suna sauraronsa kamar shine uban nasu,
A zahiri Basu taba ganin bacin Ransa Haka ba shiyasa suka shiga shakkarsa Musamman Bilkees datasan ta taqare kila ko darajar mufeeda tasani bazata ciba tunda basune suka haifetaba bare taci darajar haihuwa.
Haj Maryamah da umma ya kalla cikin nutsuwa da kakkaifan sautinsa dake nuni da magana daya yace,
Maganar aurena da alaqata da Mami daga yanzu na zare kowa aciki,
Daga ranarda wani yasake shiga maganar Zan yanke alaqata dashi ko wanene bayan mahaifiyata,
Itace ta haifeni itace takeda iko Dani Amma ko ita nata ikon baikai na Allah ba,
Allah ne yayi Amal matatace Babu Wani Wanda ya Isa ya aibata ko yanke auren idan ba Allah daya nufa ba,
Dan Haka duk Wanda yasake yiwa lamarin Kai tsaye ko waye daga ranar na yankesa daga cikin ahalina.
Gurin Bilkees ya juyo yayi Mata wani irin kallo dayake bayyanarda ficewarta a ransa kwata kwata Amma zai sake Bata wata damar sbd kaucewa aiki cikin fushi.
Wannan maganar na kasheta anan
Ko mufeeda kartaji abinda yafaru ayau din,
Idan wannan maganar ta fita ta bangarenki ki shiryawa kanki hukuncin da Baki taba tsammaninsaba.
Ummansa ya kalla wadda tai zuru tana kallonsa cikin mamakin Wai zai yanke alaqa dasu aka auren 'yar Zainab...
"Gidan Mami ma na sokewa kowa zuwansa daga yau din idan kunyi hakurin abinda kukeson fada 'yarta na zuwa idan tazo saiku ringa fada Mata tana isar muku da sakon.
Juyawa yayi ya fice yabarsu sake da bakuna cikin tsananin sanyin jiki da mamaki da tashin hankali,
Ya harda baqar magana AQEEL yake fada musu akan zuwa gidan Zainab,
Yau sune AQEEL yake gindayawa sharudda da iyaka duk akan wannan auren na zuriar Zainab.
Bilkees da zuciyarta ta dauki wani masifaffen nauyi akan abinda AQEEL yau yafada mata,
Kamar fa barazana ce yayi Mata akan aurenta?
Wainnan tsofin nasa tasan tunda suna tsoron rasashi zasu iya yin shiru din dayace akan auren
Shikenan ita ancuceta ake nufi anmata kishiya da wadda tasan matsayinta a ransa daban ne.
Wallahi bazata yardaba
Ai sai duniya tasan da zancen maganar Shan nono daya dinnan
Basai ansan itace tayi zancenba tukuna zai iya daukan matakin¿
Mamin tasa ko su Amal din zata maqalawa fidda zancen suje can suyita zuba balai daganan auren ya lalace kowa ya huta.
A fusace ta miqe ta fice itama tabar su haj Maryamah cikin rasa abinyi da abin fada.
Tana Isa sashensu ta tadda mufeeda tadawo school itama Dan Haka sukai cikin daki suka rufe ta fadawa mufeedan komai wadda itama tayi naam dasu fidda zancen idan yaso ayita aibata auren Harma asamu masu shiga cikin maganar a Bata auren gabaki daya.
Da wannan shawarar sukai tsit abinsu suna dubarun yanda lamarin nasu zai kasance.
Haj Maryamah da umma kuwa Suma Dole tsit din sukayi Basu sake kowane yunqurin ba Amma dai Babu dare Babu safiyar da basa miqa adduarsu ga ubangiji Akan kada Amal din ta tare a gidan 'dan su.
Shi kansa AQEEL ASAD din gabaki daya ya daukewa kowannensu wuta Babu me ganin sauki a fuskarsa musamman Bilkees daya tattarata ya ajiye gefe daya
A gidan mufeeda ce kawai ke ganin fuskarsa
itama sbd laifin Bai shafeta bane.
Su umma tun suna daukan lamarin da sauki harsun fara girgiza da fushin nasa Dan kuwa bayan gaisuwa dayake shigowa ya musu basa ganinsa gabaki daya baya wani zama a gida.
Ta bangaren su Haj Zainab dinma sunsan an tabasa sbd Suma ya dauke kafa a waya yake kiranta yaji lafiyansu,
Ahmed kullum Yana zuwa yakai Amal school ya dawo da ita kokuma duk inda zataje daga school din,
Yana sane da duk inda take zuwa sbd Ahmed na fada Masa Kuma itama tasan Ahmed din Dole zai fada Masa tana zuwa duk inda taga Dama Amma Bata damuba ta watsar da zancensa
Shima shiru yayi Mata Yana sane sbd fahimtar Mata kusan dukansu hankalinsu baya aiki duka,
**Hankalinta yakwanta takoma rayuwarta hankalinta kwance sbd rashin zuwansa yasa ta manta da duka wata damuwa da aurensa Dan haka yanda take rayuwarta yanzu sai tafi samun nutsuwa.
Haj Zainab kuwa rashin zuwan nasa yasa tafara shiga Yar damuwa sbd gashi tafiyarsu tazo Amma har lokacin Bata samu tayi maganar dashiba,
Tasan aqidunsa zai iya Hana Tafiyar da Amal Amma Kuma gaskia ita tanason zuwa da ita din Dan gaskia yanayinta itama Yana Bata tsoro duk wata
Ta Dade tana wahala tinda tafara period duk wata Haka take fama da wannan wahalar.
Daurewa tayi ranar da daddare ta Kira wayarsa alokacin shima yanada tafiya ne washe gari.
Cikin nutsuwa ya daga wayar Yana zaune palonsa Yana kallon labarai hankali kwance.
Gaisawa sukayi tana sake tambayarsa lafiyarsa.
Am fine Alhmdllh" yace yana sauraronta.
Ahankali ta Koro Masa bayanin ciwon Amal din da tafiyar tasu tana dorawa da rokon yabar Amal sbd tana Shan wahala sosai.
Shiru yayi tsawon sakanni bayan yagama jinta batareda yace komaiba.
Numfashi Mai sanyi ya sauke daga baya kafin yabude Baki anatse yace,
"Mami kuje kufara ganin likatan akan Siddi ita daga baya sai a kaita din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
48
*_Arewabook@Mamuhgee_*
48
Shiru itama Haj Zainab tayi Jin abinda ya fada din jikinta na sanyi
"Me zakice Bayan duka wainna abubuwan da kike jagoranta anayi wainda hankali da mutunci baya dauka.,
Kan mahaifiyarsa ya maida kallonsa itama shi take kallo cikin bacin rai da baqin cikin Yana musu fada gaban Zainab da 'yarta.
"Meye Haka kukeyi umma?
Meya amfanin ilimin da baa aiki dashi?
Kunce kune masu ilimin da mutuncin anan to me kukeyi umma?
Umma idan tsufa ya juyar Mata da hankali ke umma lafiyanki kalau Meye duka amfanin wannan??.....
Waye yafara kawo zancen shayarwar Nan??
Shiru sukayi kowa na jiran amsar da zaa fada,
Cikin zafi Yakuma cewa,
"Waye ya kawo maganar??
Umman Cameroon da bazata yarda yaji sune suka fara feso zancenba sbd zasu qarasa rasashine
Kuma Daman tana qule da lamarin Bilkees Dan Haka Kai tsaye tana matse fuska da baqin ciki tace,
"Matarka gatanan itace tace kafada Mata......
Wani mummunan tashin hankalin ba zata ne ya bugi Bilkees a rikice ta juyo gurin umman tana cewa,
"Laila ha illallahu,
Qalu innalillahi
Me wannan tsohuwar kike fada???
Wallahi qarya takemun......
Wani Abu Mai nauyi ya hadiye a kirjinsa kafin ya zubawa Bilkees fararen idanuwansa dasuka sauya gabaki daya lokaci daya,
Kasa qarasa zancenta tayi sbd tsabar rudewa da tashin hankali Mai tsananin gaske tana tsinewa umma da mugun tsufanta.
Baicewa Bilkees din komaiba ya juya ya kalli mahaifiyarsa yace,
Kingani daga umman har wannan din basuda cikakken hankali???
Meyasa Kika zabi biyewa...
Kuka Mai ciwo da qarfi umman Cameroon ta fashe dashi tana cewa,
"To daga qarshe dai gashinan AQEEL ya zageni yaci mutuncina,
Zainab burinki da buqatarki ta biya,
Allah ya Isa tsakanina dake da zuriarki,
Kin cuci halaccin da mukai Miki muka taimakeki alokacinda bakida kowa,
Allah ya Isa da wannan......
Cikin zafi da boye fushinsa ya dakatar da ita tareda Kama hannun mahaifiyarsa ya juya da ita.
Bilkees cikin tsananin mutuwa da tsoro ta biyo bayansa zatayi magana ya daka Mata wata irin tsawar datasata dakatawa tana kallonsa cikin firgici da tsoro.
Wucew yayi ya fice da mahaifiyarsa yabarsu umma na kuka sosai
Bilkees na hawayen tashin hankali.
Da gudu Bilkees tabi bayansa qafafunta na rawa saidai kafin ta Isa yabar gidan a motarsa da Haj Maryamah.
Motar da suka zo da itace ta nufa da sauri ta shiga hannuwanta da duka qafafunta na wata irin rawa tana kokarin Shiga umma ta fito ta nufo motar saidai kafin ta bude Bilkees cikin ficewar hayyaci tace,
"Aurena kikason kashewa umma
Me nayi Miki?
Kokuwa Nima angama Dani kamar yanda aka Gama da Zainab dinne?
Wallahi umma aurena ya mutu da AQEEL saina tabbatarda Bai rabu da Amal dinba sbd ku tabbata zuria daya dasu din da bakwa so.
Nude motarta tayi ta fada tareda ja da gudu tabar umman a tsaye tana sake shiga tashin hankali da mamakin wannan shegiyar Diya Bilkees..
Cikin fushi tace,
Wlh ko Bai sakekiba akan wannan saina saka ya koreki daga gidan
Wannan gwara ma karuwan da ke.
Barinta Bilkees tayi gidan ta tafiyarta
Rasa inda ta nufa tayi Dole ta nufi gate tana share hawayen baqin ciki da takaicin hada zuria da Bilkees din itama.
Uncle Lulu ne yadawo zai shigo gate yaga fitowarta tana share hawaye Kamar zai wuce sai Kuma dai ya tsaya yace ta shigo motar.
Batada zabi tinda ko waya babu ahannunta Dole tashiga tana matse fuska babu Wanda yayi magana acikinsu.
Juyawa yayi yakaita har gate din gidan AQEEL ASAD din tana fita Bai tsaya komaiba ya juya Kamar yanda itama Bata tsaya cewa komai dinba tayi ciki jininta na tafarfasa akan Bilkees.
Koda ta shigo palon Haj Maryamah ranta a bace tana hawayen abinda Bilkees Tai Mata sai ta taddasu dukkaninsu a tsaye cirko cirko Fuskar AQEEL Jin tayi ja kasacenwarsa fari sai bacin Rai da fushinsa yasa Fuskar yin jajir batareda yace komaiba.
Kallon Bilkees data baro umma sukeyi shida Haj Maryamah data rasa Abu fada akan Bilkees dinma.
Shigowar umma ta fashe da kuka tana cewa,
Yau zata kwashe kayanta tabar gidan gwara Takoma Cameroon dinta tunda tozarcin da Bilkees tayi Mata ya wuce tinani.
Bilkees datakejin Kamar mutuwa ta samu umman a lokacin tayi kowa ya huta kasa magana tayi daga ita har Haj Maryamah sbd fushin da bacin ran AQEEL wani Abu ne da Basu taba ganiba irin hakan,
Fushi ne sosai a ransa dayake kokarin controlling sbd kaucewa hukunci cikin fushi.
Dakatar da umma yai batareda ya iya magana itama ganin yanayinsa yasata yin shirun suna sauraronsa kamar shine uban nasu,
A zahiri Basu taba ganin bacin Ransa Haka ba shiyasa suka shiga shakkarsa Musamman Bilkees datasan ta taqare kila ko darajar mufeeda tasani bazata ciba tunda basune suka haifetaba bare taci darajar haihuwa.
Haj Maryamah da umma ya kalla cikin nutsuwa da kakkaifan sautinsa dake nuni da magana daya yace,
Maganar aurena da alaqata da Mami daga yanzu na zare kowa aciki,
Daga ranarda wani yasake shiga maganar Zan yanke alaqata dashi ko wanene bayan mahaifiyata,
Itace ta haifeni itace takeda iko Dani Amma ko ita nata ikon baikai na Allah ba,
Allah ne yayi Amal matatace Babu Wani Wanda ya Isa ya aibata ko yanke auren idan ba Allah daya nufa ba,
Dan Haka duk Wanda yasake yiwa lamarin Kai tsaye ko waye daga ranar na yankesa daga cikin ahalina.
Gurin Bilkees ya juyo yayi Mata wani irin kallo dayake bayyanarda ficewarta a ransa kwata kwata Amma zai sake Bata wata damar sbd kaucewa aiki cikin fushi.
Wannan maganar na kasheta anan
Ko mufeeda kartaji abinda yafaru ayau din,
Idan wannan maganar ta fita ta bangarenki ki shiryawa kanki hukuncin da Baki taba tsammaninsaba.
Ummansa ya kalla wadda tai zuru tana kallonsa cikin mamakin Wai zai yanke alaqa dasu aka auren 'yar Zainab...
"Gidan Mami ma na sokewa kowa zuwansa daga yau din idan kunyi hakurin abinda kukeson fada 'yarta na zuwa idan tazo saiku ringa fada Mata tana isar muku da sakon.
Juyawa yayi ya fice yabarsu sake da bakuna cikin tsananin sanyin jiki da mamaki da tashin hankali,
Ya harda baqar magana AQEEL yake fada musu akan zuwa gidan Zainab,
Yau sune AQEEL yake gindayawa sharudda da iyaka duk akan wannan auren na zuriar Zainab.
Bilkees da zuciyarta ta dauki wani masifaffen nauyi akan abinda AQEEL yau yafada mata,
Kamar fa barazana ce yayi Mata akan aurenta?
Wainnan tsofin nasa tasan tunda suna tsoron rasashi zasu iya yin shiru din dayace akan auren
Shikenan ita ancuceta ake nufi anmata kishiya da wadda tasan matsayinta a ransa daban ne.
Wallahi bazata yardaba
Ai sai duniya tasan da zancen maganar Shan nono daya dinnan
Basai ansan itace tayi zancenba tukuna zai iya daukan matakin¿
Mamin tasa ko su Amal din zata maqalawa fidda zancen suje can suyita zuba balai daganan auren ya lalace kowa ya huta.
A fusace ta miqe ta fice itama tabar su haj Maryamah cikin rasa abinyi da abin fada.
Tana Isa sashensu ta tadda mufeeda tadawo school itama Dan Haka sukai cikin daki suka rufe ta fadawa mufeedan komai wadda itama tayi naam dasu fidda zancen idan yaso ayita aibata auren Harma asamu masu shiga cikin maganar a Bata auren gabaki daya.
Da wannan shawarar sukai tsit abinsu suna dubarun yanda lamarin nasu zai kasance.
Haj Maryamah da umma kuwa Suma Dole tsit din sukayi Basu sake kowane yunqurin ba Amma dai Babu dare Babu safiyar da basa miqa adduarsu ga ubangiji Akan kada Amal din ta tare a gidan 'dan su.
Shi kansa AQEEL ASAD din gabaki daya ya daukewa kowannensu wuta Babu me ganin sauki a fuskarsa musamman Bilkees daya tattarata ya ajiye gefe daya
A gidan mufeeda ce kawai ke ganin fuskarsa
itama sbd laifin Bai shafeta bane.
Su umma tun suna daukan lamarin da sauki harsun fara girgiza da fushin nasa Dan kuwa bayan gaisuwa dayake shigowa ya musu basa ganinsa gabaki daya baya wani zama a gida.
Ta bangaren su Haj Zainab dinma sunsan an tabasa sbd Suma ya dauke kafa a waya yake kiranta yaji lafiyansu,
Ahmed kullum Yana zuwa yakai Amal school ya dawo da ita kokuma duk inda zataje daga school din,
Yana sane da duk inda take zuwa sbd Ahmed na fada Masa Kuma itama tasan Ahmed din Dole zai fada Masa tana zuwa duk inda taga Dama Amma Bata damuba ta watsar da zancensa
Shima shiru yayi Mata Yana sane sbd fahimtar Mata kusan dukansu hankalinsu baya aiki duka,
**Hankalinta yakwanta takoma rayuwarta hankalinta kwance sbd rashin zuwansa yasa ta manta da duka wata damuwa da aurensa Dan haka yanda take rayuwarta yanzu sai tafi samun nutsuwa.
Haj Zainab kuwa rashin zuwan nasa yasa tafara shiga Yar damuwa sbd gashi tafiyarsu tazo Amma har lokacin Bata samu tayi maganar dashiba,
Tasan aqidunsa zai iya Hana Tafiyar da Amal Amma Kuma gaskia ita tanason zuwa da ita din Dan gaskia yanayinta itama Yana Bata tsoro duk wata
Ta Dade tana wahala tinda tafara period duk wata Haka take fama da wannan wahalar.
Daurewa tayi ranar da daddare ta Kira wayarsa alokacin shima yanada tafiya ne washe gari.
Cikin nutsuwa ya daga wayar Yana zaune palonsa Yana kallon labarai hankali kwance.
Gaisawa sukayi tana sake tambayarsa lafiyarsa.
Am fine Alhmdllh" yace yana sauraronta.
Ahankali ta Koro Masa bayanin ciwon Amal din da tafiyar tasu tana dorawa da rokon yabar Amal sbd tana Shan wahala sosai.
Shiru yayi tsawon sakanni bayan yagama jinta batareda yace komaiba.
Numfashi Mai sanyi ya sauke daga baya kafin yabude Baki anatse yace,
"Mami kuje kufara ganin likatan akan Siddi ita daga baya sai a kaita din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
48
*_Arewabook@Mamuhgee_*
48
Shiru itama Haj Zainab tayi Jin abinda ya fada din jikinta na sanyi