Sashe 75
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har lokacin dai Bata iya cewa komaiba shiru tayi tana cin abincinta jikinta ba wani qwari sosai.
Suna palon su mommy suka dawo tareda Fahat da Suka biya suka dauko daga makaranta Anty Fareedah ta tashi ya nufi sashenta gurin Mijinta.
Fahat kuwa kan Amal ya fada da qarfi Yana Bata labarin wani wasan da sukayi a school.
Cikin kulawa ta gyara Masa zama tana cewa,
Sweetheart idan kana mun wannan dirar ballani zakayi fa.
Dariya yayi yana cewa,
"Anty Amal kin rage karfima keda kike dagani da kanki.
Murmushi kawai tayi tana cewa,
"Ko yanzu Dan nadawo school na gaji ne shiyasa Amma ai Idan na sake Zan iya daga ka.
Mommy Bata tsayaba sama ta wuce Dan a matuqar gajiye take Dan gaskia saima ta kwana biyu bata fita koina ba tana buqatan hutawa.
Da daddare Bai zo gidanba text yai Mata sbd Idan yazo zaa iya samun akasi.,
Itama Jin nutsuwa da rashin zuwan nasa tayi sbd tsoron abinda zai iya Yi din.
Washe gari qarfe goma ta fita school
Can ta wuni sai yamma sosai ta dawo
Bata tsaya komaiba Saida tayi wanka da sallah ta fito sukaci abinci tareda Anty Fareedah da itama lokacin ta dawo Suna gamawa Suka nufi sashen Anty Fareedah gabaki dayansu Banda mommyn.
Suna can sashen har dare batama San yazo gurin mommy ba harya wuce saidai taga txt dinsa
Ba qaramin Dadi tajiba da Bai sameta acan din ba.
Washe gari ma Bata fita school ba gurin gyaran Kai dasu qafa da dai sauransu dasuka zaba zuwa itadasu Anty Fareedah din da Siddi zasu,.
Tun safe take juye juyen yanda zatayi fitar sbd batason Ahmed yazo din Dan da motocinsu suka Saba fitar kokuma motar daya daga cikinsu.
Qarfe goma Sha daya Ahmed yazo sbd Shi kansa ya riqe time table dinta yasan lokacin zuwa a kowace Rana.
Yana kiranta a waya sai tace Masa kawai ya tafi yau bazata school ba akwai inda zasu tafi.
Yana barin gidan ya maida motar gidan karatu ya dawo gate ya zauna tareda securities sbd Shi aikinsa natane kawai idan batada gurin zuwa shi a ranar baida aikin komai.
Samun kanta tayi da Yi Masa txt din fitar tana turawa ta kashe wayarta gabaki daya Dan batama son Jin yace kada ta fitan.
Shiryawa sukayi qarfe biyu suka fitawarsu Haj Zainab bama ta saniba tana can sama tana bacci Dan ba qaramar gajiya take fama da itaba kwanakin.
Yawonsu dasuka Dade basuyiba a tare kaman yanda Suka Saba shi Suka Sha kafin suka Isa Beauty Box spa.
Suna gurin har yamma kafin suka Gama suka fito kowaccensu an gyarata Amal harda kanta ta gyara sbd ruwa data saka Masa kwana biyun kaman ya Dan Dama kan.
Suna gurin Mommy ta Kira Siddi akan Ahmed yazo Yana neman Amal wayarta Bata Shiga Kuma.
Fada Mata inda suke siddi tayi tana cewa Amal din tana taredasu.
Kallon Bilkisu tayi tace,
"jeki kice Masa tana beauty box spa taredasu Siddi.
Bilkisu na zuwa ta fada Masa yaja motar Ya nufi inda tace din Yana duba map da zata kaisa gurin.
Yana Isa yaga motar Anty Fareedah ya gane motar gidan IDON NERA din ce Dan Haka yayi parking a gefe Yana jiran fitowarsu tunda wayarta a kashe take Kuma maigidansa yace yaje ya dauketa ya maidata gida.
Yana gurin har yamma AQEEL ASAD yakirasa yana tambayarsa koya dauketa din,
Fada Masa yayi Yana gurin Yana jiran fitowarsu.
Address din yace a tura Masa take Ahmed ya tura Masa.
Kusan awa daya da Gama wayarsu saiga AQEEL ASAD din ya iso gurin ya kalli malam Rabiu yace yakoma waccan motar ya karba yamaida gida shikuma Ahmed yadawo wannan din.
Malam Rabiu na barin gurin da waccar motar suna fitowa kowaccensu na cikin shigar alfarma Mara takura.
Ita doguwan rigar wani plain lace Mara nauyi da tsada ne ajikinta sai mayafinta Dan Mara girma sosai kaman yanda ta Saba.
Tana ganin motar ta kalleta cikin mamaki kafin tasake kalla Ahmed ya fito cikin Bata girma Yana Mata barka da fitowa.
Kasa magana tayi lokacinda ta hango waye Acikin motar ta juya ta kalli Siddi dake cewa school Zaki shigane da yamman Nan? Batareda sun lura da waye a motar ba.
Anty Fareedah ma ita take kallo tana jiran amsarta.
Rasa abin fada tayi Kuma bazataso su gansaba gashi idan ta fuske tace Ahmed ya tafi kawai tasan fitowa zaiyi ya jata koya dauketa gabansu Anty Fareedah din.
Dan sanyayyan numfashi ta sauke tana Dan basarwa ahankali tace,
"Eh zan biya school din Ahmed zai kaini ku wuce din.
Mota Suka shige Anty Fareedah na cewa,
Ki kula to.
Siddi ma cemata tayi take care Suka wuce sukabar gurin.
Saida ta sauke Ajiyar zuciya a boye Mai zafi bayan wucewarsu ta Dan juyo takalli Ahmed daya bude Mata mota kafin tashiga ahankali batareda ta juyo ta kallesaba.
Rufewa Ahmed yai ya zagaya yashiga motar ya tada suka bar gurin.
Suna tafiya ahankali Babu Mai magana Dan tunda tashigo motar yake waya ahankali cikin rashin daga hankali bare murya komai nasa a natse.
Hanyar dataga sun dauka ne yasata juyowa ta kallesa da idanuwanta da take Suka fara narkewa
shikuma har lokacin wayarsa yakeyi da wani abokin aikinsa dake Europe.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
61
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
61
Sake kallonsa tayi har lokacin waya yakeyi Jin tana kallonsa yasashi waiwayowa ahankali Yana cigaba da wayarsa ya zuba Mata nasa idanuwan fuskarsa a Dan kame.
Tana ganin hakan ta dauke kanta tana qin yin magana ta maida hankalinta kan Ahmed zatayi magana saikuma ta fasa sbd tasan a banza zatayi tunda ya nufi can din maigidansa ne ya bada umarnin Dan Haka ba juyawar zaiyi ya kaita gidaba ko ta fada.
Koda suka Isa Ana Kiran sallar magrib Dan Haka a masallaci aka ajiye AQEEL ASAD din ita Kuma ya qaraso ciko da ita iyayi parking ya fito ya bude Mata motar.
Fitowa tayi sbd batason jawa kanta attention na securities harma dashi Kansa Ahmed dake tsananin Bata girma Dan itace uwar dakin tasa a cikin family din AQEEL ASAD din.
Hanyar shiga ta nufa ahankali ta Murda ta bude kofar ta shiga ta zauna a palon tana fiddo wayarta cikin handbag ta kunna tana saiga Kiran mommy.
Wani zafaffen numfashi ta sauke cikin sanyi da damuwa harma da fargaban abinda zata fada din Kuma tasan duka akan aurensa ne,
A bayan da batada auren kowa akanta kota Kai dare Babu Mai damuwa sbd ansan bazata Kai kanta gurin iskanciba ko lalacewa Amma yanzu gashinan batada ikon yawon inda take zuwa mommy zata fara kiranta shima yanzu gashinan data fita Ahmed na biye da ita kaman cingam.
Ajiyar zuciya ta sake saukewa jikinta na sanyi kafin ta dauki wayar tana Hana bayyanarda sanyin da jikinta yayi tace,
"Yes Mommy¿
Haj Zainab ajiyar zuciya ta sauke tana cewa,
"Meyasa Kika kashe wayarki ne Amal?
Mommy na manta da tana kashe ne tin dazu,sorry.
Sake sauke numfashi Haj Zainab din tayi kafin tace kina Ina ne?
Wani irin faduwa gabanta yayi ta dafe kanta tanajin Yana Mata nauyi sbd batasan me zataceba Kuma...
Sake katse tinaninta Haj Zainab din tayi da cewa,
"Su Fareedah since kina school tareda Ahmed,
Ina Ina fatan lafiya ne?
Jin abinda mommyn tace yasata cewa eh kawai sbd batasan mezatace ba kuma Dan Haka saita barshi akan eh tana school dinne wani abin zasuyi da course mate dinta.
Cikin sanyi Haj Zainab tace,
To karkiyi daren nan sosai dan Allah Amal Kinga idan AQEEL yaga irin hakan zai iya tada maganar tariyarki yanzu Kuma dai kinsan ba hakan mukesoba yanzu aqalla asamu fitinar iyayensa ta ragu kafin kishiga cikinsu gaskia sbd nasan waye su din,
Idan suka tsani Abu da gaske suke tsanarsa duk Wanda zai tsaya Miki idan basa sonki Kika tare gidan dansu saukinta ganin bacin Rai da kuka,Allah dai ya kyauta ya Mana Mai kyau.
Sallama sukai tana ajiye wayar yana bude babbar kofar palon ya shigo ya qaraso ahankali ya zauna Yana kallonta yace,
"Kinyi sallah??
Batareda ta kallesaba ta Dan bude Baki ahankali tace,
"No.
Sake kallonta yayi Yana cewa,
"Bakya Yi ne?
Da mamaki takuma kallansa Dan Bata gane kalman bakya Yi dinba.
Wani kallo yamata Yana sake Dan gyada Kansa ahankali yace,
"Yes..
Dan bata fuska kadan tayi tana cewa,
"Zanyi idan naqarasa gida lokaci na tafiya gwara na Isa da wuri.
Wani kallon yasake Mata yace,
"Kije kiyi sallah.
Kofar bedroom dinsa da toilet din cikinsa kawai ta sani sbd Bata taba shiga sauran bedrooms na gidanba ta sata kalla kafin ta dawo da fuskarta ta saci kallonsa shima tana Jin fargaba da tsoron Shiga Dakin da aka rabata da budurci taci wuya.
Ganin bai Kuma cewa komaiba ta miqe tana kallon kofar fita zata nufa ya dago ya kalleta tareda miqewa tsaye tana ganin hakan ta nufi kofar da sauri saidai ko taku uku batayiba ya cafketa tareda dagata sama tana basa dariyar da baiyi niyaba Dan laifi tayi Masa na fita batareda jiran yabada izinin ba bare bada kudin kowace lalurarta.
Cikin wata narkakkiyar murya Mai hadeda kaman shagwaba tace,
"Ni idan naje gida zanyi sallar
Dare yafara gida zanje,Ni kabarni....
Ajiyeta yayi tareda juyo da ita suka fuskanci juna kafin tayi wani motsin ya dagata sama ya nufi bedroom dinsa da ita Yana cewa,
"Ko kiyi sallah ko nakira Mamina yanz tasan inda kike.
Kallonsa tayi tana narke fuska Dan tasan tabbas zai aikata Dan Haka ta nutsu Yana kaita har cikin toilet ya ajiye ya zare Mata qaramin mayafin jikinta dayaketa harara tun fitowarta beauty box spa ya fito dashi ya jefar kan kujera ya koma Palo.
Suna palon su mommy suka dawo tareda Fahat da Suka biya suka dauko daga makaranta Anty Fareedah ta tashi ya nufi sashenta gurin Mijinta.
Fahat kuwa kan Amal ya fada da qarfi Yana Bata labarin wani wasan da sukayi a school.
Cikin kulawa ta gyara Masa zama tana cewa,
Sweetheart idan kana mun wannan dirar ballani zakayi fa.
Dariya yayi yana cewa,
"Anty Amal kin rage karfima keda kike dagani da kanki.
Murmushi kawai tayi tana cewa,
"Ko yanzu Dan nadawo school na gaji ne shiyasa Amma ai Idan na sake Zan iya daga ka.
Mommy Bata tsayaba sama ta wuce Dan a matuqar gajiye take Dan gaskia saima ta kwana biyu bata fita koina ba tana buqatan hutawa.
Da daddare Bai zo gidanba text yai Mata sbd Idan yazo zaa iya samun akasi.,
Itama Jin nutsuwa da rashin zuwan nasa tayi sbd tsoron abinda zai iya Yi din.
Washe gari qarfe goma ta fita school
Can ta wuni sai yamma sosai ta dawo
Bata tsaya komaiba Saida tayi wanka da sallah ta fito sukaci abinci tareda Anty Fareedah da itama lokacin ta dawo Suna gamawa Suka nufi sashen Anty Fareedah gabaki dayansu Banda mommyn.
Suna can sashen har dare batama San yazo gurin mommy ba harya wuce saidai taga txt dinsa
Ba qaramin Dadi tajiba da Bai sameta acan din ba.
Washe gari ma Bata fita school ba gurin gyaran Kai dasu qafa da dai sauransu dasuka zaba zuwa itadasu Anty Fareedah din da Siddi zasu,.
Tun safe take juye juyen yanda zatayi fitar sbd batason Ahmed yazo din Dan da motocinsu suka Saba fitar kokuma motar daya daga cikinsu.
Qarfe goma Sha daya Ahmed yazo sbd Shi kansa ya riqe time table dinta yasan lokacin zuwa a kowace Rana.
Yana kiranta a waya sai tace Masa kawai ya tafi yau bazata school ba akwai inda zasu tafi.
Yana barin gidan ya maida motar gidan karatu ya dawo gate ya zauna tareda securities sbd Shi aikinsa natane kawai idan batada gurin zuwa shi a ranar baida aikin komai.
Samun kanta tayi da Yi Masa txt din fitar tana turawa ta kashe wayarta gabaki daya Dan batama son Jin yace kada ta fitan.
Shiryawa sukayi qarfe biyu suka fitawarsu Haj Zainab bama ta saniba tana can sama tana bacci Dan ba qaramar gajiya take fama da itaba kwanakin.
Yawonsu dasuka Dade basuyiba a tare kaman yanda Suka Saba shi Suka Sha kafin suka Isa Beauty Box spa.
Suna gurin har yamma kafin suka Gama suka fito kowaccensu an gyarata Amal harda kanta ta gyara sbd ruwa data saka Masa kwana biyun kaman ya Dan Dama kan.
Suna gurin Mommy ta Kira Siddi akan Ahmed yazo Yana neman Amal wayarta Bata Shiga Kuma.
Fada Mata inda suke siddi tayi tana cewa Amal din tana taredasu.
Kallon Bilkisu tayi tace,
"jeki kice Masa tana beauty box spa taredasu Siddi.
Bilkisu na zuwa ta fada Masa yaja motar Ya nufi inda tace din Yana duba map da zata kaisa gurin.
Yana Isa yaga motar Anty Fareedah ya gane motar gidan IDON NERA din ce Dan Haka yayi parking a gefe Yana jiran fitowarsu tunda wayarta a kashe take Kuma maigidansa yace yaje ya dauketa ya maidata gida.
Yana gurin har yamma AQEEL ASAD yakirasa yana tambayarsa koya dauketa din,
Fada Masa yayi Yana gurin Yana jiran fitowarsu.
Address din yace a tura Masa take Ahmed ya tura Masa.
Kusan awa daya da Gama wayarsu saiga AQEEL ASAD din ya iso gurin ya kalli malam Rabiu yace yakoma waccan motar ya karba yamaida gida shikuma Ahmed yadawo wannan din.
Malam Rabiu na barin gurin da waccar motar suna fitowa kowaccensu na cikin shigar alfarma Mara takura.
Ita doguwan rigar wani plain lace Mara nauyi da tsada ne ajikinta sai mayafinta Dan Mara girma sosai kaman yanda ta Saba.
Tana ganin motar ta kalleta cikin mamaki kafin tasake kalla Ahmed ya fito cikin Bata girma Yana Mata barka da fitowa.
Kasa magana tayi lokacinda ta hango waye Acikin motar ta juya ta kalli Siddi dake cewa school Zaki shigane da yamman Nan? Batareda sun lura da waye a motar ba.
Anty Fareedah ma ita take kallo tana jiran amsarta.
Rasa abin fada tayi Kuma bazataso su gansaba gashi idan ta fuske tace Ahmed ya tafi kawai tasan fitowa zaiyi ya jata koya dauketa gabansu Anty Fareedah din.
Dan sanyayyan numfashi ta sauke tana Dan basarwa ahankali tace,
"Eh zan biya school din Ahmed zai kaini ku wuce din.
Mota Suka shige Anty Fareedah na cewa,
Ki kula to.
Siddi ma cemata tayi take care Suka wuce sukabar gurin.
Saida ta sauke Ajiyar zuciya a boye Mai zafi bayan wucewarsu ta Dan juyo takalli Ahmed daya bude Mata mota kafin tashiga ahankali batareda ta juyo ta kallesaba.
Rufewa Ahmed yai ya zagaya yashiga motar ya tada suka bar gurin.
Suna tafiya ahankali Babu Mai magana Dan tunda tashigo motar yake waya ahankali cikin rashin daga hankali bare murya komai nasa a natse.
Hanyar dataga sun dauka ne yasata juyowa ta kallesa da idanuwanta da take Suka fara narkewa
shikuma har lokacin wayarsa yakeyi da wani abokin aikinsa dake Europe.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
61
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
61
Sake kallonsa tayi har lokacin waya yakeyi Jin tana kallonsa yasashi waiwayowa ahankali Yana cigaba da wayarsa ya zuba Mata nasa idanuwan fuskarsa a Dan kame.
Tana ganin hakan ta dauke kanta tana qin yin magana ta maida hankalinta kan Ahmed zatayi magana saikuma ta fasa sbd tasan a banza zatayi tunda ya nufi can din maigidansa ne ya bada umarnin Dan Haka ba juyawar zaiyi ya kaita gidaba ko ta fada.
Koda suka Isa Ana Kiran sallar magrib Dan Haka a masallaci aka ajiye AQEEL ASAD din ita Kuma ya qaraso ciko da ita iyayi parking ya fito ya bude Mata motar.
Fitowa tayi sbd batason jawa kanta attention na securities harma dashi Kansa Ahmed dake tsananin Bata girma Dan itace uwar dakin tasa a cikin family din AQEEL ASAD din.
Hanyar shiga ta nufa ahankali ta Murda ta bude kofar ta shiga ta zauna a palon tana fiddo wayarta cikin handbag ta kunna tana saiga Kiran mommy.
Wani zafaffen numfashi ta sauke cikin sanyi da damuwa harma da fargaban abinda zata fada din Kuma tasan duka akan aurensa ne,
A bayan da batada auren kowa akanta kota Kai dare Babu Mai damuwa sbd ansan bazata Kai kanta gurin iskanciba ko lalacewa Amma yanzu gashinan batada ikon yawon inda take zuwa mommy zata fara kiranta shima yanzu gashinan data fita Ahmed na biye da ita kaman cingam.
Ajiyar zuciya ta sake saukewa jikinta na sanyi kafin ta dauki wayar tana Hana bayyanarda sanyin da jikinta yayi tace,
"Yes Mommy¿
Haj Zainab ajiyar zuciya ta sauke tana cewa,
"Meyasa Kika kashe wayarki ne Amal?
Mommy na manta da tana kashe ne tin dazu,sorry.
Sake sauke numfashi Haj Zainab din tayi kafin tace kina Ina ne?
Wani irin faduwa gabanta yayi ta dafe kanta tanajin Yana Mata nauyi sbd batasan me zataceba Kuma...
Sake katse tinaninta Haj Zainab din tayi da cewa,
"Su Fareedah since kina school tareda Ahmed,
Ina Ina fatan lafiya ne?
Jin abinda mommyn tace yasata cewa eh kawai sbd batasan mezatace ba kuma Dan Haka saita barshi akan eh tana school dinne wani abin zasuyi da course mate dinta.
Cikin sanyi Haj Zainab tace,
To karkiyi daren nan sosai dan Allah Amal Kinga idan AQEEL yaga irin hakan zai iya tada maganar tariyarki yanzu Kuma dai kinsan ba hakan mukesoba yanzu aqalla asamu fitinar iyayensa ta ragu kafin kishiga cikinsu gaskia sbd nasan waye su din,
Idan suka tsani Abu da gaske suke tsanarsa duk Wanda zai tsaya Miki idan basa sonki Kika tare gidan dansu saukinta ganin bacin Rai da kuka,Allah dai ya kyauta ya Mana Mai kyau.
Sallama sukai tana ajiye wayar yana bude babbar kofar palon ya shigo ya qaraso ahankali ya zauna Yana kallonta yace,
"Kinyi sallah??
Batareda ta kallesaba ta Dan bude Baki ahankali tace,
"No.
Sake kallonta yayi Yana cewa,
"Bakya Yi ne?
Da mamaki takuma kallansa Dan Bata gane kalman bakya Yi dinba.
Wani kallo yamata Yana sake Dan gyada Kansa ahankali yace,
"Yes..
Dan bata fuska kadan tayi tana cewa,
"Zanyi idan naqarasa gida lokaci na tafiya gwara na Isa da wuri.
Wani kallon yasake Mata yace,
"Kije kiyi sallah.
Kofar bedroom dinsa da toilet din cikinsa kawai ta sani sbd Bata taba shiga sauran bedrooms na gidanba ta sata kalla kafin ta dawo da fuskarta ta saci kallonsa shima tana Jin fargaba da tsoron Shiga Dakin da aka rabata da budurci taci wuya.
Ganin bai Kuma cewa komaiba ta miqe tana kallon kofar fita zata nufa ya dago ya kalleta tareda miqewa tsaye tana ganin hakan ta nufi kofar da sauri saidai ko taku uku batayiba ya cafketa tareda dagata sama tana basa dariyar da baiyi niyaba Dan laifi tayi Masa na fita batareda jiran yabada izinin ba bare bada kudin kowace lalurarta.
Cikin wata narkakkiyar murya Mai hadeda kaman shagwaba tace,
"Ni idan naje gida zanyi sallar
Dare yafara gida zanje,Ni kabarni....
Ajiyeta yayi tareda juyo da ita suka fuskanci juna kafin tayi wani motsin ya dagata sama ya nufi bedroom dinsa da ita Yana cewa,
"Ko kiyi sallah ko nakira Mamina yanz tasan inda kike.
Kallonsa tayi tana narke fuska Dan tasan tabbas zai aikata Dan Haka ta nutsu Yana kaita har cikin toilet ya ajiye ya zare Mata qaramin mayafin jikinta dayaketa harara tun fitowarta beauty box spa ya fito dashi ya jefar kan kujera ya koma Palo.