Sashe 47
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bazai iya zuwa koina a yanzu face gaban Maminsa wadda ita yasan bazata taba basa zabi ba,
Zata fahimci kunci da 'dacin da zuciyarsa take ciki,
Bazata sakasa a tsaka Mai wuya ba..
Daqyar yake ganin gabansa Koda ya Isa gidan Maminsa wadda tun a gate aka bada umarnin Hana motar gidansa kowace irice shigowa gidan.
Wayarta yaci gaba da Kira gashi dare yayi sosai Amma Bata daukaba.
Cigaba yai da kiran Amma Bata daukaba....
Sake daukan zafi Kansa yayi,
Zuciyar ya dafe wadda ke Masa wani irin nauyi Mai ciwo..
Kiran karshe dayayi Mata tana dauka maganar data fada Masa ce ta saka zuciyarsa tsayawa cak.
Wani numfashi Mai wahala ya sake qasan makoshinsa yana jin Kansa na neman qarasa bugawa.
Gida yakoma batareda Yana cikin cikakkiyar nutsuwar zuciyaba,
Duniyarsa gabaki daya ta juye alokaci daya,
Iyayensa biyu dayake so da kauna fiyeda komai sun tsani juna tsana mafi girma
Tayaya zai iya zabar uwar data haifesa kokuma wadda haihuwarsa ce kawai batayiba Amma itace uwat tasa...
Wani irin mummunan yanayi yashiga Wanda yasashi kadaice Kansa baya buqatan kowa atareda dashi.
Yanda yaga dare haka yaga safiyar cikin matsanancin halin dayake neman illata qwaqwalwarsa,
Daga Haj Maryamah har Haj Zainab da umma da Amal Babu Wanda yayi bacci aranar sbd quncin zuciya da damuwa..
Haj Maryamah yafara tinkara Amma Babu wani sauki ko sassauci akan zancenta saima tsanani da lamarin ya qara,
Gurin Maminsa ya nufa wadda itama ta dauki zafin da Bata taba daukaba.
Da gaske takeyi ta yanke dukkanin alqarta dashi Wanda itama Haj Maryamah ta dauki nata zafin akan saiya zaba tsakanin ita da Zainab..
Neman rasa hankali da tunaninsa yakeyi,
Komai ya lalace tako wanne bangare.
Babu wadda takeda sassaucin sauraronsa acikinsu,..
Kansa yakasa dauka,.
Zuciyarsa ciwo da azabtuwa takeyi batareda yasan tayaya zai yanke wannan qiyayyar dasukaiwa sabon qulli Mai qarfi ba.
Karfe goma Sha daya da rabi ya Isa kofar gate din IDON NERA Rs cikin lafiyayyar motarsa malam Rabiu na jansa.
Kiranta yakeyi a waya har lokacin Bata dauka,
Rintse idanuwansa dasukai jajir yayi sbd zuciyarsa gap take da bugawa tareda Kansa,
Fitowa motar yayi ya nufi kofar gate din daidai fitowar motar uncle Lulu da Amal a gaban motar sai haj Zainab din a baya zasu asibiti zuciyarta ke ciwo sosai.
Ganinsa yasa uncle Lulu tsayawa suna kallonsa su dukan kamar yanda yake kallonsu fararen idanuwansa masu wani irin kwarjini da kyau akan AMAL wadda sai yau ne karon farko dayake kallonta...
Kallo daya tayi Masa ta dauke idanuwanta akansa tanajin idanuwansa akanta nauyin zuciyarta akan familynsa Yana karuwa.
Haj Zainab datai Masa kallo daya ta dauke Kai bude motar tayi ahankali ta fito suma duk fitowar sukai suka tsaya gabaki dayansu Banda Amal data qi fitowa motar.
Kallon Maminsa yayi yaga yanda gabaki daya ta fita hayyacinta da damuwa da tinanin komai dayake dawowa a lalace.
Meyasa suka zabi cutatar da kansu da kowa akan duk wannan fitinar dataqi qarewa,..
Shine namiji Kuma tamkar uba agaresu duk da shine 'dansu Amma a yanzu kamar shugaba yake agunsu su dukan,
Tayaya zai zuba Ido komai ya lalace maimakon gyara?
Tabbas zai kawo karshen wannan hayaniyar da yanke yanken alqar,
Idan sun yanke wancan alaqar shine zai daura musu wata alaqar wadda idan bashiba Babu Mai ikon yanketa saishi datake hannunsa.
Wani nauyin dayake maqoshinsa ya hadiye ahankali batareda yace komaiba ya juya mota suna tsaye ya dauko bunch na rafar 1k guda daya ya dawo gaban Mamin ya tsaya ya kalli cikin idanuwanta dasuke kokawar boye rauninta akansa.
Maida kallonsa yayi akan uncle Lulu ya miqa Masa kudin hannunsa.
Kallonsa uncle Lulun keyi da Dan mamaki kafin ya maida kallonsa kan kudin...
Magana uncle Lulu zaiyi ya katsesa da muryarsa Mai nutsuwa da kamew yace,
"Ka riqe a hannunka
Kaine namiji Kuma waliyi a ahalin sbd rashina Amma nine Mai ikonsu musamman MARYAMAH,
Wannan sadakinta ne gobe karfe goma na safe Zaa daura aurenta.
Sakar Masa kudin yayi a hannunsa Yana kallon Fuskar Maminsa da zuciyarta ta buga da karfi batasan lokacinda ta riqosaba alokacinda ya juya zai wuce.
Magana takeson Yi Amma takasa sbd harbawar da zuciyarta takeyi.
##MAMUH#
#MARRIAGE#
#HOTLOVE#BLACK AND WHITE LOVE.
#AQEEL ASAD#AMAL IDON NERA.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci.
Kwasakwasan kamar haka:
DIPLOMA
1.Dental surgery Technician
2.Medical X-ray Technician
3.Health Information Technician
4.National Diploma in Biomedical Engineering
5.Public Health Technician
6. Community Health Extension Worker (Re-trainee)
7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW)
DEGREE
1. Health Information Management
2.Public Health
3.English Language
4.Public Administration
5.Business Administration
6. Economics
7. Accounting
8.Computer Science
9.Mass Communication
10.Agricultural Economics
Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya.
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
37
Riqe hannunsa Mamin tayi tana kallonsa cikin Shiga wani mummunan halin firgita da tsoro tafara girgiza Masa Kai tana kasa magana sbd jikinta dayake daukan rawa take,..
Cikin idanuwanta ya kalla wadda ita kadaice a rayuwarsa take samun irin wannan kallon daga garesa wato kallon tsaf da kyau a natse.,
Hannunsa ya Dora akan nata ya zare nasa tareda sake kallonta Kansa na sarawa cikin qaramin sauti Mai bayyanarda gajiyarsa Akan duka lamuran dake faruwa cikin wani natsatsen sauti ahankali yace,
"Kinsan 'danki magana daya yakeyi Mami.
Maida idanuwansa yai ahankali kan uncle Lulu dake tsaye riqeda sadakin a hannu cikin madaukakin mamaki da firgici shima gashi kusan equal rights suke dashi Akan Amal da zainab Dan Haka baida cikakken ikon hanawa Amma Kuma yanada ikon magana gwara dai a zauna a duba wannan babban yaqi ne ake neman daurawa ba aureba..
A hankali cikin nutsuwa yace,
"Al-Amin will text you the venue kafin safe inshallah.
Juyawa yayi ya nufi motarsa batareda ya sake kallon inda Amal takeba cikin motar tana Jin bazata iya fitowaba Dan Babu abinda zatayi dashi da familynsa daga yau din datasan su suwaye din tagama da matsalarsu tunda Daman Babu hadinta dasu.
Batasan meyake faruwa ba a wajen sbd motar a kunne take sbd AC dake aiki Kuma Daman Uncle din ficewa kawai yayi Bai tsaya kashewar ba,
Taga kudin daya bawa Uncle Lulu sai tasaki wani gajeran numfashi tana dauke Kai da tunanin bayada tinani idan har Yana tunanin bawasu mommynta wannan banzan kudin dako kudin man motocinsu gidan bazai isaba.
Kafin ya Isa motar tini malam Rabiu ya fito ya bude Masa da sauri
Yana qarasowa ya shige,malam Rabiu ya rufe motar tareda zagayawa da sauri ya shiga yaja suka bar kofar gate din da speed kamar malam Rabiu yasan halinda ake ciki.
Wani ciwo da nauyi ne ya dunkule a kirjin Haj Zainab tayi saurin dafe saitin kirjinta tana rintse idanuwanta dake neman hawaye a idanuwanta Amma sun bushe take.
Ganin mawuyacin halinda take neman Shiga yasa Amal fitowa daga mota da sauri ta qaraso gurin tana riqota cikeda mamaki da damuwa take cewa,
"Mommy???
Lfy?
Uncle meya faru?
Meya fadawa mommy data Shiga wannan halin??
Kallon uncle Lulu takeyi tana kokarin riqo mommyn jikinta suna nufar motar.
Kasa cewa komai yayi sai sadakin daya zubawa Ido Yana Jin jikinsa na mutuwa tako Ina,
Me zasuyi da wannan lamarin idan ya tabbata?
Yaya zasuyi da tashe tashen hankalin dazai biyo?
Babu Dama ko halin tada rigima ko shigar da qarar rashin wannan auren sbd yasan Zainab ko wane matsananci Hali AQEEL ASAD zai sakata bazata iya qararsaba kokuma daga maganar duniya taji,
Balai da tashin hankaline yasan zaa bude shafinsa sabo akai wannan auren,
Idan ma Dan kawo sulhu da gyara ne to kafin asamu sulhu da gyaran sai anyi yaqin da baasan iyakarsaba.
Mota ya Shiga ya saka kudin a aljihunsa AMAL dake jiran yayi wurgi da kudin kokuma bawa securities su raba taga ya saka aljihunsa harda dafasu yaji zamansu ya zaunu a aljihun tsadaddiyar shaddar dake jikinsa.
Kasa magana tayi sbd ita idan Abu ya Bata haushi ko mamaki Bata magana,
Mommynta ta kalla wadda keta kokarin Hana kanta shiga babban tashin hankalin dayake cikin zuciyarta yanason bayyana afili.
Jini daya dayake yawo ajikinsu itada Haj Maryamah kowannensu ayanzu so yake ace yagama kwaranyewa gabaki daya sun wanke jinin dashine ya jadasu,
Akirasu da sunan jini daya ma soya zuciyoyinsu yakeyi,
Kona gangar jikinsu yakeyi tareda azalzal zafinsu Amma shine dare tsaka AQEEL zaiyi wannan babban tashin hankalin,
Tayaya?ta Ina?
Bazai taba yiyuwaba har abada su sake hada wani jinin,
Bazai yiyuba,
Bazata iyaba kamar yanda tasan Haj Maryamah tafison mutuwar AQEEL akan ya auri Jininta.,
AMAL dinta ma tasani bazata taba yarda da auren AQEEL ba Koda zaayi yaqin duniya,
Shi kansa AQEEL ba auren so bane
Auren kawo sulhu ne zaiyi da AMAL,
Rayukan kowa lalacewa zasuyi kenan aka wannan auren da Babu Mai so Babu Mai kauna...kowa a tsakanin duka bangaren biyu yafison talauci da wahala akan wannan auren...gwara musu tone tone akan wannan aure,
Su umma kuwa gwara kowa ya Fadi yamutu yaje ya girba abinda ya shuka akan su yarda da wannan auren.
Asibiti suka Isa da ita Bata hayyacinta gabaki daya ta firgice tashiga wani irin zazzafan yanayi,
Kirjinta dake ciwo suka fito Dan zuwa asibitin gabaki daya neman wancan ciwon tayi ta rasa ayanzu tashiga tashin hankalin daya zartasa gashi daga ita har uncle Lulu basama son Amal taji wannan girmamammiyar maganar.
BP dinta ne ya hau itama sai ciwon kai Mai tsanani daya sameta a qanqanin lokacin sbd tashin hankalin AQEEL,
Daga ita har uncle a matse suke dasu same kebewa suyi gaggawar neman AQEEL suyi magana dashi kota yayane su sakasa janye kudirinsa.
Sai dare sosai suka dawo gidan Bayan anbawa Haj Zainab magani acan ta tsaya Tasha yayi Yan awanni aka sake dubata akaga BP din ya Dan dawo normal tukuna suna dawo.
Babu Mai magana a motan sbd kowa da nauyin da damuwar dake zuciyarsa,
Zata fahimci kunci da 'dacin da zuciyarsa take ciki,
Bazata sakasa a tsaka Mai wuya ba..
Daqyar yake ganin gabansa Koda ya Isa gidan Maminsa wadda tun a gate aka bada umarnin Hana motar gidansa kowace irice shigowa gidan.
Wayarta yaci gaba da Kira gashi dare yayi sosai Amma Bata daukaba.
Cigaba yai da kiran Amma Bata daukaba....
Sake daukan zafi Kansa yayi,
Zuciyar ya dafe wadda ke Masa wani irin nauyi Mai ciwo..
Kiran karshe dayayi Mata tana dauka maganar data fada Masa ce ta saka zuciyarsa tsayawa cak.
Wani numfashi Mai wahala ya sake qasan makoshinsa yana jin Kansa na neman qarasa bugawa.
Gida yakoma batareda Yana cikin cikakkiyar nutsuwar zuciyaba,
Duniyarsa gabaki daya ta juye alokaci daya,
Iyayensa biyu dayake so da kauna fiyeda komai sun tsani juna tsana mafi girma
Tayaya zai iya zabar uwar data haifesa kokuma wadda haihuwarsa ce kawai batayiba Amma itace uwat tasa...
Wani irin mummunan yanayi yashiga Wanda yasashi kadaice Kansa baya buqatan kowa atareda dashi.
Yanda yaga dare haka yaga safiyar cikin matsanancin halin dayake neman illata qwaqwalwarsa,
Daga Haj Maryamah har Haj Zainab da umma da Amal Babu Wanda yayi bacci aranar sbd quncin zuciya da damuwa..
Haj Maryamah yafara tinkara Amma Babu wani sauki ko sassauci akan zancenta saima tsanani da lamarin ya qara,
Gurin Maminsa ya nufa wadda itama ta dauki zafin da Bata taba daukaba.
Da gaske takeyi ta yanke dukkanin alqarta dashi Wanda itama Haj Maryamah ta dauki nata zafin akan saiya zaba tsakanin ita da Zainab..
Neman rasa hankali da tunaninsa yakeyi,
Komai ya lalace tako wanne bangare.
Babu wadda takeda sassaucin sauraronsa acikinsu,..
Kansa yakasa dauka,.
Zuciyarsa ciwo da azabtuwa takeyi batareda yasan tayaya zai yanke wannan qiyayyar dasukaiwa sabon qulli Mai qarfi ba.
Karfe goma Sha daya da rabi ya Isa kofar gate din IDON NERA Rs cikin lafiyayyar motarsa malam Rabiu na jansa.
Kiranta yakeyi a waya har lokacin Bata dauka,
Rintse idanuwansa dasukai jajir yayi sbd zuciyarsa gap take da bugawa tareda Kansa,
Fitowa motar yayi ya nufi kofar gate din daidai fitowar motar uncle Lulu da Amal a gaban motar sai haj Zainab din a baya zasu asibiti zuciyarta ke ciwo sosai.
Ganinsa yasa uncle Lulu tsayawa suna kallonsa su dukan kamar yanda yake kallonsu fararen idanuwansa masu wani irin kwarjini da kyau akan AMAL wadda sai yau ne karon farko dayake kallonta...
Kallo daya tayi Masa ta dauke idanuwanta akansa tanajin idanuwansa akanta nauyin zuciyarta akan familynsa Yana karuwa.
Haj Zainab datai Masa kallo daya ta dauke Kai bude motar tayi ahankali ta fito suma duk fitowar sukai suka tsaya gabaki dayansu Banda Amal data qi fitowa motar.
Kallon Maminsa yayi yaga yanda gabaki daya ta fita hayyacinta da damuwa da tinanin komai dayake dawowa a lalace.
Meyasa suka zabi cutatar da kansu da kowa akan duk wannan fitinar dataqi qarewa,..
Shine namiji Kuma tamkar uba agaresu duk da shine 'dansu Amma a yanzu kamar shugaba yake agunsu su dukan,
Tayaya zai zuba Ido komai ya lalace maimakon gyara?
Tabbas zai kawo karshen wannan hayaniyar da yanke yanken alqar,
Idan sun yanke wancan alaqar shine zai daura musu wata alaqar wadda idan bashiba Babu Mai ikon yanketa saishi datake hannunsa.
Wani nauyin dayake maqoshinsa ya hadiye ahankali batareda yace komaiba ya juya mota suna tsaye ya dauko bunch na rafar 1k guda daya ya dawo gaban Mamin ya tsaya ya kalli cikin idanuwanta dasuke kokawar boye rauninta akansa.
Maida kallonsa yayi akan uncle Lulu ya miqa Masa kudin hannunsa.
Kallonsa uncle Lulun keyi da Dan mamaki kafin ya maida kallonsa kan kudin...
Magana uncle Lulu zaiyi ya katsesa da muryarsa Mai nutsuwa da kamew yace,
"Ka riqe a hannunka
Kaine namiji Kuma waliyi a ahalin sbd rashina Amma nine Mai ikonsu musamman MARYAMAH,
Wannan sadakinta ne gobe karfe goma na safe Zaa daura aurenta.
Sakar Masa kudin yayi a hannunsa Yana kallon Fuskar Maminsa da zuciyarta ta buga da karfi batasan lokacinda ta riqosaba alokacinda ya juya zai wuce.
Magana takeson Yi Amma takasa sbd harbawar da zuciyarta takeyi.
##MAMUH#
#MARRIAGE#
#HOTLOVE#BLACK AND WHITE LOVE.
#AQEEL ASAD#AMAL IDON NERA.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci.
Kwasakwasan kamar haka:
DIPLOMA
1.Dental surgery Technician
2.Medical X-ray Technician
3.Health Information Technician
4.National Diploma in Biomedical Engineering
5.Public Health Technician
6. Community Health Extension Worker (Re-trainee)
7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW)
DEGREE
1. Health Information Management
2.Public Health
3.English Language
4.Public Administration
5.Business Administration
6. Economics
7. Accounting
8.Computer Science
9.Mass Communication
10.Agricultural Economics
Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya.
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
37
Riqe hannunsa Mamin tayi tana kallonsa cikin Shiga wani mummunan halin firgita da tsoro tafara girgiza Masa Kai tana kasa magana sbd jikinta dayake daukan rawa take,..
Cikin idanuwanta ya kalla wadda ita kadaice a rayuwarsa take samun irin wannan kallon daga garesa wato kallon tsaf da kyau a natse.,
Hannunsa ya Dora akan nata ya zare nasa tareda sake kallonta Kansa na sarawa cikin qaramin sauti Mai bayyanarda gajiyarsa Akan duka lamuran dake faruwa cikin wani natsatsen sauti ahankali yace,
"Kinsan 'danki magana daya yakeyi Mami.
Maida idanuwansa yai ahankali kan uncle Lulu dake tsaye riqeda sadakin a hannu cikin madaukakin mamaki da firgici shima gashi kusan equal rights suke dashi Akan Amal da zainab Dan Haka baida cikakken ikon hanawa Amma Kuma yanada ikon magana gwara dai a zauna a duba wannan babban yaqi ne ake neman daurawa ba aureba..
A hankali cikin nutsuwa yace,
"Al-Amin will text you the venue kafin safe inshallah.
Juyawa yayi ya nufi motarsa batareda ya sake kallon inda Amal takeba cikin motar tana Jin bazata iya fitowaba Dan Babu abinda zatayi dashi da familynsa daga yau din datasan su suwaye din tagama da matsalarsu tunda Daman Babu hadinta dasu.
Batasan meyake faruwa ba a wajen sbd motar a kunne take sbd AC dake aiki Kuma Daman Uncle din ficewa kawai yayi Bai tsaya kashewar ba,
Taga kudin daya bawa Uncle Lulu sai tasaki wani gajeran numfashi tana dauke Kai da tunanin bayada tinani idan har Yana tunanin bawasu mommynta wannan banzan kudin dako kudin man motocinsu gidan bazai isaba.
Kafin ya Isa motar tini malam Rabiu ya fito ya bude Masa da sauri
Yana qarasowa ya shige,malam Rabiu ya rufe motar tareda zagayawa da sauri ya shiga yaja suka bar kofar gate din da speed kamar malam Rabiu yasan halinda ake ciki.
Wani ciwo da nauyi ne ya dunkule a kirjin Haj Zainab tayi saurin dafe saitin kirjinta tana rintse idanuwanta dake neman hawaye a idanuwanta Amma sun bushe take.
Ganin mawuyacin halinda take neman Shiga yasa Amal fitowa daga mota da sauri ta qaraso gurin tana riqota cikeda mamaki da damuwa take cewa,
"Mommy???
Lfy?
Uncle meya faru?
Meya fadawa mommy data Shiga wannan halin??
Kallon uncle Lulu takeyi tana kokarin riqo mommyn jikinta suna nufar motar.
Kasa cewa komai yayi sai sadakin daya zubawa Ido Yana Jin jikinsa na mutuwa tako Ina,
Me zasuyi da wannan lamarin idan ya tabbata?
Yaya zasuyi da tashe tashen hankalin dazai biyo?
Babu Dama ko halin tada rigima ko shigar da qarar rashin wannan auren sbd yasan Zainab ko wane matsananci Hali AQEEL ASAD zai sakata bazata iya qararsaba kokuma daga maganar duniya taji,
Balai da tashin hankaline yasan zaa bude shafinsa sabo akai wannan auren,
Idan ma Dan kawo sulhu da gyara ne to kafin asamu sulhu da gyaran sai anyi yaqin da baasan iyakarsaba.
Mota ya Shiga ya saka kudin a aljihunsa AMAL dake jiran yayi wurgi da kudin kokuma bawa securities su raba taga ya saka aljihunsa harda dafasu yaji zamansu ya zaunu a aljihun tsadaddiyar shaddar dake jikinsa.
Kasa magana tayi sbd ita idan Abu ya Bata haushi ko mamaki Bata magana,
Mommynta ta kalla wadda keta kokarin Hana kanta shiga babban tashin hankalin dayake cikin zuciyarta yanason bayyana afili.
Jini daya dayake yawo ajikinsu itada Haj Maryamah kowannensu ayanzu so yake ace yagama kwaranyewa gabaki daya sun wanke jinin dashine ya jadasu,
Akirasu da sunan jini daya ma soya zuciyoyinsu yakeyi,
Kona gangar jikinsu yakeyi tareda azalzal zafinsu Amma shine dare tsaka AQEEL zaiyi wannan babban tashin hankalin,
Tayaya?ta Ina?
Bazai taba yiyuwaba har abada su sake hada wani jinin,
Bazai yiyuba,
Bazata iyaba kamar yanda tasan Haj Maryamah tafison mutuwar AQEEL akan ya auri Jininta.,
AMAL dinta ma tasani bazata taba yarda da auren AQEEL ba Koda zaayi yaqin duniya,
Shi kansa AQEEL ba auren so bane
Auren kawo sulhu ne zaiyi da AMAL,
Rayukan kowa lalacewa zasuyi kenan aka wannan auren da Babu Mai so Babu Mai kauna...kowa a tsakanin duka bangaren biyu yafison talauci da wahala akan wannan auren...gwara musu tone tone akan wannan aure,
Su umma kuwa gwara kowa ya Fadi yamutu yaje ya girba abinda ya shuka akan su yarda da wannan auren.
Asibiti suka Isa da ita Bata hayyacinta gabaki daya ta firgice tashiga wani irin zazzafan yanayi,
Kirjinta dake ciwo suka fito Dan zuwa asibitin gabaki daya neman wancan ciwon tayi ta rasa ayanzu tashiga tashin hankalin daya zartasa gashi daga ita har uncle Lulu basama son Amal taji wannan girmamammiyar maganar.
BP dinta ne ya hau itama sai ciwon kai Mai tsanani daya sameta a qanqanin lokacin sbd tashin hankalin AQEEL,
Daga ita har uncle a matse suke dasu same kebewa suyi gaggawar neman AQEEL suyi magana dashi kota yayane su sakasa janye kudirinsa.
Sai dare sosai suka dawo gidan Bayan anbawa Haj Zainab magani acan ta tsaya Tasha yayi Yan awanni aka sake dubata akaga BP din ya Dan dawo normal tukuna suna dawo.
Babu Mai magana a motan sbd kowa da nauyin da damuwar dake zuciyarsa,