Sashe 56
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jikinta ya jefawa wani kallon takaici tareda dauke Kai zaiyi magana ma saiya fasa kawai ya juya yawuce fuskarsa a daure.
Direct sauka yayi ya fice daga gidan gabaki daya.
Kasa magana ma tayai bare motsawa daga inda take tsaye tsabar takaici da baqin cikin yandama ya ganta ahakan Amma yake Mata kallon wulaqanci da wannan maganar.
Wani numfashin baqin ciki ta sauke ta juya a zuciye ta sake qwala Kiran Bilkisu wadda taji na farkon Amma takasa hawowa sbd Yana Nan din.
Da sauri ta hawo ko magana bataiba Amal din ta miqa Mata takardun ta juya ta nufi dakinta tana cewa,
"Ki kaiwa Taju yakaiwa mommy office yanzu.
Dakinta ta qarasa shigewa tareda rufo kofar da qarfi tana Jin zuciyarta na daukan zafi.
Shiryawa tai cikin Riga da skirt na atampa ta daga wayarta takira Mommy akan zata tafi makaranta da sauri Haj Zainab ta katseta da cewa,
"Karki fita Amal ko gate karki tafi bare fita idan har kinason a samu a lallabasa ayi tafiyar Nan dake tunda dake aka tsarata,
Ciwon maran Nan naki da rashin haihuwar siddin Nan Ni kadai nasan yanda nayi aka samu zamuga wannan likitan bayan kina gani daqyar muka samu appointment din nasa,
Yanzu duk Bayan nagama wahalar Nan ga aure yazo ya hau kanki da mijinda babu Fuskar muyi yanda Siddi keyi,
Tunda ya Hana fitarnan ki nutsu wlh musamu ya yardar Mana tafiyar Nan idan lokaci yayi sbd kema kisamu saukin wannan ciwon naki na Mara
Idan Kuma kikai zafin Kai wlh kece Zaki wahala AQEEL ASAD bazai bar tafiyar nan dakeba Kuma Dole mu tafi Babu abinda Zan iya Miki...
Dan Haka ki nutsu.
Kashe wayarta tayi bayan tagama fadan hakan tabar Amal din da waya a hannu cikin yanayi na damuwar data fara Bata mamaki,
Meyasa mommy ta dauki lamarin nan da zafi ne?
Shakkarsa takeyi kome?
Tayaya tana matsayin Maminsa kaman yanda yake fada Amma Kuma taji shakka ko tsoroma zata ce.
Jefarda wayarta takuma yi Akan katon gadonta tana zaunawa kan kujera zuciyarta na zafi da bacin Rai.
Ita gabaki daya ma rayuwarta neman takeyi ta sauya Mata,
Tana rayuwarta cikin kwanciyar hankali yanda takeso Babu damuwa bare takura Amma zuwansa rayuwarsu komai ya lalace musamman ita da aka tsayarwa rayuwa ta hanyar Dora Mata wannan nauyin da rayuwar auren da kwata kwata Bata shiryaba bare da Wanda bataso.
Haka ta zauna shiru a daki wuni daya ita kadai ranta sai sake daci da ciwo yakeyi.
Sai yamma su mommy suka dawo suna isowa gate cikin mamaki suke kallon sabbin securities da aka sauyawa gidan gabaki dayansu su biyun masu canja shift.
Securities biyu aka Kuma kawowa marasa sauki ko kadan
Gasu musulmai Amma ko kalma daya ta hausa basaji.
Wasu irin sabbin dokoki masu qarfin gaske suka taho dasu daga maigidansu dayasa aka kawosu Nan din,
Barka da zuwa sukaiwa haj Zainab din da siddi wadda ke Mamakin rashin daukan Renin AQEEL ASAD gameda iyalinsa.
Haj Zainab din dataji AQEEL ASAD ne yasa aka kawo sabbin securities shiru tayi kawai batareda tace komaiba
Itama daga yanzu tsayawa zatayi ta ringa kallon ikon Allah.
Zaune Amal take a palon qasa tana Dan chats da wayarta suka dawo din
Sannu da zuwa tayi musu kafin suka hau sama gabaki dayansu Siddi na Mata bayanin tafiyar zuwa qarshen watane zasuyi ta.
Gyadawa siddin Kai Kawai tayi tana cewa,
"Ok.
Amma a ranta batajin zata iya tambaya ko neman izinin AQEEL ASAD din Akan tafiyar saidai ta hakura da zuwa ganin likitan gabaki daya.
Su mommy sallah sukai Bayan sunyi wanka kafin suka fito cin abinci lokacin itama Anty Fareedah ta shigo tareda Fahat Wanda yayi gurin Amal da gudu Ya rungumeta Yana cewa yayi missing dinta yau ba itace ta daukosa makaranta ba.
Wani kyakkyawan murmushi Tai Masa wanda ta Jima batayiba a kwanakin
Ta ja hannunsa suka nufi dining tana cewa itama tayi kewarsa.
Abinci sukaci suna Gama suka kwasa suka koma sama bakuma lallai wani daga cikinsu Yakuma saukowaba sai safe.
Anty Fareedah ma tanada aiki Dan Haka Bata wani tsaya firaba Takoma bangarensu tabarwa Amal Fahat dayace gurinta zai kwana sbd kaf ahalin nasu itace sukafi shaquwa da juna sosai sbd tanada son yara qanana sosai shiyasa duk suka qagara Siddi ta samu ciki ta haihu.
Washe gari da safe batayi wahalar tashi da wuri ba sbd sanin sabuwar dokar mommy Dan bazatace ta AQEEL ASAD dinba Dan mommynta tafada ne kawai ta dakata da zuwan makaranta.
Cikin bacci siddi tashigo bedroom dinta sanyeda doguwar Rigar bacci ta tadata tace mommy tace ta shirya zatace makaranta.
Batai wani murna ba sbd indai wannan ne duk zaa gaji da Mata Wasa da hankali a Dena.
Baa lokacin ta tashiba saida tagama juye juyenta kafin ta sauko gadonta ta nufi toilet tayi brush da wanka ta fito a natse ta shirya cikin Riga da skirt na atampa da qaramin gyale sai handbag da key din motarta.
Dakin mommy tafara zuwa saidai Bata ciki tana qasa sai kawai ta sauko.
Dukkaninsu suna Palo harda Anty Fareedah da siddi
Mommyn ta gaida tawuce dining sama sama ta Danci chips da doyar da aka soya tadawo gurinsu tana cewa zata wuce.
Kallon key din dayake hannunta mommy tayi tace,
"Bada motarki zakiba
Akwai mota a waje da AQEEL ya Aiko akaiki din.
Dakatawa tayi tareda juyowa ta kalli mommyn zatayi magana
Haj Zainab din ta rigata da cewa,
"Idan bazaki ba dawo ki zauna bazan iyaba Wlh
Kuna neman juyar min da Kai tsakanin ke da AQEEL din.
Kai tsaye kuwa ta juyo ta dawo din da bazata tafinba ta fasa ta hakura indai shine zaisa aringa kaita din Ana daukota...
Siddi da Anty Fareedah ne sukai saurin tareda Siddi na cewa,
"Yi hakuri ki tafi
Kada kice kin fasa ko hakura da karatun,
Idanma fa kika fasa ko hakura shi baida damuwa baida haushi..
Please Amal kiyi hakuri kije tunda bama shine zai kaiki dinba driver ne aka Aiko.
##MAMUH#
#LOVE#MARRIAGE#ROMANCE
#AQEEL ASAD
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
45
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
45
Dakinta takoma tareda wurgi da komai dake hannunta ta nema guri ta zauna idanuwanta na cikowa da hawaye.
Kokarin hadiyesu tayi tana hanasu saukowa sbd alqawarin datayiwa kanta na qin sake yiwa duk abinda ya shafesa kuka.
Danne fushinta da zuciyarta tayi tareda tubewa ta saka Kaya marasa nauyi tayi kwanciyarta.
Suma can su mommyn Babu Wanda ya biyota tunda sun San ba zuwan zatayiba Dan Haka aka kyaleta din.
Driver Kuma dayake sbd ita din kawai aka aikosa sai yaci gaba da zaman jira batareda kosawa ko damuwa ba tunda aikinsa ne.
Bata fito ba Saida takuma bacci har Rana kafin ta sake wanka ta fito fuskarta ba yabo ba fallasa.
Abinci taci tadawo gurinda suke suna sake tattauna maganar tafiyar tasu.
Kallonta Haj Zainab tayi cikin kulawa da Dan rarrashi tace,
"Amal ki sauko daga fushin Nan Haka Mana,
Yanzu gashi maganar tafiyar Nan Ni kaina na rasa ta yanda zanfara Masa bayanin dake zaayita sbd kiga likitan kema,
Idan ma nayi Masa Dole kina buqatan kema ki nutsu ki sake fada Masa sbd tafiyar barin qasa ce,
Dan Allah kada ki bani ciwon kai akan hakan maganar nan musamu mutafi batareda bacin Rai ba.
Kallon Mommyn tayi tana ajiye wayarta data Gama duba sako tace,
Mommy idan kin fada Masa yabari din shikenan ai.
Murmushi siddi tayi tana kallonta tace,
"Mommy kinsan fa Amal dinmu zinariya ce sai mun jawa 'danki ajinmu sbd bazai yiyu yasamemu a saukiba bayan tarin masu nemanta sannan kawai yazo Yana Mana iko sbd kawai yaga shi din Mai kyau da aji ne,
Mommy Kamata yayi aringa lallabata
Ita fa akaiwa lefi..
Murmushi Haj Zainab tayi tana kallon Amal data qi cewa komai sai wani kallon haushi data jefa Siddi dashi.
Dole siddi da mommyn suka sakata Dan sakewa ta biye musu suna fira Amma maganar tafiyar na ranta sbd bazata iya Masa maganar wani rokonsaba tafison ta hakura da tafiyar duk tsananin kaunar kuwa datakewa zuwa ganin likitan sbd ciwon marar nata ita kadai tasan azaba mai tsananin datake ji,
Har tsoro da fargaba takeyi duk wata yakusa qarewa
tuno azabar kawai damuwa yake sata Mai tsanani gashi ta saka hope akan wannan tafiyar.
Harsu Gama fira kowa yashige ya kwanta baizoba Kamar yanda ya Saba
Haj Zainab ce kawai ta Dan shiga tunanin rashin zuwan nasa tunda ya Saba din tunda yadawo rayuwarsu kullum sai yazo ya gaidata safe da dare,
Wayarsa ta Kira duk da dare yayi lokacin Amma sbd tunanin lafiyarsa yasata Kiran.
Daidai lokacin Yana tareda Al-Amin Akan tafiyar da zaiyi washe garin ranar.
A natse ya dauki wayar ganin sunan Maminsa da muryarsa Mai sanyi nutsuwa ya gaidata Yana Bata hakurin rashin zuwan nasa.
Itama jinsa lafiya yasata sallama dashi tareda Masa fatan sauka lafiya akan tafiyar da zaiyi din.
Bai gamaba ya wuce gida sai guraren 10:30 Dan Haka Yana Isa Kai tsaye ya shige sbd yasan su ummansa sun kwanta Suma.
Wanka yayi yayi Shirin kwanciya sbd yayi dinner tareda Al-Amin baya buqatan komai tunda duka familyn nasa boyon kansu sukeyi Wanda gabaki dayansu yabarsu su huta din.
Washe gari qarfe goma zai wuce da Haka 9 yafito a shirye yafara Kiran wayar Bilkees wadda tana gani taji sonsa da kishinsa na sake tafarfasa zuciyarta akan duk abinda yake faruwa duk da mufeeda jiya data dawo school tafada Mata Kamar fa Babu Wani abin arziki a maganar auren tunda gashinan komai shiru Babu maganar kawo Matar kokuma maganar tarewarsa wani gurin da ita.
Hakan ya Dan sanyaya zuciyarta tun jiyan Amma Dama tayi jiran ne ya nemeta da kansa Dan Haka ta daga wayar muryarta a narke Kamar wadda ke ciwo.
Direct sauka yayi ya fice daga gidan gabaki daya.
Kasa magana ma tayai bare motsawa daga inda take tsaye tsabar takaici da baqin cikin yandama ya ganta ahakan Amma yake Mata kallon wulaqanci da wannan maganar.
Wani numfashin baqin ciki ta sauke ta juya a zuciye ta sake qwala Kiran Bilkisu wadda taji na farkon Amma takasa hawowa sbd Yana Nan din.
Da sauri ta hawo ko magana bataiba Amal din ta miqa Mata takardun ta juya ta nufi dakinta tana cewa,
"Ki kaiwa Taju yakaiwa mommy office yanzu.
Dakinta ta qarasa shigewa tareda rufo kofar da qarfi tana Jin zuciyarta na daukan zafi.
Shiryawa tai cikin Riga da skirt na atampa ta daga wayarta takira Mommy akan zata tafi makaranta da sauri Haj Zainab ta katseta da cewa,
"Karki fita Amal ko gate karki tafi bare fita idan har kinason a samu a lallabasa ayi tafiyar Nan dake tunda dake aka tsarata,
Ciwon maran Nan naki da rashin haihuwar siddin Nan Ni kadai nasan yanda nayi aka samu zamuga wannan likitan bayan kina gani daqyar muka samu appointment din nasa,
Yanzu duk Bayan nagama wahalar Nan ga aure yazo ya hau kanki da mijinda babu Fuskar muyi yanda Siddi keyi,
Tunda ya Hana fitarnan ki nutsu wlh musamu ya yardar Mana tafiyar Nan idan lokaci yayi sbd kema kisamu saukin wannan ciwon naki na Mara
Idan Kuma kikai zafin Kai wlh kece Zaki wahala AQEEL ASAD bazai bar tafiyar nan dakeba Kuma Dole mu tafi Babu abinda Zan iya Miki...
Dan Haka ki nutsu.
Kashe wayarta tayi bayan tagama fadan hakan tabar Amal din da waya a hannu cikin yanayi na damuwar data fara Bata mamaki,
Meyasa mommy ta dauki lamarin nan da zafi ne?
Shakkarsa takeyi kome?
Tayaya tana matsayin Maminsa kaman yanda yake fada Amma Kuma taji shakka ko tsoroma zata ce.
Jefarda wayarta takuma yi Akan katon gadonta tana zaunawa kan kujera zuciyarta na zafi da bacin Rai.
Ita gabaki daya ma rayuwarta neman takeyi ta sauya Mata,
Tana rayuwarta cikin kwanciyar hankali yanda takeso Babu damuwa bare takura Amma zuwansa rayuwarsu komai ya lalace musamman ita da aka tsayarwa rayuwa ta hanyar Dora Mata wannan nauyin da rayuwar auren da kwata kwata Bata shiryaba bare da Wanda bataso.
Haka ta zauna shiru a daki wuni daya ita kadai ranta sai sake daci da ciwo yakeyi.
Sai yamma su mommy suka dawo suna isowa gate cikin mamaki suke kallon sabbin securities da aka sauyawa gidan gabaki dayansu su biyun masu canja shift.
Securities biyu aka Kuma kawowa marasa sauki ko kadan
Gasu musulmai Amma ko kalma daya ta hausa basaji.
Wasu irin sabbin dokoki masu qarfin gaske suka taho dasu daga maigidansu dayasa aka kawosu Nan din,
Barka da zuwa sukaiwa haj Zainab din da siddi wadda ke Mamakin rashin daukan Renin AQEEL ASAD gameda iyalinsa.
Haj Zainab din dataji AQEEL ASAD ne yasa aka kawo sabbin securities shiru tayi kawai batareda tace komaiba
Itama daga yanzu tsayawa zatayi ta ringa kallon ikon Allah.
Zaune Amal take a palon qasa tana Dan chats da wayarta suka dawo din
Sannu da zuwa tayi musu kafin suka hau sama gabaki dayansu Siddi na Mata bayanin tafiyar zuwa qarshen watane zasuyi ta.
Gyadawa siddin Kai Kawai tayi tana cewa,
"Ok.
Amma a ranta batajin zata iya tambaya ko neman izinin AQEEL ASAD din Akan tafiyar saidai ta hakura da zuwa ganin likitan gabaki daya.
Su mommy sallah sukai Bayan sunyi wanka kafin suka fito cin abinci lokacin itama Anty Fareedah ta shigo tareda Fahat Wanda yayi gurin Amal da gudu Ya rungumeta Yana cewa yayi missing dinta yau ba itace ta daukosa makaranta ba.
Wani kyakkyawan murmushi Tai Masa wanda ta Jima batayiba a kwanakin
Ta ja hannunsa suka nufi dining tana cewa itama tayi kewarsa.
Abinci sukaci suna Gama suka kwasa suka koma sama bakuma lallai wani daga cikinsu Yakuma saukowaba sai safe.
Anty Fareedah ma tanada aiki Dan Haka Bata wani tsaya firaba Takoma bangarensu tabarwa Amal Fahat dayace gurinta zai kwana sbd kaf ahalin nasu itace sukafi shaquwa da juna sosai sbd tanada son yara qanana sosai shiyasa duk suka qagara Siddi ta samu ciki ta haihu.
Washe gari da safe batayi wahalar tashi da wuri ba sbd sanin sabuwar dokar mommy Dan bazatace ta AQEEL ASAD dinba Dan mommynta tafada ne kawai ta dakata da zuwan makaranta.
Cikin bacci siddi tashigo bedroom dinta sanyeda doguwar Rigar bacci ta tadata tace mommy tace ta shirya zatace makaranta.
Batai wani murna ba sbd indai wannan ne duk zaa gaji da Mata Wasa da hankali a Dena.
Baa lokacin ta tashiba saida tagama juye juyenta kafin ta sauko gadonta ta nufi toilet tayi brush da wanka ta fito a natse ta shirya cikin Riga da skirt na atampa da qaramin gyale sai handbag da key din motarta.
Dakin mommy tafara zuwa saidai Bata ciki tana qasa sai kawai ta sauko.
Dukkaninsu suna Palo harda Anty Fareedah da siddi
Mommyn ta gaida tawuce dining sama sama ta Danci chips da doyar da aka soya tadawo gurinsu tana cewa zata wuce.
Kallon key din dayake hannunta mommy tayi tace,
"Bada motarki zakiba
Akwai mota a waje da AQEEL ya Aiko akaiki din.
Dakatawa tayi tareda juyowa ta kalli mommyn zatayi magana
Haj Zainab din ta rigata da cewa,
"Idan bazaki ba dawo ki zauna bazan iyaba Wlh
Kuna neman juyar min da Kai tsakanin ke da AQEEL din.
Kai tsaye kuwa ta juyo ta dawo din da bazata tafinba ta fasa ta hakura indai shine zaisa aringa kaita din Ana daukota...
Siddi da Anty Fareedah ne sukai saurin tareda Siddi na cewa,
"Yi hakuri ki tafi
Kada kice kin fasa ko hakura da karatun,
Idanma fa kika fasa ko hakura shi baida damuwa baida haushi..
Please Amal kiyi hakuri kije tunda bama shine zai kaiki dinba driver ne aka Aiko.
##MAMUH#
#LOVE#MARRIAGE#ROMANCE
#AQEEL ASAD
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
45
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
45
Dakinta takoma tareda wurgi da komai dake hannunta ta nema guri ta zauna idanuwanta na cikowa da hawaye.
Kokarin hadiyesu tayi tana hanasu saukowa sbd alqawarin datayiwa kanta na qin sake yiwa duk abinda ya shafesa kuka.
Danne fushinta da zuciyarta tayi tareda tubewa ta saka Kaya marasa nauyi tayi kwanciyarta.
Suma can su mommyn Babu Wanda ya biyota tunda sun San ba zuwan zatayiba Dan Haka aka kyaleta din.
Driver Kuma dayake sbd ita din kawai aka aikosa sai yaci gaba da zaman jira batareda kosawa ko damuwa ba tunda aikinsa ne.
Bata fito ba Saida takuma bacci har Rana kafin ta sake wanka ta fito fuskarta ba yabo ba fallasa.
Abinci taci tadawo gurinda suke suna sake tattauna maganar tafiyar tasu.
Kallonta Haj Zainab tayi cikin kulawa da Dan rarrashi tace,
"Amal ki sauko daga fushin Nan Haka Mana,
Yanzu gashi maganar tafiyar Nan Ni kaina na rasa ta yanda zanfara Masa bayanin dake zaayita sbd kiga likitan kema,
Idan ma nayi Masa Dole kina buqatan kema ki nutsu ki sake fada Masa sbd tafiyar barin qasa ce,
Dan Allah kada ki bani ciwon kai akan hakan maganar nan musamu mutafi batareda bacin Rai ba.
Kallon Mommyn tayi tana ajiye wayarta data Gama duba sako tace,
Mommy idan kin fada Masa yabari din shikenan ai.
Murmushi siddi tayi tana kallonta tace,
"Mommy kinsan fa Amal dinmu zinariya ce sai mun jawa 'danki ajinmu sbd bazai yiyu yasamemu a saukiba bayan tarin masu nemanta sannan kawai yazo Yana Mana iko sbd kawai yaga shi din Mai kyau da aji ne,
Mommy Kamata yayi aringa lallabata
Ita fa akaiwa lefi..
Murmushi Haj Zainab tayi tana kallon Amal data qi cewa komai sai wani kallon haushi data jefa Siddi dashi.
Dole siddi da mommyn suka sakata Dan sakewa ta biye musu suna fira Amma maganar tafiyar na ranta sbd bazata iya Masa maganar wani rokonsaba tafison ta hakura da tafiyar duk tsananin kaunar kuwa datakewa zuwa ganin likitan sbd ciwon marar nata ita kadai tasan azaba mai tsananin datake ji,
Har tsoro da fargaba takeyi duk wata yakusa qarewa
tuno azabar kawai damuwa yake sata Mai tsanani gashi ta saka hope akan wannan tafiyar.
Harsu Gama fira kowa yashige ya kwanta baizoba Kamar yanda ya Saba
Haj Zainab ce kawai ta Dan shiga tunanin rashin zuwan nasa tunda ya Saba din tunda yadawo rayuwarsu kullum sai yazo ya gaidata safe da dare,
Wayarsa ta Kira duk da dare yayi lokacin Amma sbd tunanin lafiyarsa yasata Kiran.
Daidai lokacin Yana tareda Al-Amin Akan tafiyar da zaiyi washe garin ranar.
A natse ya dauki wayar ganin sunan Maminsa da muryarsa Mai sanyi nutsuwa ya gaidata Yana Bata hakurin rashin zuwan nasa.
Itama jinsa lafiya yasata sallama dashi tareda Masa fatan sauka lafiya akan tafiyar da zaiyi din.
Bai gamaba ya wuce gida sai guraren 10:30 Dan Haka Yana Isa Kai tsaye ya shige sbd yasan su ummansa sun kwanta Suma.
Wanka yayi yayi Shirin kwanciya sbd yayi dinner tareda Al-Amin baya buqatan komai tunda duka familyn nasa boyon kansu sukeyi Wanda gabaki dayansu yabarsu su huta din.
Washe gari qarfe goma zai wuce da Haka 9 yafito a shirye yafara Kiran wayar Bilkees wadda tana gani taji sonsa da kishinsa na sake tafarfasa zuciyarta akan duk abinda yake faruwa duk da mufeeda jiya data dawo school tafada Mata Kamar fa Babu Wani abin arziki a maganar auren tunda gashinan komai shiru Babu maganar kawo Matar kokuma maganar tarewarsa wani gurin da ita.
Hakan ya Dan sanyaya zuciyarta tun jiyan Amma Dama tayi jiran ne ya nemeta da kansa Dan Haka ta daga wayar muryarta a narke Kamar wadda ke ciwo.