Sashe 37
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amma koma menene a yanzu tabbacin itadin Maminsa ce yakeso sbd bayyanarsu garesa shine mafi girman nutsuwa da farin cikin dazai samu.
***Da safe qarfe Tara ya fito a shirye qamshinsa Mai Dadi da sanyi Yana tashi.
Cikin kulawa Bilkees ta riqo hannunsa tana cewa,
"Daddyn mufeeda please kayi breakfast kafin ka fita.
Da kallonta yayi Yana kokarin kunna wayarsa data kwana kashe..
Bayason tauye haqqin kowa duk uzurinsa kuwa Dan Haka ya juya suka nufi dining atare tana sake shige Masa da tambayar Allah yasa lafiya yayi dare jiyan Bai dawo da wuri ba.
Bai amsa wanna tambayar ba Dan Dama tasan bayason tambaya da Basu shafekaba.
Black tea da ships yaci sai dafaffen kwai daya ya goge bakinsa da tissue ya miqe Yana cemata bye.
Kafin ya Isa kofa mufeeda ta fito daga bedroom dinta sanye cikin Riga da wando na bacci masu Dan kauri ta qaraso gurinsa tana cewa,
"Good morning Daddy.
Ka tashi lfy??
Cikin kulawa da kauna ya kalleta tareda sake fuskarsa dake kashe jikin Matan dasuke mutuwa akansa harma da matarsa wadda akoda yaushe zai fita zuciyarta saitayi Mata Dan wani qaiqayi.
"Morning mufeeda Aqeel,
Kin tashi lfy?
Lafiya kalau,
Daddy fita zakayi tun yanzu?
Kaman lokutan futarka basuyiba.
Dan gajeran murmushi ya saki Yana wucewa yace,
"Akwai wani abun Mai mahummanci ne sosai..
Ki wuce school in time,
Banda rough driving..ok???
Ok daddy, take care,
Allah yabaka saar koma menene wannan Mai mahummanci.
Dakatawa yayi sbd sanyi da dadin adduar nata,
Ahankali ya waiwayo ya kalleta cikin nutsuwa da Dan sakewar fuska yace, "Amin" ahankali kafin ya juya ya wuce.
Bangaren ummansa ya nufa wadda take zaune kan dining an jere dining din da kayan breakfast da abinci.,
Doguwar free Kuwait Riga ce ajikinta ash data Dan fiddo kyanta da farar fatarta saidai fuskarta na Dan bayyanarda damuwa da rashin farin cikin datake ciki a yau din sakamakon rashin zuwan AQEEL ASAD gareta jiya kafin shigewarsa a karo na farko duk tsawon shekarun Nan dasukai a tare gida daya ahali daya.
Shigowarsa yasata kallonsa dakyau tana qarewa fuskarsa dake nuni da Bai wani samu dogon hutuba a jiyan..
Tasowa tayi daga dining din ta dawo palon ta zauna batareda ta kallesaba ta amsa gaisuwarsa Kai tsaye ta Dora da cewa,
"AQEEL akwai damuwa ne ko matsala?
You don't look ok kwata kwata?
Kallonta yayi tareda Dan kokarin dawo da yanayinsa daidai cikin nutsuwa yace,
"Stress na aikine kawai Amma inshallah zanyi kokarin taqaitawa.
Sake kallonsa tayi dakyau tana kasa karantar yanayinsa,
Ace 'danta datayi renon cikinsa wata Tara ajikinta ta haifesa Amma batada kusanci,shakuwa ko sanin halayyarsa da dabiunsa sosai,
Zainab ta cuceta,
Taci Amanar rayuwarta,
Ta lalata Mata rayuwa gabaki daya sbd 'danta shine rayuwarta Kuma gashinan ta rabata dashi,
Yana tareda ita a gabanta Amma Kuma Kamar da gangar jikinsa kawai suke tare..
Ya Allah yayi Mata sakayya akan abinda Zainab tayi Mata,
Har abada Allah kada Allah yasa AQEEL din yasake ganin zainab sbd ma rayuwarta Tintini ta Dade da zama abar qyama da gudu,
Dan Haka zuwa yanzu tasan duk inda Zainab din take tagama gurbata da lalacewa a waccar muguwar qazamar rayuwar data zabarwa kanta da 'yarta harma da abinda ta Haifa ta hanyar a shekarun bayan.
Sallama yayi Mata ya fice Kai tsaye motar dazai fita da ita ya nufa inda Mal Rabiu ke tsaye Yana jiransa,
Yana qarasowa ya bude Masa motar ya shige.
Tada motar malam Rabiu yayi suka fice daga harabar gidan da aka bude musu babban gate din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
29
Wayarta ta dauka taci gaba dayi duk da Rabin hankalinta na kan sunan baqon da akace yazo gurinta,
MUHAMMAD AQEEL ASAD Wanda tasani a baya kokuwa wani AQEEL ASAD din ne daban,
Koma wanne daga ciki batajin tanada himmar ganinsa ko magana dashi,
Kamar yanda alaqarsu ta yanke to hakama batada abinyi ko tattaunawa dashi.
Fincike zancen gabaki daya tayi a ranta tareda cigaba da wayarta hankali kwance harta Gama ta maido hankalinta kansu Amal suka cigaba da fira cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali.
AQEEL ASAD dayake kofar babban gate din gidan hankalinsa yagama tashi ya fita nutsuwarsa gabaki daya
IDON NERA kawai yakeson gani a gabansa Dan da idonsa ya tabbatarda Maminsa ce IDON NERAr da ake fada,
Idon NERAr datayi mummunan suna a duniyar da bama zai iya fadaba,
Maminsa ce matarda akewa kirari da sunan da tambarin uwar karuwai?
Maminsa ce me aurarrakin da basa kirguwa.....
Ina Little MARYAMAH dinsa???
Su waye yayan nata biyu da ake fada?
Waye MARYAMAH din Baba sandan sa aciki??
Waye Mai aure aure acikinsu Kuma waye Hayat yakeso acikinsu???
Rintse idanuwansa yayi suna wani irin radadin Jan dasukai
Kansa juyawa yakeyi Yana Sara Masa tako Ina...
Wannan Idon Nera din kawai yakeson gani shi,
Ganinta kawai a gabansa zai tabbatar Masa da waye ita,Maminsa kokuwa wata daban¿
Baisan lokacinda suka daukaba a gurin suna jiran abasu damar shiga gidan kokuma ta fito din Amma Babu alamar ko daya,
Tun Rabiu driver na jiran fitowar sako daga ciki harya bude motar ya fito yabawa maigidan nasa guri sbd ganin mummunan yanayin dayake ciki,
Gurin securities na gate din Rabiu yazo ya sake magana tareda Yar magiyar asake isarda sakon zuwansu ga hajiyar..
Suna Kira Kai tsaye ta sanar dasu bazataga kowaba ayau din batajin Dadi.
Daqyar malam Rabiu ya dawo motar ganin har yamma tayi suna gurin ya shigo motar ya rufe tareda Dan waiwayowa kadan cikin girmamawa yace,
"Shaykh Ansake Kira Dan isar da zuwan naka
hajiya Idon Nera din batajin Dadi akace,
ko zaa kaika gida ka huta kafin asake dawowar???
Rintse idanuwansa yayi Yana Hana rauninsa bayyanuwa a fili ya gyada Kai Kawai sbd yasan malam Rabiu din Dole zai gashi duk da tsawon awannin dasukai agurin motars kunne take sbd AC dan bazai iya zama cikin zafi ba.
Hanyar gida suka nufa Yana Jin damuwarsa da tashin hankalin dake cikeda Ransa Yana qaruwa,
Meyasa taqi ganinsa,
Da gaske batada lafiya dinne?
Innalillahi wainna ilayhi rajiun,
Maminsa fa ake maganar shugaba Kuma uwa da gatan Karuwai....
Wannan wata babbar jarabtace da Allah yakewa imaninsa,
A rayuwarsa sunan karuwanci da Karuwai Bai taba Hawa harshensa bama bare ya taba ganinsu harma ace gashi ga su,
Idan ta tabbata Maminsa ce IDON NERAr datayi suna da shahara a wannan sunan dayake baqin ciki da Jin ciwon ambata Yaya zai iya kallonta,
Tayaya zai kalli MARYAMAH wadda yayi alqawarin inganta rayuwarta da zama gatanta tako Ina ya cike gurbin uba,Yaya,Kuma dangin uba agareta.
Har suka kusa Isa gida bai fita cikin tashin hankali da firgicin dayake cikiba,
Bazai iya Isa gidansa a yanayin dayake cikiba Dan Haka a hankali ya bude Baki cikin shaqaqqiyar murya yace akaisa gidan hutu da karatunsa.
Juya kan motar malam Rabiu yayi ya nufi can din batareda yace komaiba saima zallan tunanin dashima ya shiga na Abinda yakai Mai daraja da mutunci kamarsa gidan IDON NERA wadda yau da anganesa kokuma aka samu labarin mutum kamarsa yazo gidan takanas take zaa yada shima yafada tarkon IDON NERA yashiga sahun mazan datake juyawa sbd yayanta dandai ita din ta matsa girma.
Parking malam Rabiu yayi batareda yace komaiba yafito zai bude Masa motar AQEEL ASAD din ya girgiza Masa Kai ahankali yace,
Thank you,
Ka tafi kawai idan nagama zanyi driving din kaina zuwa gida.
Wucewa ciki yayi malam Rabiu din ya bisa da key na motar har bakin kofar Shiga kafin yamiqa Masa yayi Masa Saida safe ya juya ya nufi gate ya gaisa da masu gadin gidan ya wuce Dan neman abin Hawa sbd saiyayi tafiya sosai kafin ya fita anguwar yasamu abun Hawa Dan abin Hawa na haya basa shigowa anguwar.
Bai zaunaba zuciyarsa da jikinsa Babu wani wani ya wuce zuwa bedroom dinsa na gidan ya wuce toilet Kai tsaye yayo alwala yafito.
Masallacin gidan ya wuce Wanda suke gap da tayarda sallah,
Yana Shiga suna tayarwa yabi sahu tareda tayarda sallan.
Bai baro masallacin ba Saida yai sallar ishai ya fito Kai tsaye yau bazai zaunaba Dan bazai iya Aiko ko karatun komaiba yadauki key din motar Yakuma fitowa.
Kai tsaye ikeja GRA Yakuma nufa gidan IDON NERA sbd bayajin zai iya bacci ko samun nutsuwa Koda yaje gida batareda ya gantaba.
Zuwansa Kai tsaye gate din ya nufa yayiwa securities din horn.
Tasowa sukayi zasu gaidasa tareda Jin abinda ya sake dawo dashi.
Suna gaidasa suka sanar Masa Haj Zainab ta fita yanzu bada jimawaba tareda uncle Lulu.
Rufe idanuwansa yai Yana Jin nauyin zuciyarsa na qaruwa sbd rashin ganinta zai iya zauta tinaninsa..
Hannu yakai ya saukar da glass din motar ahankali
Take wani irin daddadan kamshi Mai sanyi da nutsuwa ya daki fuskokinsu...
Kwarjinin dake cikeda kyakkyawar fuskarsa yasasu da sauke idanuwansu daga kallonsa Kai tsaye suna sake bayyanarda girmamawarsu garesa.
Saida yasake sauke nutsatsen numfashi a boye kafin yace,
"MARYAMAH fa????
Shiru sukai cikin Dan tinani da mamaki kafin dayan yace,
"Sir babu Maryamah a gidan,
Kwata kwata yau Haj madam batayi baqi ba so Babu kowa su Ms AMAL ne kawai sai Mrs Lulu da 'dayan 'yar Haj madam din Ms siddi sai masu aiki kawai,
Babu Maryamah aciki batazo Nan ba Sir.....
Shiru yayi Yana sake shiga rudani da tinani,
Babu Maryamah?
Ina Maryamah din take?
Meyasa bazai hadu da IDON NERA dinba ne sai Kansa da zuciyarsa sun kusa bugawa.
Gyara parking din morarsa yayi a gurin batareda ya juya ba sbd zai jirata anan din har saita dawo.
Securities na gidan Basu sansanba sai mutum daya daga cikinsu ya ganesa shima sbd ya taba zama security a daya daga cikin kamfunansa Kuma shima so daya ya taba ganinsa dayayi wani zuwan..
***Da safe qarfe Tara ya fito a shirye qamshinsa Mai Dadi da sanyi Yana tashi.
Cikin kulawa Bilkees ta riqo hannunsa tana cewa,
"Daddyn mufeeda please kayi breakfast kafin ka fita.
Da kallonta yayi Yana kokarin kunna wayarsa data kwana kashe..
Bayason tauye haqqin kowa duk uzurinsa kuwa Dan Haka ya juya suka nufi dining atare tana sake shige Masa da tambayar Allah yasa lafiya yayi dare jiyan Bai dawo da wuri ba.
Bai amsa wanna tambayar ba Dan Dama tasan bayason tambaya da Basu shafekaba.
Black tea da ships yaci sai dafaffen kwai daya ya goge bakinsa da tissue ya miqe Yana cemata bye.
Kafin ya Isa kofa mufeeda ta fito daga bedroom dinta sanye cikin Riga da wando na bacci masu Dan kauri ta qaraso gurinsa tana cewa,
"Good morning Daddy.
Ka tashi lfy??
Cikin kulawa da kauna ya kalleta tareda sake fuskarsa dake kashe jikin Matan dasuke mutuwa akansa harma da matarsa wadda akoda yaushe zai fita zuciyarta saitayi Mata Dan wani qaiqayi.
"Morning mufeeda Aqeel,
Kin tashi lfy?
Lafiya kalau,
Daddy fita zakayi tun yanzu?
Kaman lokutan futarka basuyiba.
Dan gajeran murmushi ya saki Yana wucewa yace,
"Akwai wani abun Mai mahummanci ne sosai..
Ki wuce school in time,
Banda rough driving..ok???
Ok daddy, take care,
Allah yabaka saar koma menene wannan Mai mahummanci.
Dakatawa yayi sbd sanyi da dadin adduar nata,
Ahankali ya waiwayo ya kalleta cikin nutsuwa da Dan sakewar fuska yace, "Amin" ahankali kafin ya juya ya wuce.
Bangaren ummansa ya nufa wadda take zaune kan dining an jere dining din da kayan breakfast da abinci.,
Doguwar free Kuwait Riga ce ajikinta ash data Dan fiddo kyanta da farar fatarta saidai fuskarta na Dan bayyanarda damuwa da rashin farin cikin datake ciki a yau din sakamakon rashin zuwan AQEEL ASAD gareta jiya kafin shigewarsa a karo na farko duk tsawon shekarun Nan dasukai a tare gida daya ahali daya.
Shigowarsa yasata kallonsa dakyau tana qarewa fuskarsa dake nuni da Bai wani samu dogon hutuba a jiyan..
Tasowa tayi daga dining din ta dawo palon ta zauna batareda ta kallesaba ta amsa gaisuwarsa Kai tsaye ta Dora da cewa,
"AQEEL akwai damuwa ne ko matsala?
You don't look ok kwata kwata?
Kallonta yayi tareda Dan kokarin dawo da yanayinsa daidai cikin nutsuwa yace,
"Stress na aikine kawai Amma inshallah zanyi kokarin taqaitawa.
Sake kallonsa tayi dakyau tana kasa karantar yanayinsa,
Ace 'danta datayi renon cikinsa wata Tara ajikinta ta haifesa Amma batada kusanci,shakuwa ko sanin halayyarsa da dabiunsa sosai,
Zainab ta cuceta,
Taci Amanar rayuwarta,
Ta lalata Mata rayuwa gabaki daya sbd 'danta shine rayuwarta Kuma gashinan ta rabata dashi,
Yana tareda ita a gabanta Amma Kuma Kamar da gangar jikinsa kawai suke tare..
Ya Allah yayi Mata sakayya akan abinda Zainab tayi Mata,
Har abada Allah kada Allah yasa AQEEL din yasake ganin zainab sbd ma rayuwarta Tintini ta Dade da zama abar qyama da gudu,
Dan Haka zuwa yanzu tasan duk inda Zainab din take tagama gurbata da lalacewa a waccar muguwar qazamar rayuwar data zabarwa kanta da 'yarta harma da abinda ta Haifa ta hanyar a shekarun bayan.
Sallama yayi Mata ya fice Kai tsaye motar dazai fita da ita ya nufa inda Mal Rabiu ke tsaye Yana jiransa,
Yana qarasowa ya bude Masa motar ya shige.
Tada motar malam Rabiu yayi suka fice daga harabar gidan da aka bude musu babban gate din.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥*_Arewabooks@Mamuhgee_*
29
Wayarta ta dauka taci gaba dayi duk da Rabin hankalinta na kan sunan baqon da akace yazo gurinta,
MUHAMMAD AQEEL ASAD Wanda tasani a baya kokuwa wani AQEEL ASAD din ne daban,
Koma wanne daga ciki batajin tanada himmar ganinsa ko magana dashi,
Kamar yanda alaqarsu ta yanke to hakama batada abinyi ko tattaunawa dashi.
Fincike zancen gabaki daya tayi a ranta tareda cigaba da wayarta hankali kwance harta Gama ta maido hankalinta kansu Amal suka cigaba da fira cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali.
AQEEL ASAD dayake kofar babban gate din gidan hankalinsa yagama tashi ya fita nutsuwarsa gabaki daya
IDON NERA kawai yakeson gani a gabansa Dan da idonsa ya tabbatarda Maminsa ce IDON NERAr da ake fada,
Idon NERAr datayi mummunan suna a duniyar da bama zai iya fadaba,
Maminsa ce matarda akewa kirari da sunan da tambarin uwar karuwai?
Maminsa ce me aurarrakin da basa kirguwa.....
Ina Little MARYAMAH dinsa???
Su waye yayan nata biyu da ake fada?
Waye MARYAMAH din Baba sandan sa aciki??
Waye Mai aure aure acikinsu Kuma waye Hayat yakeso acikinsu???
Rintse idanuwansa yayi suna wani irin radadin Jan dasukai
Kansa juyawa yakeyi Yana Sara Masa tako Ina...
Wannan Idon Nera din kawai yakeson gani shi,
Ganinta kawai a gabansa zai tabbatar Masa da waye ita,Maminsa kokuwa wata daban¿
Baisan lokacinda suka daukaba a gurin suna jiran abasu damar shiga gidan kokuma ta fito din Amma Babu alamar ko daya,
Tun Rabiu driver na jiran fitowar sako daga ciki harya bude motar ya fito yabawa maigidan nasa guri sbd ganin mummunan yanayin dayake ciki,
Gurin securities na gate din Rabiu yazo ya sake magana tareda Yar magiyar asake isarda sakon zuwansu ga hajiyar..
Suna Kira Kai tsaye ta sanar dasu bazataga kowaba ayau din batajin Dadi.
Daqyar malam Rabiu ya dawo motar ganin har yamma tayi suna gurin ya shigo motar ya rufe tareda Dan waiwayowa kadan cikin girmamawa yace,
"Shaykh Ansake Kira Dan isar da zuwan naka
hajiya Idon Nera din batajin Dadi akace,
ko zaa kaika gida ka huta kafin asake dawowar???
Rintse idanuwansa yayi Yana Hana rauninsa bayyanuwa a fili ya gyada Kai Kawai sbd yasan malam Rabiu din Dole zai gashi duk da tsawon awannin dasukai agurin motars kunne take sbd AC dan bazai iya zama cikin zafi ba.
Hanyar gida suka nufa Yana Jin damuwarsa da tashin hankalin dake cikeda Ransa Yana qaruwa,
Meyasa taqi ganinsa,
Da gaske batada lafiya dinne?
Innalillahi wainna ilayhi rajiun,
Maminsa fa ake maganar shugaba Kuma uwa da gatan Karuwai....
Wannan wata babbar jarabtace da Allah yakewa imaninsa,
A rayuwarsa sunan karuwanci da Karuwai Bai taba Hawa harshensa bama bare ya taba ganinsu harma ace gashi ga su,
Idan ta tabbata Maminsa ce IDON NERAr datayi suna da shahara a wannan sunan dayake baqin ciki da Jin ciwon ambata Yaya zai iya kallonta,
Tayaya zai kalli MARYAMAH wadda yayi alqawarin inganta rayuwarta da zama gatanta tako Ina ya cike gurbin uba,Yaya,Kuma dangin uba agareta.
Har suka kusa Isa gida bai fita cikin tashin hankali da firgicin dayake cikiba,
Bazai iya Isa gidansa a yanayin dayake cikiba Dan Haka a hankali ya bude Baki cikin shaqaqqiyar murya yace akaisa gidan hutu da karatunsa.
Juya kan motar malam Rabiu yayi ya nufi can din batareda yace komaiba saima zallan tunanin dashima ya shiga na Abinda yakai Mai daraja da mutunci kamarsa gidan IDON NERA wadda yau da anganesa kokuma aka samu labarin mutum kamarsa yazo gidan takanas take zaa yada shima yafada tarkon IDON NERA yashiga sahun mazan datake juyawa sbd yayanta dandai ita din ta matsa girma.
Parking malam Rabiu yayi batareda yace komaiba yafito zai bude Masa motar AQEEL ASAD din ya girgiza Masa Kai ahankali yace,
Thank you,
Ka tafi kawai idan nagama zanyi driving din kaina zuwa gida.
Wucewa ciki yayi malam Rabiu din ya bisa da key na motar har bakin kofar Shiga kafin yamiqa Masa yayi Masa Saida safe ya juya ya nufi gate ya gaisa da masu gadin gidan ya wuce Dan neman abin Hawa sbd saiyayi tafiya sosai kafin ya fita anguwar yasamu abun Hawa Dan abin Hawa na haya basa shigowa anguwar.
Bai zaunaba zuciyarsa da jikinsa Babu wani wani ya wuce zuwa bedroom dinsa na gidan ya wuce toilet Kai tsaye yayo alwala yafito.
Masallacin gidan ya wuce Wanda suke gap da tayarda sallah,
Yana Shiga suna tayarwa yabi sahu tareda tayarda sallan.
Bai baro masallacin ba Saida yai sallar ishai ya fito Kai tsaye yau bazai zaunaba Dan bazai iya Aiko ko karatun komaiba yadauki key din motar Yakuma fitowa.
Kai tsaye ikeja GRA Yakuma nufa gidan IDON NERA sbd bayajin zai iya bacci ko samun nutsuwa Koda yaje gida batareda ya gantaba.
Zuwansa Kai tsaye gate din ya nufa yayiwa securities din horn.
Tasowa sukayi zasu gaidasa tareda Jin abinda ya sake dawo dashi.
Suna gaidasa suka sanar Masa Haj Zainab ta fita yanzu bada jimawaba tareda uncle Lulu.
Rufe idanuwansa yai Yana Jin nauyin zuciyarsa na qaruwa sbd rashin ganinta zai iya zauta tinaninsa..
Hannu yakai ya saukar da glass din motar ahankali
Take wani irin daddadan kamshi Mai sanyi da nutsuwa ya daki fuskokinsu...
Kwarjinin dake cikeda kyakkyawar fuskarsa yasasu da sauke idanuwansu daga kallonsa Kai tsaye suna sake bayyanarda girmamawarsu garesa.
Saida yasake sauke nutsatsen numfashi a boye kafin yace,
"MARYAMAH fa????
Shiru sukai cikin Dan tinani da mamaki kafin dayan yace,
"Sir babu Maryamah a gidan,
Kwata kwata yau Haj madam batayi baqi ba so Babu kowa su Ms AMAL ne kawai sai Mrs Lulu da 'dayan 'yar Haj madam din Ms siddi sai masu aiki kawai,
Babu Maryamah aciki batazo Nan ba Sir.....
Shiru yayi Yana sake shiga rudani da tinani,
Babu Maryamah?
Ina Maryamah din take?
Meyasa bazai hadu da IDON NERA dinba ne sai Kansa da zuciyarsa sun kusa bugawa.
Gyara parking din morarsa yayi a gurin batareda ya juya ba sbd zai jirata anan din har saita dawo.
Securities na gidan Basu sansanba sai mutum daya daga cikinsu ya ganesa shima sbd ya taba zama security a daya daga cikin kamfunansa Kuma shima so daya ya taba ganinsa dayayi wani zuwan..