Sashe 91
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Umma kuwa da bakinta Bai cika shiruba akan zance Baki ta Dan sake tana satar kallonsu sbd kaman da alamar gabaki daya AQEEL ya manta dasu a motar.
Har Suka Isa gida idanuwansa rabi a hanya rabi akan Matarsa dake gefensa ita kanta Amal din duk tabi ta narke sai rikitasa da idanuwanta takeyi.
Umma daqyar taga sun Isa gida karsu saka zuciyar 'yarta ta qara bugawa,
Yana parking harabar gidan Suka fito motar umma ce da Haj Maryamah din sukai gaba zuwa sashensu shima hannunta ya riqo jikinta na sanyi da zuwanta gidan Dan bazata iya Masa rigima bane sbd ummansa da Babu lafiya.
Kai tsaye bayansu umman sukabi har lokacin Yana riqeda hannunta sbd yasan tana cikin wani Dan yanayi na zuwanta cikin ahalinsa.
Suna qarasowa palon su umma harsun zauna Jamila da habiba Masu aikinsu harsun fito sunawa su Haj Maryamah sannu da jiki dakuma dawowa gida.
Shigowarsa yasa Suka bar palon bayan sun Masa barka da shigowa suna satar kallon Amal da hannunta yake cikin nasa batareda taji komaiba a gaban iyayensa.
Zaunawa sukai har lokacin tana gefensa Dan harga Allah Bata sakeba
Batasan mezatayiba a gidan.
Mufeeda ce tayi sallama tashigo jikinta da murya a matuqar sanyaye.
Kallonta umma tayi lokacinda ta qaraso cikin palon tazo gefen AQEEL tana satar kallonsa da Amal dake gefensa wadda ko juyowa batayiba ta kalleta.
Cikin sanyin murya tace,
"Daddy barka da dawowa.
Dagowa yayi ya kalleta a natse kafin ya amsa Kai tareda tambayarta dalilinta na qin zuwa school ranar.
Shiru tayi Dan batasan me zataceba Amma Kuma bazata iya fita taje school ba cikin qawayenta dasuka Gama saninta da dagawa amatsayin 'yar daddynta qwalli daya Yar gatan gidansu tako Ina Amma yanzu lokaci daya kowa yaji ita Yar tsintuwa zatace koma yar da aka samo da inda baada masaniyar iyayenta.
Tabbas Shigowar Idon Neras rayuwarsu wata babbar mummunan jarabawace da masifa,.
Rana daya lokaci daya sun shigo rayuwarsu sun lalata musu komai,
Sun tarwatsasu,
Sun raba umminta da Mijinta da duk abinda tayi tayine akansa,
Sun tona Mata asirin asalinta da batasaniba Kuma badan shigowarsu rayuwarsu ba da wannan sirrin ta tabbatarda bazai bayyanaba zata cigaba da zama jinin Mahaifinta da mahaifiyarta batareda kowa yasaniba.
Gashi yanzu sun rabasu da komai sun karbewa kansu.
Shirunta yasa umma kallonta tace,
"Ko kin hakura da karatun ne.
Shiru tasake Yi.
Haj Maryamah da Bata saka musu bakiba juyowa tayi ta zubawa mufeeda din Ido tana juya girman son datayiwa mufeeda din tsawon shekarun Nan sbd tinanin ita din jinintace,
Shin baqin halinta ake ganine akan tace tanason su haihu shine sukai Mata hakan?
Sun hadata da aikin wahalar dawainiya da son wadda ba jinintaba Bata hada komai da itaba,
Mufeeda kuwa ganin Haj Maryamah na kallonta tana tinani yasa jikinta sake sanyi sbd tasan a yanzu matsayinta dake zukatansu ya canja harshi daddyn Wanda ayanzu yakeda jininsa na gaske daga wadda yake ganin yafi kowa sonta a duniya.
Miqewa Haj Maryamah tayi ta nufi hanyar bedroom dinta tashige tabarsu a palon itama umma miqewa tayi ta nufi nata dakin duk da taso tambayar ko Amal din ta tare ne basuda labari Amma Kuma ganin yanda Amal din take zaune a gefensa bako space yasa takama bakinta ta shige.
Mufeeda kuwa so takeyi ta bawa daddynta hakuri akan laifinta Amma Sam har lokacin baibata Fuskar hakanba tunda abin yafaru fushi Mai tsanani yakeyi da ita duk da bawai baya amsa gaisuwarta ko wani abin ne dabanba.
Kallonsa Amal tayi tareda dan maraice fuska ahankali tace yakaita gida.
Kasancewar mufeeda na gurin yasa Bai taba fuskartaba sbd duk abinsa tarbiyar dayakeson 'yarsa tazamo akai daban take tintini Amma Ashe Bilkees tagama Bata Masa tarbiyarta,
Miqewa yayi Suka bar palon ya nufi mota suka shiga suka bar gidan.
IDON NERA Rs suka nufa suna zuwa ta sauke ajiyar zuciya a boye sbd batasan tayaya zata iya dadewa a can gidan ba jinta ta ringayi a takure sbd ba sabo ba kusanci a tsakaninsu danma yanzu ansamu Ana haduwa batareda anyi tashin hankali da masifu ba a tsakaninsu.
Bai shigaba yana ajiyeta ya juya yace zaidawo anjima su tafi.
Batareda tagane abinda yake nufiba sukai sallama tashigo ciki ya wuce.
Haj Zainab datake tunanin yanda zata tambayi AQEEL idan yatafi da Amal din kenan kokuma zai Basu ita sai a danyi Shirin tarewar,
Tana wannan tinanin Amal tashigo Suka bita da kallo mommyn na sake Fuska tareda sauke ajiyan zuciya Dan gaskia zataso yabari ayi Shirin tarewan kobabu bikin komai Dan Daman Kam ta hakura da maganar wani biki Dan bazataso Ayi wani taron komaiba Amarya na yawo da ciki agabanta.
Siddi ce ta kalleta lokacinda take zama tana cewa Bilkisu ta kawo Mata drink me sanyi tace,
"Amal na dauka yatafi dake shikenan Saida muzo kawo kayan Amarya daga baya.
Drink din da Bilkisu ta kawo Mata tafara karba ta bude Tasha sosai kafin ta ajiye tana kallon Siddin tace,
"Wane kayan?
"Kayan Amaryar AQEEL ASAD mana." Siddi tabata amsa tana juyowa.
"Mommy kice ta Dena Banaso fa"
"To ai gaskia tafada Amal dan Nima na dauka saidai na biyoki da kayan jeranki.
Bata fuska tayi tana yin shiru tunda mommy ma tashiga zancen Kuma ai shikenan.
Miqewa tayi ta wuce bedroom dinta tayo alwala tazo tayi sallah ta sauko sukaci abincin Rana Takoma sama ta tube ta hau gado tafara bacci cikin kwanciyar hankali.
Bata farkaba sai yamma lokacin ba kowa a gidan sun fita Dan Haka wanka tayi jikinta ya Dan sake tayi sallar laasar tasauko taci abinci tana chatting sama sama da wata course mate dinta dake Mata maganar karatu fa yayi nisa sosai yakatama tafara zuwa.
Ajiya zuciya ta sauke kawai sbd karatun neman zame Mata wahala yakeyi sbd cikin Amma dai Haka zata daure ta qarasa tunda suna final semester dinsu.
Sai Bayan magrib su mommy suka dawo salloli sukai Suka hadu cin abincinsu su dukan.
Ko farawa basuyiba hancinta ya shaqo Mata qamshin Mijinta a kusa
Tana dago Idanuwanta suka sauka cikin nasa Yana qarasowa idanuwansa akanta shima hutawa yaje gidansa yayi yasamu ishashe lafiyayyan bacci sai yamma ya farka sai Kuma yanzu daga masallaci yayo Nan cikin fararen Door sweatshirt da wando.
Yana qarasowa yaja kujewa kusada ita ahankali ya zauna yana gaida Maminsa da uncle Lulu.
Siddi ma gaidasa tayi tareda Anty Fareedah sai Fahat daya dawo gurinsa Yana gaidasa.
Amsawa yayi duka idanuwansa akanta
Ta Dan dauke idanuwanta daga Kansa sbd su Mommy dake gurin.
Qasa qasa tace Masa" welcome"
Amsawa yayi Yana kallon abincin gabanta data zuba kadan yace,
Kinci abincin yamma ne?
Girgiza Masa Kai tayi ahankali tana Dan neman narkewa Amma kallon daya Mata yasata fasa narkewar Dan zai iya Kai hannunsa gareta ko yayane a gaban mutanen.
Zuba Masa abinci tayi daidai yanda tasan zai ishesa kafin ta sake zaunawa maimakon yaci abincin saiya zuba Mata idanuwansa kawai Yana kallon yanda take tsakurar nata abincin alaman bawani yada takeson cinsa bane kawai ci takeyi.
Uncle Lulu ne yafara barin gurin ganin abinda yake faruwa
Yana miqewa Mamin ta miqe Dan AQEEL yafara nema sakata kunyarsa.
Siddi da Anty Fareedah ne Suka zauna ganin kwaf harsaida ya gaji ya karbe spoon din hannunta ya ajiye Yana cewa,
"Ki barshi haka jeki ki shirya kizo muje kici abinci.
Kallonsa tayi zatayi magana ya Dora yatsansa a bakinta Yana cewa,
"Just go get ready.
Miqewa yayi yabar gurin batareda yaci komaiba.
Gurin Maminsa ya dawo ya kalleta ya kalli uncle Lulu yafada musu kai tsaye Amal zata tare yau gidansa.
Shiru sukayi suna kallonsa uncle Lulu yace,
"Abar maganar tarewa yau abari asaka time sbd Basu Daman shiryawa da dai sauransu.
Itama Haj Zainab abinda uncle Lulu din yace tace AQEEL din ya duba sbd suna buqatan Mata shiri gaskia,
Kuma suna buqatan yabasu Daman gyaramata inda zata tare din.
Shiru yayi na minti daya kafin ya dago ya kallesu su duka yace baya buqatan komai na wani kayan tarewa Amma tunda suna buqatan time zasu iya Kai Mata komai nata gidan karatunsa zuwa next week idan masu sauya komai na gidan sun Gama sauyawa angama tsara komai sabo a gidan.
Dadi Haj Zainab taji harda saka Masa albarka da Kansa da fira har tsawon lokaci anan ma yayi sallar ishai tareda uncle a waje suna dawowa ya fidda wayarsa yakira Amal yace ta sauko su tafi.
Shiru Haj Zainab da uncle Lulu sukai suna kallonsa Haj Zainab sake da Baki sbd Bata Gama fahimtar me yake nufiba.
Ita kanta Amal kasa saukowa tayi sbd bazata iya tsallake su Uncle da mommyn ba ta bisa su fice gidanba bayan tasan ba lallai ya dawo da itaba a yau din kila sai gobe.
Firar dasuke yaci gaba da yimusu Amma Haj Zainab bakinta ya mutu uncle Lulu ne keda karfin halin cigaba da firar har time yasake ja ya kalli Maminsa yace Mata zai tafi.
Miqewa tsaye yayi Yana kallon Time yasake Kiran Amal din wadda takasa dauka tana kokarin kashe wayar mommyn tashigo dakinta ko kallonta bataiba tace taje AQEEL na kiranta zai bata sako wai.
Ficewa tayi Bata tsaya jiran amsar Amal dinba.
A sanyaye Amal din ta fito ta sauko kasa uncle ne kawai da AQEEL din shima Yana ganin saukowarta yayi wa AQEEL din Saida safe ya wuce.
Tana tahowa cikin sanyi sanyeda doguwar Riga da doguwar hijab har qasa ta sallarta data Gama Bata cireba tun dazun datayi.
Dan dauke idanuwansa yayi daga kanta yana riqe murmushinsa Dan yanda take tafiyar a cikin sanyima kashesa takeyi.
Tana isowa ko magana batayiba ya Kama hannunta Suka fice Yana cewa yunwa yakeji.
Mota Suka Shiga Dan itama yunwar cin abinci taredashi takeji Dan Haka Kai tsaye Al-Amin yakira yace ayi musu ordern abinci.
Can gidansu umma Suka fara zuwa Kai tsaye sashensu umman Suka nufa tana riqeda hannunsa Dan takasa sabawa da yanayin datakeji idan zata fuskanci su ummansa.
Suna shiga palon su umma dukansu suna zaune harda mufeeda datake kwana anan tunda Bilkees ta bar gidan sbd acan sashen daga ita sai masu aikin Bilkees din da already an sallami daya saura daya.
Akan hannunsa da Amal take riqe dashi Haj Maryamah ta sauke idanuwanta tana kasa cewa komai zuciyarta na harbawa Amma dai ta danne ta dauke idonta.
Har Suka Isa gida idanuwansa rabi a hanya rabi akan Matarsa dake gefensa ita kanta Amal din duk tabi ta narke sai rikitasa da idanuwanta takeyi.
Umma daqyar taga sun Isa gida karsu saka zuciyar 'yarta ta qara bugawa,
Yana parking harabar gidan Suka fito motar umma ce da Haj Maryamah din sukai gaba zuwa sashensu shima hannunta ya riqo jikinta na sanyi da zuwanta gidan Dan bazata iya Masa rigima bane sbd ummansa da Babu lafiya.
Kai tsaye bayansu umman sukabi har lokacin Yana riqeda hannunta sbd yasan tana cikin wani Dan yanayi na zuwanta cikin ahalinsa.
Suna qarasowa palon su umma harsun zauna Jamila da habiba Masu aikinsu harsun fito sunawa su Haj Maryamah sannu da jiki dakuma dawowa gida.
Shigowarsa yasa Suka bar palon bayan sun Masa barka da shigowa suna satar kallon Amal da hannunta yake cikin nasa batareda taji komaiba a gaban iyayensa.
Zaunawa sukai har lokacin tana gefensa Dan harga Allah Bata sakeba
Batasan mezatayiba a gidan.
Mufeeda ce tayi sallama tashigo jikinta da murya a matuqar sanyaye.
Kallonta umma tayi lokacinda ta qaraso cikin palon tazo gefen AQEEL tana satar kallonsa da Amal dake gefensa wadda ko juyowa batayiba ta kalleta.
Cikin sanyin murya tace,
"Daddy barka da dawowa.
Dagowa yayi ya kalleta a natse kafin ya amsa Kai tareda tambayarta dalilinta na qin zuwa school ranar.
Shiru tayi Dan batasan me zataceba Amma Kuma bazata iya fita taje school ba cikin qawayenta dasuka Gama saninta da dagawa amatsayin 'yar daddynta qwalli daya Yar gatan gidansu tako Ina Amma yanzu lokaci daya kowa yaji ita Yar tsintuwa zatace koma yar da aka samo da inda baada masaniyar iyayenta.
Tabbas Shigowar Idon Neras rayuwarsu wata babbar mummunan jarabawace da masifa,.
Rana daya lokaci daya sun shigo rayuwarsu sun lalata musu komai,
Sun tarwatsasu,
Sun raba umminta da Mijinta da duk abinda tayi tayine akansa,
Sun tona Mata asirin asalinta da batasaniba Kuma badan shigowarsu rayuwarsu ba da wannan sirrin ta tabbatarda bazai bayyanaba zata cigaba da zama jinin Mahaifinta da mahaifiyarta batareda kowa yasaniba.
Gashi yanzu sun rabasu da komai sun karbewa kansu.
Shirunta yasa umma kallonta tace,
"Ko kin hakura da karatun ne.
Shiru tasake Yi.
Haj Maryamah da Bata saka musu bakiba juyowa tayi ta zubawa mufeeda din Ido tana juya girman son datayiwa mufeeda din tsawon shekarun Nan sbd tinanin ita din jinintace,
Shin baqin halinta ake ganine akan tace tanason su haihu shine sukai Mata hakan?
Sun hadata da aikin wahalar dawainiya da son wadda ba jinintaba Bata hada komai da itaba,
Mufeeda kuwa ganin Haj Maryamah na kallonta tana tinani yasa jikinta sake sanyi sbd tasan a yanzu matsayinta dake zukatansu ya canja harshi daddyn Wanda ayanzu yakeda jininsa na gaske daga wadda yake ganin yafi kowa sonta a duniya.
Miqewa Haj Maryamah tayi ta nufi hanyar bedroom dinta tashige tabarsu a palon itama umma miqewa tayi ta nufi nata dakin duk da taso tambayar ko Amal din ta tare ne basuda labari Amma Kuma ganin yanda Amal din take zaune a gefensa bako space yasa takama bakinta ta shige.
Mufeeda kuwa so takeyi ta bawa daddynta hakuri akan laifinta Amma Sam har lokacin baibata Fuskar hakanba tunda abin yafaru fushi Mai tsanani yakeyi da ita duk da bawai baya amsa gaisuwarta ko wani abin ne dabanba.
Kallonsa Amal tayi tareda dan maraice fuska ahankali tace yakaita gida.
Kasancewar mufeeda na gurin yasa Bai taba fuskartaba sbd duk abinsa tarbiyar dayakeson 'yarsa tazamo akai daban take tintini Amma Ashe Bilkees tagama Bata Masa tarbiyarta,
Miqewa yayi Suka bar palon ya nufi mota suka shiga suka bar gidan.
IDON NERA Rs suka nufa suna zuwa ta sauke ajiyar zuciya a boye sbd batasan tayaya zata iya dadewa a can gidan ba jinta ta ringayi a takure sbd ba sabo ba kusanci a tsakaninsu danma yanzu ansamu Ana haduwa batareda anyi tashin hankali da masifu ba a tsakaninsu.
Bai shigaba yana ajiyeta ya juya yace zaidawo anjima su tafi.
Batareda tagane abinda yake nufiba sukai sallama tashigo ciki ya wuce.
Haj Zainab datake tunanin yanda zata tambayi AQEEL idan yatafi da Amal din kenan kokuma zai Basu ita sai a danyi Shirin tarewar,
Tana wannan tinanin Amal tashigo Suka bita da kallo mommyn na sake Fuska tareda sauke ajiyan zuciya Dan gaskia zataso yabari ayi Shirin tarewan kobabu bikin komai Dan Daman Kam ta hakura da maganar wani biki Dan bazataso Ayi wani taron komaiba Amarya na yawo da ciki agabanta.
Siddi ce ta kalleta lokacinda take zama tana cewa Bilkisu ta kawo Mata drink me sanyi tace,
"Amal na dauka yatafi dake shikenan Saida muzo kawo kayan Amarya daga baya.
Drink din da Bilkisu ta kawo Mata tafara karba ta bude Tasha sosai kafin ta ajiye tana kallon Siddin tace,
"Wane kayan?
"Kayan Amaryar AQEEL ASAD mana." Siddi tabata amsa tana juyowa.
"Mommy kice ta Dena Banaso fa"
"To ai gaskia tafada Amal dan Nima na dauka saidai na biyoki da kayan jeranki.
Bata fuska tayi tana yin shiru tunda mommy ma tashiga zancen Kuma ai shikenan.
Miqewa tayi ta wuce bedroom dinta tayo alwala tazo tayi sallah ta sauko sukaci abincin Rana Takoma sama ta tube ta hau gado tafara bacci cikin kwanciyar hankali.
Bata farkaba sai yamma lokacin ba kowa a gidan sun fita Dan Haka wanka tayi jikinta ya Dan sake tayi sallar laasar tasauko taci abinci tana chatting sama sama da wata course mate dinta dake Mata maganar karatu fa yayi nisa sosai yakatama tafara zuwa.
Ajiya zuciya ta sauke kawai sbd karatun neman zame Mata wahala yakeyi sbd cikin Amma dai Haka zata daure ta qarasa tunda suna final semester dinsu.
Sai Bayan magrib su mommy suka dawo salloli sukai Suka hadu cin abincinsu su dukan.
Ko farawa basuyiba hancinta ya shaqo Mata qamshin Mijinta a kusa
Tana dago Idanuwanta suka sauka cikin nasa Yana qarasowa idanuwansa akanta shima hutawa yaje gidansa yayi yasamu ishashe lafiyayyan bacci sai yamma ya farka sai Kuma yanzu daga masallaci yayo Nan cikin fararen Door sweatshirt da wando.
Yana qarasowa yaja kujewa kusada ita ahankali ya zauna yana gaida Maminsa da uncle Lulu.
Siddi ma gaidasa tayi tareda Anty Fareedah sai Fahat daya dawo gurinsa Yana gaidasa.
Amsawa yayi duka idanuwansa akanta
Ta Dan dauke idanuwanta daga Kansa sbd su Mommy dake gurin.
Qasa qasa tace Masa" welcome"
Amsawa yayi Yana kallon abincin gabanta data zuba kadan yace,
Kinci abincin yamma ne?
Girgiza Masa Kai tayi ahankali tana Dan neman narkewa Amma kallon daya Mata yasata fasa narkewar Dan zai iya Kai hannunsa gareta ko yayane a gaban mutanen.
Zuba Masa abinci tayi daidai yanda tasan zai ishesa kafin ta sake zaunawa maimakon yaci abincin saiya zuba Mata idanuwansa kawai Yana kallon yanda take tsakurar nata abincin alaman bawani yada takeson cinsa bane kawai ci takeyi.
Uncle Lulu ne yafara barin gurin ganin abinda yake faruwa
Yana miqewa Mamin ta miqe Dan AQEEL yafara nema sakata kunyarsa.
Siddi da Anty Fareedah ne Suka zauna ganin kwaf harsaida ya gaji ya karbe spoon din hannunta ya ajiye Yana cewa,
"Ki barshi haka jeki ki shirya kizo muje kici abinci.
Kallonsa tayi zatayi magana ya Dora yatsansa a bakinta Yana cewa,
"Just go get ready.
Miqewa yayi yabar gurin batareda yaci komaiba.
Gurin Maminsa ya dawo ya kalleta ya kalli uncle Lulu yafada musu kai tsaye Amal zata tare yau gidansa.
Shiru sukayi suna kallonsa uncle Lulu yace,
"Abar maganar tarewa yau abari asaka time sbd Basu Daman shiryawa da dai sauransu.
Itama Haj Zainab abinda uncle Lulu din yace tace AQEEL din ya duba sbd suna buqatan Mata shiri gaskia,
Kuma suna buqatan yabasu Daman gyaramata inda zata tare din.
Shiru yayi na minti daya kafin ya dago ya kallesu su duka yace baya buqatan komai na wani kayan tarewa Amma tunda suna buqatan time zasu iya Kai Mata komai nata gidan karatunsa zuwa next week idan masu sauya komai na gidan sun Gama sauyawa angama tsara komai sabo a gidan.
Dadi Haj Zainab taji harda saka Masa albarka da Kansa da fira har tsawon lokaci anan ma yayi sallar ishai tareda uncle a waje suna dawowa ya fidda wayarsa yakira Amal yace ta sauko su tafi.
Shiru Haj Zainab da uncle Lulu sukai suna kallonsa Haj Zainab sake da Baki sbd Bata Gama fahimtar me yake nufiba.
Ita kanta Amal kasa saukowa tayi sbd bazata iya tsallake su Uncle da mommyn ba ta bisa su fice gidanba bayan tasan ba lallai ya dawo da itaba a yau din kila sai gobe.
Firar dasuke yaci gaba da yimusu Amma Haj Zainab bakinta ya mutu uncle Lulu ne keda karfin halin cigaba da firar har time yasake ja ya kalli Maminsa yace Mata zai tafi.
Miqewa tsaye yayi Yana kallon Time yasake Kiran Amal din wadda takasa dauka tana kokarin kashe wayar mommyn tashigo dakinta ko kallonta bataiba tace taje AQEEL na kiranta zai bata sako wai.
Ficewa tayi Bata tsaya jiran amsar Amal dinba.
A sanyaye Amal din ta fito ta sauko kasa uncle ne kawai da AQEEL din shima Yana ganin saukowarta yayi wa AQEEL din Saida safe ya wuce.
Tana tahowa cikin sanyi sanyeda doguwar Riga da doguwar hijab har qasa ta sallarta data Gama Bata cireba tun dazun datayi.
Dan dauke idanuwansa yayi daga kanta yana riqe murmushinsa Dan yanda take tafiyar a cikin sanyima kashesa takeyi.
Tana isowa ko magana batayiba ya Kama hannunta Suka fice Yana cewa yunwa yakeji.
Mota Suka Shiga Dan itama yunwar cin abinci taredashi takeji Dan Haka Kai tsaye Al-Amin yakira yace ayi musu ordern abinci.
Can gidansu umma Suka fara zuwa Kai tsaye sashensu umman Suka nufa tana riqeda hannunsa Dan takasa sabawa da yanayin datakeji idan zata fuskanci su ummansa.
Suna shiga palon su umma dukansu suna zaune harda mufeeda datake kwana anan tunda Bilkees ta bar gidan sbd acan sashen daga ita sai masu aikin Bilkees din da already an sallami daya saura daya.
Akan hannunsa da Amal take riqe dashi Haj Maryamah ta sauke idanuwanta tana kasa cewa komai zuciyarta na harbawa Amma dai ta danne ta dauke idonta.