Sashe 58
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Qin juyowa tayi ta kalli kofarma gabaki daya saita fiddo wayarta ta saka Kiran Ahmed Wanda daga shi har securities duka suka bace bat daga harabar gidan suka koma daga waje.
Wayar Ahmed na ringing ya daga ko magana baiyiba AQEEL ASAD ya saka hannuwansa masu tsayi ya karbe wayar daga hannunta cikin nutsuwa tareda sunkuyawa ya dauketa gabaki daya ya nufi ciki ita Yana kallon fuskarta dake bayyanarda fushi da bacin Rai me tsanani.
Bai ajiyeta koinaba sai tsakiyar master bedroom dinsa dake gidan
Yana ajiyeta ta fizge jikinta a zafafe ta nufi kofa ko Isa batayiba Yakuma dawo da ita ta baya
Duk yanda yake kaucewa haduwar jikinsa da nata saida suka hadu sosai ta bayanta ya matseta cikin jikinsa ahankali yana sauraron yanda take kokawar kwacewa.
Fuskarsa yakai wuyanta ya shaqi qamshi data tashi jikinta Mai sanyi na
Boadicea kafin yakai bakinsa kunnenta ahankali ya furta,
Menene wannan din Kika yafa??
Cak ta tsaya daga mutsu mutsun datakeyi sbd numfashin daya sakar Mata Mai zafi a kunne da wuyanta
Yasa zafi sauko Mata tako Ina..
Bai janye bakin nasa daga kunnentaba yasake cewa,
"Uhumm Ina jiranki??
Rintse Ido tayi ta bude qamshinsa da numfashinsa da jikinsa dayake zagaye da nata yasata Jin numfashinta Kamar Yana toshewa ahankali ta zare jikinta tareda matsawa gaba batareda ta bari ta juyoba.
Qarasowa yayi ya Kama hannunta ya dawo da ita kan lafiyayyar sofan sake dakin nasa ya zauna tareda kokarin zaunar da ita Amma ta kafe taqi zaunawar...
Tashi yayi tsaye gabanta kirjinsa na gap da gugar nata ta daga qafa zatayi baya yakai hannunsa ya yangota ahankali ta fado jikinsa ya riqeta da kyau ba tareda ya matsetaba Kamar Wanda bayason takura qashinta.
Haduwarsu hakan yasa numfashinta sake toshewa taqi yarda ta dago Dan batason kallon fuskarsa.
Idanuwansa ya zuba mata Yana Jin gyalen nata data fita dashi Yana yankar zuciyarsa Amma taurin kanta da kafiyarta ya hanata bude Baki tayi magana.
Wuyanta yake kalla zuwa fuskarta dataki kallonsa.
Hannunsa yakai ahankali zai taba gyalen nata tayi saurin dagowa suka hada ido.
Bazata iya jure kallonsa ba Dan Haka ta motsa zata qwace jikinta kirjinsu Yakuma Mannuwa Dana juna..
Ahankali ya janyeta daga jikin nasa da Kansa yana dauke kallonsa daga kanta.
Yana sakinta ta bude kofar bedroom din ta fice fuskarta na bayyanarda bacin Rai da fushi Amma zuciyarta bugawa takeyi da qarfi sbd tsoro da mamakin abinda ya faru din.
Mota ta nufa Kai tsaye ta Shiga ta zauna sai alokacin tasamu numfashinta yafara warwarewa.
Saida tayi mintina hudu a motar kafin ya fito a kame cikin nutsuwa kwarjininsa na qara bayyana Kamar bashine yayi abinda yayi aciki dinba.
Motar yanufa Kai tsaye yashiga daga ita harshi Babu Wanda ya kalli juna saidai qamshinsa datake ji maqale jikinta shima akwai nata qamshin daya mannewa kayansa.
Ahmed yakira a waya da sauri ya taho yashiga motar ya tada suka fice.
Kai tsaye gidan IDON NERA suka nufa akai Amal din kafin ya wuce gidansa Dan dawowarsa kenan daga airport yakira Ahmed din yazo ya daukesa malam Rabiu Kuma ya wuce Kai Al-Amin da gida.
****Haj Maryamah da umma suna Isa gidan IDON NERA Kai tsaye securities suka qi bude musu gate Saida suka sanar da Haj Zainab wadda tayi shiru da mamakin Jin su waye din.
Numfashi ta sauke kafin tace abari su shigo din
Daman tasan zaayi hakan
Sunma Dade Basu zo ba Dan Bata dauka zasuyi shiru har tsawon lokacinba.
Parking sukayi a harabar gidan
Bilkees ce ta tuqo su Kuma bada mufeeda sukazo ba yau din.
Itama haj Zainab tana kashe wayarta daga gate din ta miqe ta sauko kasa Dan Jin meya kawosu gidan Dan idanma akan auren AQEEL ne kofa zata nuna musu su can suyi dashi
Babu Wanda zai kasheta lokacinta baiyiba tana zaune lafiya cikin iyalinta.
Harta sauko Basu qaraso cikiba Dan Haka ta nufi kofa zata taresu tin acan harabar suyi acan saigashi sun shigo Bilkees ce agaba tana yiwa koina gidan kallon qazanta da qyama.
Haj Maryamah da umma ne a baya
wannan karon fuskokinsu Babu alamar sauki da gaske sukeson akawo karshen komai.
Batayi wahalar cewa su zaunaba da tasan ba zaman zsuyib ba Kai tsaye tace,
Lafiya dai inace ba???
Itama Haj Maryamah Bata tsaya batawa kanta lokaciba sbd ta gaji Kai tsaye tace,
"Kin shayar da AQEEL nononki nakeson ji daga bakinki.......
Wani kallo Haj Zainab ta dago tabi Haj Maryamah din dashi cikeda matsanancin mamakin dayafi na koyaushe,
Bata taba tunanin tsanar dasuke Mata takaisu ga rasa ilimin addinin dasuke dashiba.
Siddi data biyo mommyn tana bayanta ta fito bayanta itama cikeda mamaki tace,
"Nono kuma?
Kunsa me kuke fada kuwa?
Shayarda Shi na nufin aurensu ya haramta kenan fa??.....
Katseta Haj Maryamah tayi cikin fushi Mai tsanani da bacin Rai tace,
"Ki ringa tsayar da Yayanki inda Ina magana sbd tarbiyarsu daban take data yayan da muka sani,
Dake nake magana
Amsa Kuma nakeso idan ba hakanba kotu ce zatayimun maganin duk wani mummunan aikinki akan Dana tun Yana qanqaninsa.......
Cikin fushin dayafi na Haj Maryamah din Zainab ta katseta da cewa,
"Indai wannan shine halin yayan da kike magana akai to abarmin yayana ayanda suke din haka sbd jahilci da kaucewa Allah kawai nake hangowa a wannan rayuwar da kike fada..
Katseta itama umma tayi da cewa,
"Amsa aka tambaya ba rayuwar 'yayanki ba Zainab Idon Nera,
Kin shayar da AQEEL nononki ne Kuma sbd son abun duniya Kika Bari ya auri 'yarki da sukasha nono daya
Dan Haka auren ya haramta Babu Wani sauran Bata lokaci a warwaresa kawai.......
"Meyake faruwa Anan?" Sukaji anfada daga bayansu
Dukkaninsu suka juyo gabaki dayansu suna kallonsa.
Ganinsa tareda Amal wadda itama kallo daya tayi musu a ranta dayake baci da baqin cikin ganinsu tace,
"Meyasa duk haukan tsoffin Nan ya motsa anan suke zuwa su sauketa??¿
Bilkees da ganin AQEEL ASAD dinta da Amal din tare yasata sakin Baki zuciyarta na tsalle bakinta na neman bushewa sbd saninsu baya gari tsawon kwanakin to da ita yatafi kokuma Daman baiyi tafiyar bane Yana Nan ya tare???..
Cabdijam" suka fada dukkaninsu atare su ukun
Da Haj Maryamah da umma da Bilkees wadda tafara Jin zafi na shigota ta ko Ina.
Da mamakin ganinsu a gidan shima yasake maimaita tambayarsa fuskarsa akan mahaifiyarsa wadda take kallonsa cikin fushi.
A natse kamewarsa na tsananta ya sake kallonsu kafin ya kalli Mami wadda tagama girgiza da haukarsu ta wannan karon yace,
"Meyake faruwa Anan??....
Zuciyar Bilkees data gama konewa da baqin ciki da takaici babu shakka ko tauna zancen sbd gwara yaji yasan aurensa ya haramta da Amal
Tasan ba lallai sunsha nononba tunanin su umman ne kawai Amma gwara ace sunsha din auren ya watse kowa ya huta...
Kai tsaye tace,
"Maminka ta shayar dakai kana yaro Dan Haka aurenka da......
Wani irin kallon daya juya yayi matane yasa kalmomin bakinta watsewa suna gagara haduwa sbd duk abinda takeyi duk haukarka kallonsa daban ne..
Haj Maryamah dataga Bilkees din ta rude saita qarasa zancen da cewa,
"Aurenka ya haramta anan saika sakar Mata 'yarta....
Ita kanta Amal wani matsanancin mamaki tashiga Jin zancen gabanta yayi wani irin faduwa ta juya ahankali ta kalli mommynta wadda shima ita ya zubawa fararen idanuwansa dasuka sauya take yana jiran maganarta wadda kalma daya zata bude Baki tayi ya fahimci gaskiyar zancen.
Duk inda zafi da ciwon zancen yakai yayiwa Haj Zainab din ciwa mai tsananin gaske,
Me suke nufi?
A wancan lokacin tana budurwa me suke nufi da Tasha wani abin ta shayar dashi??
Ashe qiyayyar bamai rahama bace,
Wani Abu Mai ciwo da zafi ta hadiye sbd ta fahimci haqiqa sbd kawai su haramta aurensa da Amal a warware auren suka bullo da hakan Amma ta tabbatarda sunsan Bata shayar dashiba.
Idan Akan AQEEL ne suke Mata wanna qiyayyar to tagaji da lallabasu
Duk me mutuwa ya mutu Mai Rabin wahala Kuma saiya shirya...
AQEEL dake kallonta Yana jiran amsarta ta kalla kafin ta maida kallonta kansu umman da duk suka zuba Mata ido suna jiran tayi zuciya tace eh hakan ne sbd auren ya qare duk su huta,
Abinda zata fada sunsan shine AQEEL zai yarda dashi Dan Haka gabaki daya palon idanuwan kowa na kanta hankali tashe suke jira abinda zata fada Wanda yake duka zuciyar duk Wanda yake gurin musamman Amal data kasa motsawa daga inda take.
##MAMUH#
#HOT LOVE/AQEEL ASAD
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
47
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
47
AQEEL ta kawai ta iya kalla cikin kaunarsa da Babu Wanda ya Isa ya cire Mata hakan duk mugun sharri ko qazantar dasu umman zaku bullo Mata dashi,
Maida kallonta tayi kan Haj Maryamah ta zuba Mata su tana kallon cikin idonta ta bude Baki tace,
"AQEEL bantaba shayar dakaiba,
Bantaba tunanin shayar da kaiba Koda Ina shayarwa awancan lokacin wallahi tallahi bazan taba shayar dakaiba sbd mafarkin irin wannan ranar da zaka iya zama jinana.
Dawo da kallonta tayi Kansa tace,
"Aurenka da Amal halastaccen Aure ne Babu ta inda kuka Sha nono daya duk Wanda ya fada ya fadane sbd son Rai da alamun samun matsalar qwaqwalwa dasuke bayyana ataredashi,
Auren Amal yariga ya dauru duk Wanda yakeda matsala da hakan zai iya faduwa ya mutu sbd a yanzu Kam Babu Wanda ya Isa ya sheganta auren Nan,
Kamar yanda kukeson rabuwar auren Haka nakeso Amma daga yau wallahi koshi Bai Isa ya saki wannan aurenba idan har na Isa inada iko dashi kaman yanda kuke fada zamu gani,
Wanda ya shirya ganin 'yayan AQEEL da 'yar karuwa saiya riqe lafiyarsa Wanda Bai shiryaba shirye nake da zuwa zaman makokinsa..
A zafafe umma ta bude Baki zatayi magana ya daga Mata hannu bacin Ransa da baya bayyana ko kadan
Yau din ya bayyana
Wayar Ahmed na ringing ya daga ko magana baiyiba AQEEL ASAD ya saka hannuwansa masu tsayi ya karbe wayar daga hannunta cikin nutsuwa tareda sunkuyawa ya dauketa gabaki daya ya nufi ciki ita Yana kallon fuskarta dake bayyanarda fushi da bacin Rai me tsanani.
Bai ajiyeta koinaba sai tsakiyar master bedroom dinsa dake gidan
Yana ajiyeta ta fizge jikinta a zafafe ta nufi kofa ko Isa batayiba Yakuma dawo da ita ta baya
Duk yanda yake kaucewa haduwar jikinsa da nata saida suka hadu sosai ta bayanta ya matseta cikin jikinsa ahankali yana sauraron yanda take kokawar kwacewa.
Fuskarsa yakai wuyanta ya shaqi qamshi data tashi jikinta Mai sanyi na
Boadicea kafin yakai bakinsa kunnenta ahankali ya furta,
Menene wannan din Kika yafa??
Cak ta tsaya daga mutsu mutsun datakeyi sbd numfashin daya sakar Mata Mai zafi a kunne da wuyanta
Yasa zafi sauko Mata tako Ina..
Bai janye bakin nasa daga kunnentaba yasake cewa,
"Uhumm Ina jiranki??
Rintse Ido tayi ta bude qamshinsa da numfashinsa da jikinsa dayake zagaye da nata yasata Jin numfashinta Kamar Yana toshewa ahankali ta zare jikinta tareda matsawa gaba batareda ta bari ta juyoba.
Qarasowa yayi ya Kama hannunta ya dawo da ita kan lafiyayyar sofan sake dakin nasa ya zauna tareda kokarin zaunar da ita Amma ta kafe taqi zaunawar...
Tashi yayi tsaye gabanta kirjinsa na gap da gugar nata ta daga qafa zatayi baya yakai hannunsa ya yangota ahankali ta fado jikinsa ya riqeta da kyau ba tareda ya matsetaba Kamar Wanda bayason takura qashinta.
Haduwarsu hakan yasa numfashinta sake toshewa taqi yarda ta dago Dan batason kallon fuskarsa.
Idanuwansa ya zuba mata Yana Jin gyalen nata data fita dashi Yana yankar zuciyarsa Amma taurin kanta da kafiyarta ya hanata bude Baki tayi magana.
Wuyanta yake kalla zuwa fuskarta dataki kallonsa.
Hannunsa yakai ahankali zai taba gyalen nata tayi saurin dagowa suka hada ido.
Bazata iya jure kallonsa ba Dan Haka ta motsa zata qwace jikinta kirjinsu Yakuma Mannuwa Dana juna..
Ahankali ya janyeta daga jikin nasa da Kansa yana dauke kallonsa daga kanta.
Yana sakinta ta bude kofar bedroom din ta fice fuskarta na bayyanarda bacin Rai da fushi Amma zuciyarta bugawa takeyi da qarfi sbd tsoro da mamakin abinda ya faru din.
Mota ta nufa Kai tsaye ta Shiga ta zauna sai alokacin tasamu numfashinta yafara warwarewa.
Saida tayi mintina hudu a motar kafin ya fito a kame cikin nutsuwa kwarjininsa na qara bayyana Kamar bashine yayi abinda yayi aciki dinba.
Motar yanufa Kai tsaye yashiga daga ita harshi Babu Wanda ya kalli juna saidai qamshinsa datake ji maqale jikinta shima akwai nata qamshin daya mannewa kayansa.
Ahmed yakira a waya da sauri ya taho yashiga motar ya tada suka fice.
Kai tsaye gidan IDON NERA suka nufa akai Amal din kafin ya wuce gidansa Dan dawowarsa kenan daga airport yakira Ahmed din yazo ya daukesa malam Rabiu Kuma ya wuce Kai Al-Amin da gida.
****Haj Maryamah da umma suna Isa gidan IDON NERA Kai tsaye securities suka qi bude musu gate Saida suka sanar da Haj Zainab wadda tayi shiru da mamakin Jin su waye din.
Numfashi ta sauke kafin tace abari su shigo din
Daman tasan zaayi hakan
Sunma Dade Basu zo ba Dan Bata dauka zasuyi shiru har tsawon lokacinba.
Parking sukayi a harabar gidan
Bilkees ce ta tuqo su Kuma bada mufeeda sukazo ba yau din.
Itama haj Zainab tana kashe wayarta daga gate din ta miqe ta sauko kasa Dan Jin meya kawosu gidan Dan idanma akan auren AQEEL ne kofa zata nuna musu su can suyi dashi
Babu Wanda zai kasheta lokacinta baiyiba tana zaune lafiya cikin iyalinta.
Harta sauko Basu qaraso cikiba Dan Haka ta nufi kofa zata taresu tin acan harabar suyi acan saigashi sun shigo Bilkees ce agaba tana yiwa koina gidan kallon qazanta da qyama.
Haj Maryamah da umma ne a baya
wannan karon fuskokinsu Babu alamar sauki da gaske sukeson akawo karshen komai.
Batayi wahalar cewa su zaunaba da tasan ba zaman zsuyib ba Kai tsaye tace,
Lafiya dai inace ba???
Itama Haj Maryamah Bata tsaya batawa kanta lokaciba sbd ta gaji Kai tsaye tace,
"Kin shayar da AQEEL nononki nakeson ji daga bakinki.......
Wani kallo Haj Zainab ta dago tabi Haj Maryamah din dashi cikeda matsanancin mamakin dayafi na koyaushe,
Bata taba tunanin tsanar dasuke Mata takaisu ga rasa ilimin addinin dasuke dashiba.
Siddi data biyo mommyn tana bayanta ta fito bayanta itama cikeda mamaki tace,
"Nono kuma?
Kunsa me kuke fada kuwa?
Shayarda Shi na nufin aurensu ya haramta kenan fa??.....
Katseta Haj Maryamah tayi cikin fushi Mai tsanani da bacin Rai tace,
"Ki ringa tsayar da Yayanki inda Ina magana sbd tarbiyarsu daban take data yayan da muka sani,
Dake nake magana
Amsa Kuma nakeso idan ba hakanba kotu ce zatayimun maganin duk wani mummunan aikinki akan Dana tun Yana qanqaninsa.......
Cikin fushin dayafi na Haj Maryamah din Zainab ta katseta da cewa,
"Indai wannan shine halin yayan da kike magana akai to abarmin yayana ayanda suke din haka sbd jahilci da kaucewa Allah kawai nake hangowa a wannan rayuwar da kike fada..
Katseta itama umma tayi da cewa,
"Amsa aka tambaya ba rayuwar 'yayanki ba Zainab Idon Nera,
Kin shayar da AQEEL nononki ne Kuma sbd son abun duniya Kika Bari ya auri 'yarki da sukasha nono daya
Dan Haka auren ya haramta Babu Wani sauran Bata lokaci a warwaresa kawai.......
"Meyake faruwa Anan?" Sukaji anfada daga bayansu
Dukkaninsu suka juyo gabaki dayansu suna kallonsa.
Ganinsa tareda Amal wadda itama kallo daya tayi musu a ranta dayake baci da baqin cikin ganinsu tace,
"Meyasa duk haukan tsoffin Nan ya motsa anan suke zuwa su sauketa??¿
Bilkees da ganin AQEEL ASAD dinta da Amal din tare yasata sakin Baki zuciyarta na tsalle bakinta na neman bushewa sbd saninsu baya gari tsawon kwanakin to da ita yatafi kokuma Daman baiyi tafiyar bane Yana Nan ya tare???..
Cabdijam" suka fada dukkaninsu atare su ukun
Da Haj Maryamah da umma da Bilkees wadda tafara Jin zafi na shigota ta ko Ina.
Da mamakin ganinsu a gidan shima yasake maimaita tambayarsa fuskarsa akan mahaifiyarsa wadda take kallonsa cikin fushi.
A natse kamewarsa na tsananta ya sake kallonsu kafin ya kalli Mami wadda tagama girgiza da haukarsu ta wannan karon yace,
"Meyake faruwa Anan??....
Zuciyar Bilkees data gama konewa da baqin ciki da takaici babu shakka ko tauna zancen sbd gwara yaji yasan aurensa ya haramta da Amal
Tasan ba lallai sunsha nononba tunanin su umman ne kawai Amma gwara ace sunsha din auren ya watse kowa ya huta...
Kai tsaye tace,
"Maminka ta shayar dakai kana yaro Dan Haka aurenka da......
Wani irin kallon daya juya yayi matane yasa kalmomin bakinta watsewa suna gagara haduwa sbd duk abinda takeyi duk haukarka kallonsa daban ne..
Haj Maryamah dataga Bilkees din ta rude saita qarasa zancen da cewa,
"Aurenka ya haramta anan saika sakar Mata 'yarta....
Ita kanta Amal wani matsanancin mamaki tashiga Jin zancen gabanta yayi wani irin faduwa ta juya ahankali ta kalli mommynta wadda shima ita ya zubawa fararen idanuwansa dasuka sauya take yana jiran maganarta wadda kalma daya zata bude Baki tayi ya fahimci gaskiyar zancen.
Duk inda zafi da ciwon zancen yakai yayiwa Haj Zainab din ciwa mai tsananin gaske,
Me suke nufi?
A wancan lokacin tana budurwa me suke nufi da Tasha wani abin ta shayar dashi??
Ashe qiyayyar bamai rahama bace,
Wani Abu Mai ciwo da zafi ta hadiye sbd ta fahimci haqiqa sbd kawai su haramta aurensa da Amal a warware auren suka bullo da hakan Amma ta tabbatarda sunsan Bata shayar dashiba.
Idan Akan AQEEL ne suke Mata wanna qiyayyar to tagaji da lallabasu
Duk me mutuwa ya mutu Mai Rabin wahala Kuma saiya shirya...
AQEEL dake kallonta Yana jiran amsarta ta kalla kafin ta maida kallonta kansu umman da duk suka zuba Mata ido suna jiran tayi zuciya tace eh hakan ne sbd auren ya qare duk su huta,
Abinda zata fada sunsan shine AQEEL zai yarda dashi Dan Haka gabaki daya palon idanuwan kowa na kanta hankali tashe suke jira abinda zata fada Wanda yake duka zuciyar duk Wanda yake gurin musamman Amal data kasa motsawa daga inda take.
##MAMUH#
#HOT LOVE/AQEEL ASAD
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
47
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
47
AQEEL ta kawai ta iya kalla cikin kaunarsa da Babu Wanda ya Isa ya cire Mata hakan duk mugun sharri ko qazantar dasu umman zaku bullo Mata dashi,
Maida kallonta tayi kan Haj Maryamah ta zuba Mata su tana kallon cikin idonta ta bude Baki tace,
"AQEEL bantaba shayar dakaiba,
Bantaba tunanin shayar da kaiba Koda Ina shayarwa awancan lokacin wallahi tallahi bazan taba shayar dakaiba sbd mafarkin irin wannan ranar da zaka iya zama jinana.
Dawo da kallonta tayi Kansa tace,
"Aurenka da Amal halastaccen Aure ne Babu ta inda kuka Sha nono daya duk Wanda ya fada ya fadane sbd son Rai da alamun samun matsalar qwaqwalwa dasuke bayyana ataredashi,
Auren Amal yariga ya dauru duk Wanda yakeda matsala da hakan zai iya faduwa ya mutu sbd a yanzu Kam Babu Wanda ya Isa ya sheganta auren Nan,
Kamar yanda kukeson rabuwar auren Haka nakeso Amma daga yau wallahi koshi Bai Isa ya saki wannan aurenba idan har na Isa inada iko dashi kaman yanda kuke fada zamu gani,
Wanda ya shirya ganin 'yayan AQEEL da 'yar karuwa saiya riqe lafiyarsa Wanda Bai shiryaba shirye nake da zuwa zaman makokinsa..
A zafafe umma ta bude Baki zatayi magana ya daga Mata hannu bacin Ransa da baya bayyana ko kadan
Yau din ya bayyana