Sashe 45
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Tabbas sbd ke nake tsaye anan sbd kece Kika haifi Zainab Adamu,
Saidai wadda take tsaye anan din da kike magana Idon Nera ce wadda batada alaqa ko daya da zainab Adamu bare wainda ta dauka jininta a dah,
Idon Nera batasan abinda kike magana akaiba ki Fadi abinda kikazo nema a gurin Idon Nera shugabar karuwai......
Cikin tsawa Mai qarfi umma ta tsaya gaban zainab tace,
"Idan me Kika zama Maryamah yayar......
Manyan idanuwanta dasuka fara sauyawa ta watsawa umman Kai tsaye tana danne fushinta tace,
"Itace zatayi magana sbd itace nasan na taba hada jini da ita,
Abayan kin fada Kuma na riqe cewa bakuda alaqa dani,
Meya faru yanzu???
Alaqar ta dawo ne?
Kun sanni?
Wadda kuke tinani Bata Nan
Ta mutu,
Wannan IDON NERA ce duk inda zaku tambaya ku tambaya babu Zainab Adamu,baiwa 'yar aiki Kuma Mai renon gidan marigayi Asadullah...
Hannuwan umma dake wata irin rawa ta daga a zafafe zata kaiwa zainab din Mari akaiwa hannun kyakkyawan riqo.
AMAL ce wadda ranta yagama baci batareda tagama fahimtar meyake faruwaba a tsakanin nasu
Amma dai abu daya tada sani koma mahaifiyar mommyntace wannan bazata daketaba a gabanta.
Daga zainab har haj Maryamah da umman hannun Amal dake riqe Dana umma suke kallo kowannensu zuciyarta na qarasa shiga firgici da tashin hankali,
Jikin umma rawa yadauka sbd masifar Zainab basuyi tunanin ma takai hakanba,
Bakin umma na rawa tace,
"Zainab Kinga abinda haihuwar titi take tattare dashi ko???
Kin haifi Yar aure Kika hauro Kika haifi yar tit......
Hannun Amal dake riqe Dana umman ta karba tareda kallon umma hakurinta na qarasa qarewa tace,
"Da wadda na Haifa da aure da wadda na Haifa Babu aure duka 'yayana ne,
Basuda bambamci agurina tunda nice na haifesu Kuma tarbiyarsu da rashin tarbiyarsu duka matsalatace data shafi iya wainda nasani kokuma nakeda alaqa dasu...
Kallon Haj Maryamah da idanuwanta ke gap da zubarda hawayen datakejin kamar ta mutu a take ta huta da baqin ciki hada jininta da zainab,
Zan Kama 'yata Mara tarbiya masu tarbiyar zasu iya komawa inda suka taho..
Katseta Haj Maryamah tayi da cewa,
"Har abada bazan yafewa kainaba na sako qafata a gidan qazamar rayuwarki,
Akan 'dana nazo Wanda idan har kin yanke alaqar da gaske to inason daga yanzu ko sunan AQEEL ASAD kada ki sake fada har mutuwarki Zainab kamar yanda Kika gogewa 'yarki sunan MARYAMAH Kika maida Mata wani sunan to inason yau ki goge Dana daga rayuwarki,
Idan har kinsan keba zainab Adamu bace baiwata,Yar renona, keda qazantarki ki fita daga rayuwar AQEEL ASAD.....
"AQEEL ASAD Dama yanada mahaifiya??
Yanada uwa yayi kamar ta mutu batada duniya batada amfani??...Amal ce ta katse Haj Maryamah da maganar tana kallonta da Dan mamakin dayafi yiwa umma Kama dana wulaqantawa..
Kallonta sukeyi umma da Haj Maryamah Banda haj zainab data rintse idonta sbd batason Amal tashiga wannan fadan da tun batazo duniyaba ita kanta yake,
Fadane na mahaifiyarta data Dade da mutuwa yadawo kanta bazataso yazo kan yartaba,
Idan ban mantaba AQEEL ASAD shine Wanda yake kwana a gate din gidan Nan sbd son ganin Mommy,
Daman yanasa mafada?
Yanada dangi?
Harma da uwar data haifesa??
Unbelievable na dauka shima 'dan titin ne kamarmu sbd alokacinda yake kwana Babu alamar yanada uwa harma da.....umma takalla tace,
"Waye wannan?
Kece wa??
Koma ku din su waye agurinsa kokuma a rayuwar mommy tace batada alaqar yanzu,
Zaku iya tafiya??
Zaku gane hanya??
Dan daga muryarta da Bata rawa ko sauyawar sautin Dan bacin Rai Tai ta daga murya hankali kwance tace,
"Bilkisu zo ki nunawa baqi kofa sun manta inda suka shigo da alama.
*************
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci.
Kwasakwasan kamar haka:
DIPLOMA
1.Dental surgery Technician
2.Medical X-ray Technician
3.Health Information Technician
4.National Diploma in Biomedical Engineering
5.Public Health Technician
6. Community Health Extension Worker (Re-trainee)
7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW)
DEGREE
1. Health Information Management
2.Public Health
3.English Language
4.Public Administration
5.Business Administration
6. Economics
7. Accounting
8.Computer Science
9.Mass Communication
10.Agricultural Economics
Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya.
***********
Bilkees da mafeeda dasuke tsaye kofar shigowa Basu qarasoba tun lokacinda umman taso Marin Idon Nera..
Rawa kafafunta keyi zufa na tsiyayowa ta cikinsu kamar Mai fitsari...
Mufeeda ma da idan ta fahimci abinda umminta ta fahimta shine IDON NERA itace wadda AQEEL yake cikin qunci dominta shekaru masu tsayin nan,
Umma tace musu ta mutu shine sanadin dayake wannan halin....
Innalillahi wainna ilayhi rajiun" suke maimaitawa a tare,
Waye MARYAMAH daya sake sakawa mufeeda sunan suke kiranta da mufeedan sbd sunada tabbacin ba ummarsa yayiwa takwararba sbd Kai tsaye aranarda ya saka Mata sunan yace,
"LITTLE DINA NA MAIDA"
Zainab dince little?
Sauya suna tayi daga MARYAMAH zuwa Zainab ne?
Shin Idon Nera din itace dai da gaske Maminsa da akace ta rasun kokuwa dai Basu Gama fahimta bane...
Wani haqayin masifa da tashin hankaline takejin Yana fitowa ta kunnuwanta da bakinta harma da hancinta,
Wutace takeci a zuciyoyinsu sunsai sbd tiririn dake tashi a jikinsu dake wata irin rawa.
A zafafe mufeeda Bata ganin ko gabanta ta yunqura zataje ta shaqe Amal Dan kuwa idan har uwarta Idon Nera ce wadda aka saka Mata sunanta sbd ita wlh saita fasa Mata Baki Dan kuwa anci amanarta...
Idanuwanta a rufe suke bataji Bata gani sbd baqin ciki Mai tsanani na yanda zaace daddynta ya hada zuria da wainnan din...
Bilkees ce ta riqota da qarfi tajawota suka fito batareda angansuba..
Janta takeyi da qarfi itama bataji Bata ganin sbd itama gabaki daya neman Aron hauka takeyi Dan kuwa su umma sunci amanarta da 'yarta dasuka ce musu Maminsa ta rasu
Ta shaida quncinsa da zurfin kaunarsa ga Maminsa MARYAMAH tsawon shekaru,
Sunan Maryamah shine qurjin zuciyarta Amma sanin ta mace shiyesa ta danne kurjin ta gogesa Ashe tana raye,
Meye nufinsu umman da Haj Maryamah?
Sunsan wacece Idon Nera din shine suka barta tana hauka hawan jini dana zuciya su kasheta tana bulayin neman qwato Mijinta daga hannun karuwai,
Rufeta sukayi sukazo neman sulhu????
Idan sulhun yakai AQEEL dinta ga shigowa rayuwar wainnan karuwan abanza,
Idan yadawo da kaunar Maminsa cikin Ransa Yaya zatayi??
Uwarshi ma Dan taga Babu kusanci da shaquwa tsakaninsu ne yasa Bata damuba Amma wannan a tsawon shekarun Dama Bata Raye ta sheda irin zurfinta a zuciyarsa bare yanzu tana raye,
Kenan Babu ruwansu da ita ta kansu sukeyi shine aka boye Mata aka taho bada itaba bayan itama tanada right na Azo da ita tunda itace matarsa tafi iko akansa akan wannan lamarin,
Mota ta bude a zafafe ta jefa Mufeeda dake Jin kamar ta kurma ihu kowa yazo.
Shiga motar tayi a zafafe ta bugawa securities wani mugun horn daya sakasu bude Mata gate da sauri suna mamakin motocin gidan AQEEL ASAD yau dasuke zarya a gidan.
Da mugun speed ta hau titi tana cewa,
"Mutuwar kanso Zanwa kowa
Dame hawan jini dana zuciya kowama nasa ya tashi me mutuwa yayi me rabon cigaba da yaqin ya wuce.
Wayarta ta daga Kai tsaye ta saka Kiran Hafiz Wanda yake aikin duk wani Abu data sakasa,
Yana daga wayar muryarta a hargitse tace,
"Hafiz kaje babban police station ka daukomin motar Yan Sanda suzo gidan IDON NERA kame zasuyi Ana can Ana dambe da fashe fashen Kaya..
Mufeeda kuwa Yan jarida ta boye number ta Kira itama ta turasu gidan tana cewa,
"Su umman zanga yanda zaayi sulhun yanzu idan kota Ina mutuncinsu da sunansu ya bayyana a gidan IDON NERA tareda sanin alaqarsu da ita da basason asani.
Hafiz ne ya Kira yabata tabbacin an isarda sakonta kowane time police zasu Isa gidan.
Burki taci a zafafe tareda yin ribas tayi kwana ya juya Dan kuwa yau so take a gaban idonta sunan kowa ya baci ayi barnar da zaayi zumunci da alaqar taqarasa yankewa kowa ya koma rayuwar data fi masa IDON NERA tayi nesa da Mijinta babu ruwanta da ita din Maminsa ce
Karuwa tasanta
Kuma ahakan zataci gaba kallonta.
*****Amal kallon mommynta tayi wadda idanuwanta suka sauya da qunci da baqin cikin dake kwance cikin ranta na shekaru,
Riqo hannunta tayi tana matsawa jikinta tace,
"Mommy Allah ya Dade da kawar da baqin ciki rayuwarki tareda duk wani qunci,
Karki damu da tsayawa sakawa kanki damuwar wahalan wasu,
Kece Haj Zainab Idon Nera bakya buqatan daukan reni ko wulaqancin kowa..
Koma su din su waye a rayuwarki na tabbatarda basuda mahummanci tunda Kika rufe shafinsu arayuwarki.......
Wannan da kike magana cikin rashin girmamawa sbd rashin tarbiyarki da rayuwar da kuka taso ita din yayar uwarkice uba daya,
Jini daya ne yake yawo ajikinsu
Saidai ita Bata Mai tsafta Bai gurbata da kowane jinin qazantaba..
Ita din jinin mommyna ce naji
Kefa waye ce?
Jininta ce?
Cikin nutsuwa Haj zainab ta katse Amal din da cewa,
"Amal ya isa, shekarunta sun wuce amsa duka maganganinki,
Kije ciki
Sungama tafiya zasuyi ai tunda sun Gama.
"Zainab kin nuna tsintacciyar mage Bata mage,
Kin nuna har abada halak daban take da Haram,
Yau nice Kika tsaya gabana kikaci mutuncina da 'yarki,
Kin nuna Mana babancin tarbiyar titi zuriar titi wadda takeda dogon Nisan banbanci da tamu rayuwar Dan Haka ki saka aranki ki ajiye
AQEEL har abada rayuwarsa ta wuce qanqantar rabar inda wannan rayuwar taki takeba,
Me kikeso?
Me Maryamah tayi Miki Bayan alkhairi da Zaki saka Mata da wannan muguwar sakayyar?
Meyasa Kika zabi rabata da 'danta?
Baga taki 'yar ba anbarki da itaba a gabanki idanma Mara tsarkin ce idanma Mai tsarkin ce.
Zuciyar haj Maryamah data kasa daukan komai ce ta fara dauke wuta tana neman kasa bugawa...
Juyawa tayi ta nufi kofa tana cewa,
Saidai wadda take tsaye anan din da kike magana Idon Nera ce wadda batada alaqa ko daya da zainab Adamu bare wainda ta dauka jininta a dah,
Idon Nera batasan abinda kike magana akaiba ki Fadi abinda kikazo nema a gurin Idon Nera shugabar karuwai......
Cikin tsawa Mai qarfi umma ta tsaya gaban zainab tace,
"Idan me Kika zama Maryamah yayar......
Manyan idanuwanta dasuka fara sauyawa ta watsawa umman Kai tsaye tana danne fushinta tace,
"Itace zatayi magana sbd itace nasan na taba hada jini da ita,
Abayan kin fada Kuma na riqe cewa bakuda alaqa dani,
Meya faru yanzu???
Alaqar ta dawo ne?
Kun sanni?
Wadda kuke tinani Bata Nan
Ta mutu,
Wannan IDON NERA ce duk inda zaku tambaya ku tambaya babu Zainab Adamu,baiwa 'yar aiki Kuma Mai renon gidan marigayi Asadullah...
Hannuwan umma dake wata irin rawa ta daga a zafafe zata kaiwa zainab din Mari akaiwa hannun kyakkyawan riqo.
AMAL ce wadda ranta yagama baci batareda tagama fahimtar meyake faruwaba a tsakanin nasu
Amma dai abu daya tada sani koma mahaifiyar mommyntace wannan bazata daketaba a gabanta.
Daga zainab har haj Maryamah da umman hannun Amal dake riqe Dana umma suke kallo kowannensu zuciyarta na qarasa shiga firgici da tashin hankali,
Jikin umma rawa yadauka sbd masifar Zainab basuyi tunanin ma takai hakanba,
Bakin umma na rawa tace,
"Zainab Kinga abinda haihuwar titi take tattare dashi ko???
Kin haifi Yar aure Kika hauro Kika haifi yar tit......
Hannun Amal dake riqe Dana umman ta karba tareda kallon umma hakurinta na qarasa qarewa tace,
"Da wadda na Haifa da aure da wadda na Haifa Babu aure duka 'yayana ne,
Basuda bambamci agurina tunda nice na haifesu Kuma tarbiyarsu da rashin tarbiyarsu duka matsalatace data shafi iya wainda nasani kokuma nakeda alaqa dasu...
Kallon Haj Maryamah da idanuwanta ke gap da zubarda hawayen datakejin kamar ta mutu a take ta huta da baqin ciki hada jininta da zainab,
Zan Kama 'yata Mara tarbiya masu tarbiyar zasu iya komawa inda suka taho..
Katseta Haj Maryamah tayi da cewa,
"Har abada bazan yafewa kainaba na sako qafata a gidan qazamar rayuwarki,
Akan 'dana nazo Wanda idan har kin yanke alaqar da gaske to inason daga yanzu ko sunan AQEEL ASAD kada ki sake fada har mutuwarki Zainab kamar yanda Kika gogewa 'yarki sunan MARYAMAH Kika maida Mata wani sunan to inason yau ki goge Dana daga rayuwarki,
Idan har kinsan keba zainab Adamu bace baiwata,Yar renona, keda qazantarki ki fita daga rayuwar AQEEL ASAD.....
"AQEEL ASAD Dama yanada mahaifiya??
Yanada uwa yayi kamar ta mutu batada duniya batada amfani??...Amal ce ta katse Haj Maryamah da maganar tana kallonta da Dan mamakin dayafi yiwa umma Kama dana wulaqantawa..
Kallonta sukeyi umma da Haj Maryamah Banda haj zainab data rintse idonta sbd batason Amal tashiga wannan fadan da tun batazo duniyaba ita kanta yake,
Fadane na mahaifiyarta data Dade da mutuwa yadawo kanta bazataso yazo kan yartaba,
Idan ban mantaba AQEEL ASAD shine Wanda yake kwana a gate din gidan Nan sbd son ganin Mommy,
Daman yanasa mafada?
Yanada dangi?
Harma da uwar data haifesa??
Unbelievable na dauka shima 'dan titin ne kamarmu sbd alokacinda yake kwana Babu alamar yanada uwa harma da.....umma takalla tace,
"Waye wannan?
Kece wa??
Koma ku din su waye agurinsa kokuma a rayuwar mommy tace batada alaqar yanzu,
Zaku iya tafiya??
Zaku gane hanya??
Dan daga muryarta da Bata rawa ko sauyawar sautin Dan bacin Rai Tai ta daga murya hankali kwance tace,
"Bilkisu zo ki nunawa baqi kofa sun manta inda suka shigo da alama.
*************
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
Makarantar Lafiya dake garin Kazaure (Kazaure school of health technology) tana farincikin sanardaku cewa ta Kawo wani sabon tsarin karatu a saukake na part-time Degree da Diploma a wasu kwasakwasai domin ma'aikata masuson karin karatu da 'yan Kasuwa wanda basu da isasshen lokaci.
Kwasakwasan kamar haka:
DIPLOMA
1.Dental surgery Technician
2.Medical X-ray Technician
3.Health Information Technician
4.National Diploma in Biomedical Engineering
5.Public Health Technician
6. Community Health Extension Worker (Re-trainee)
7.Junior community Health Extension Worker (JCHEW)
DEGREE
1. Health Information Management
2.Public Health
3.English Language
4.Public Administration
5.Business Administration
6. Economics
7. Accounting
8.Computer Science
9.Mass Communication
10.Agricultural Economics
Domin karin bayani a tuntubi wannan Lambobin:08035298851, 07066542055 ko Azo haraban makaranta dake No 3 Emir's Palace road off Kano-Daura road Kazaure a jihar Jigawan Nijeriya.
***********
Bilkees da mafeeda dasuke tsaye kofar shigowa Basu qarasoba tun lokacinda umman taso Marin Idon Nera..
Rawa kafafunta keyi zufa na tsiyayowa ta cikinsu kamar Mai fitsari...
Mufeeda ma da idan ta fahimci abinda umminta ta fahimta shine IDON NERA itace wadda AQEEL yake cikin qunci dominta shekaru masu tsayin nan,
Umma tace musu ta mutu shine sanadin dayake wannan halin....
Innalillahi wainna ilayhi rajiun" suke maimaitawa a tare,
Waye MARYAMAH daya sake sakawa mufeeda sunan suke kiranta da mufeedan sbd sunada tabbacin ba ummarsa yayiwa takwararba sbd Kai tsaye aranarda ya saka Mata sunan yace,
"LITTLE DINA NA MAIDA"
Zainab dince little?
Sauya suna tayi daga MARYAMAH zuwa Zainab ne?
Shin Idon Nera din itace dai da gaske Maminsa da akace ta rasun kokuwa dai Basu Gama fahimta bane...
Wani haqayin masifa da tashin hankaline takejin Yana fitowa ta kunnuwanta da bakinta harma da hancinta,
Wutace takeci a zuciyoyinsu sunsai sbd tiririn dake tashi a jikinsu dake wata irin rawa.
A zafafe mufeeda Bata ganin ko gabanta ta yunqura zataje ta shaqe Amal Dan kuwa idan har uwarta Idon Nera ce wadda aka saka Mata sunanta sbd ita wlh saita fasa Mata Baki Dan kuwa anci amanarta...
Idanuwanta a rufe suke bataji Bata gani sbd baqin ciki Mai tsanani na yanda zaace daddynta ya hada zuria da wainnan din...
Bilkees ce ta riqota da qarfi tajawota suka fito batareda angansuba..
Janta takeyi da qarfi itama bataji Bata ganin sbd itama gabaki daya neman Aron hauka takeyi Dan kuwa su umma sunci amanarta da 'yarta dasuka ce musu Maminsa ta rasu
Ta shaida quncinsa da zurfin kaunarsa ga Maminsa MARYAMAH tsawon shekaru,
Sunan Maryamah shine qurjin zuciyarta Amma sanin ta mace shiyesa ta danne kurjin ta gogesa Ashe tana raye,
Meye nufinsu umman da Haj Maryamah?
Sunsan wacece Idon Nera din shine suka barta tana hauka hawan jini dana zuciya su kasheta tana bulayin neman qwato Mijinta daga hannun karuwai,
Rufeta sukayi sukazo neman sulhu????
Idan sulhun yakai AQEEL dinta ga shigowa rayuwar wainnan karuwan abanza,
Idan yadawo da kaunar Maminsa cikin Ransa Yaya zatayi??
Uwarshi ma Dan taga Babu kusanci da shaquwa tsakaninsu ne yasa Bata damuba Amma wannan a tsawon shekarun Dama Bata Raye ta sheda irin zurfinta a zuciyarsa bare yanzu tana raye,
Kenan Babu ruwansu da ita ta kansu sukeyi shine aka boye Mata aka taho bada itaba bayan itama tanada right na Azo da ita tunda itace matarsa tafi iko akansa akan wannan lamarin,
Mota ta bude a zafafe ta jefa Mufeeda dake Jin kamar ta kurma ihu kowa yazo.
Shiga motar tayi a zafafe ta bugawa securities wani mugun horn daya sakasu bude Mata gate da sauri suna mamakin motocin gidan AQEEL ASAD yau dasuke zarya a gidan.
Da mugun speed ta hau titi tana cewa,
"Mutuwar kanso Zanwa kowa
Dame hawan jini dana zuciya kowama nasa ya tashi me mutuwa yayi me rabon cigaba da yaqin ya wuce.
Wayarta ta daga Kai tsaye ta saka Kiran Hafiz Wanda yake aikin duk wani Abu data sakasa,
Yana daga wayar muryarta a hargitse tace,
"Hafiz kaje babban police station ka daukomin motar Yan Sanda suzo gidan IDON NERA kame zasuyi Ana can Ana dambe da fashe fashen Kaya..
Mufeeda kuwa Yan jarida ta boye number ta Kira itama ta turasu gidan tana cewa,
"Su umman zanga yanda zaayi sulhun yanzu idan kota Ina mutuncinsu da sunansu ya bayyana a gidan IDON NERA tareda sanin alaqarsu da ita da basason asani.
Hafiz ne ya Kira yabata tabbacin an isarda sakonta kowane time police zasu Isa gidan.
Burki taci a zafafe tareda yin ribas tayi kwana ya juya Dan kuwa yau so take a gaban idonta sunan kowa ya baci ayi barnar da zaayi zumunci da alaqar taqarasa yankewa kowa ya koma rayuwar data fi masa IDON NERA tayi nesa da Mijinta babu ruwanta da ita din Maminsa ce
Karuwa tasanta
Kuma ahakan zataci gaba kallonta.
*****Amal kallon mommynta tayi wadda idanuwanta suka sauya da qunci da baqin cikin dake kwance cikin ranta na shekaru,
Riqo hannunta tayi tana matsawa jikinta tace,
"Mommy Allah ya Dade da kawar da baqin ciki rayuwarki tareda duk wani qunci,
Karki damu da tsayawa sakawa kanki damuwar wahalan wasu,
Kece Haj Zainab Idon Nera bakya buqatan daukan reni ko wulaqancin kowa..
Koma su din su waye a rayuwarki na tabbatarda basuda mahummanci tunda Kika rufe shafinsu arayuwarki.......
Wannan da kike magana cikin rashin girmamawa sbd rashin tarbiyarki da rayuwar da kuka taso ita din yayar uwarkice uba daya,
Jini daya ne yake yawo ajikinsu
Saidai ita Bata Mai tsafta Bai gurbata da kowane jinin qazantaba..
Ita din jinin mommyna ce naji
Kefa waye ce?
Jininta ce?
Cikin nutsuwa Haj zainab ta katse Amal din da cewa,
"Amal ya isa, shekarunta sun wuce amsa duka maganganinki,
Kije ciki
Sungama tafiya zasuyi ai tunda sun Gama.
"Zainab kin nuna tsintacciyar mage Bata mage,
Kin nuna har abada halak daban take da Haram,
Yau nice Kika tsaya gabana kikaci mutuncina da 'yarki,
Kin nuna Mana babancin tarbiyar titi zuriar titi wadda takeda dogon Nisan banbanci da tamu rayuwar Dan Haka ki saka aranki ki ajiye
AQEEL har abada rayuwarsa ta wuce qanqantar rabar inda wannan rayuwar taki takeba,
Me kikeso?
Me Maryamah tayi Miki Bayan alkhairi da Zaki saka Mata da wannan muguwar sakayyar?
Meyasa Kika zabi rabata da 'danta?
Baga taki 'yar ba anbarki da itaba a gabanki idanma Mara tsarkin ce idanma Mai tsarkin ce.
Zuciyar haj Maryamah data kasa daukan komai ce ta fara dauke wuta tana neman kasa bugawa...
Juyawa tayi ta nufi kofa tana cewa,