Sashe 93
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri habiba taje takawo Mata ruwan sanyi umma ta karba ta miqa Mata Haj Maryamah ganin sanyin ruwan Yana nunawa har a cup ta Tina da maganar AQEEL Dole ta bude Baki tace,
"Yace Kar abata Abu me sanyi.
Juyowa umma tayi ta kalli umman cikin mamaki tace,
"To fa,
To kawo kafin yazo yana mana ciki ciki da Ido.
Karban ruwan tayi aka kawo Mara sanyi ko kadan aka Bata tasha jikinta na sake sanyi.
Shiru dakin yayi Bayan habiba ta wuce sbd Babu Mai Abun fada Dan Haka itama saita Kama kanta tayi shiru a zaune jikinta na qarasa sanyi sbd yunwa Dama zazzabin dataji kaman zai taso Mata.
Zaman jigum jigum sukayi tsawon lokaci zazzabin na sake shigarta da mutuwar jiki har yamma Bai dawoba ahakan ta zame a gurin ta kwantar da kanta take baccin wahala ya dauketa.
Sai yamma ya baro office Kai tsaye gidan ya taho Yana shigowa ya samu su umman duka a Palo ya gaisa dasu Kai tsaye ya tambayi Amal din da Ido umman Cameroon ta nuna Masa dakin mahaifiyarsa tana cewa,
"Amai tayi dazu inaga bacci ya dauketa koma kila ta farka.
Kallonsu yayi yaga kowa ya fuske Dan Haka ya nufi kofar dakin Kai tsaye yashiga.
Cikin bacci taji qamshinsa a kusa da ita ta bude idanuwanta ahankali ta gansa gabanta durqushe Yana kallon fuskarta data Dan fada kadan wuni daya kawai.
Numfashi ya sauke tareda tayar da ita zaune Yana zaunawa gefenta ta kwanta jikinsa ahankali tareda sauke ajiyan zuciya itama tana qarasa bude idanuwanta
Fuskarta ya shafa ahankali yace,
"Kinci abinci?
Girgiza Masa Kai tayi tana jikinsa kwance.
Wuyanta ya taba zuwa goshinta yaji zazzabine ajikinta Dan haka ya Ciro wayarsa Kai tsaye wayar Dr tayo yafara Kira suna Gama magana yakira Al-Amin ya kashe.
Tayar da ita yayi yakaita kofar toilet tashiga yadawo ya zauna.
Bata jimaba ta fito ya saka Mata hijab din da aka Bata tayi sallah tayi sallar laasar da batayiba.
Tana idarwa ya cire Mata hijabin ya Kama hannunta Suka fito Palo.
Suna fitowa su umma dukkaninsu Suka bisu da Ido ya kawota gefen ummansa ya zaunar Yana zama shima wayar Al-Amin na shigowa.
Dauka yayi yace Masa ya samesa sashen umma.
Abincin datafi so ne aka kawo Mata mufeeda yasa ta karba takai dining ta jera jiki amace.
Da Kansa yakaita dining suka zauna tare dayake baa ganinsu da Kansa ya Bata batareda ya dorata a cinyarsa ba kaman yanda Suka saba.
#MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
76
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
76
Su Haj Maryamah dai Shiru sukayi ba magana sai Ido sbd ita yanzu tattala zuciyarta takeyi karta buga a banza indai akan Zainab ko ahanlinta ne ta Dena sakawa kanta azaba ta mace a banza ta barwa su Zainab 'dan Dan Haka tunda ba dayar 'yar da Zainab din ta Haifa a bariki bane to da sauki suje ahakan sbd shine yaji yagani ya zabeta.
Bata wani ci abincinba sosai sbd gabaki daya jikinta ya mutu gidan takeson Bari Takoma gidansu kokuma gidan karatunsa Amma anan din Sam batada sakewa bare walwala.
Zuwan Dr tayo yasa suka baro dining din suka dawo palo Dr tayo ta kalleta taga jikinta duk a mace tace,
"Mrs AQEEL ASAD Yaya dai?
Meye problem din?
Muji jikin?
Taba jikinta tayi ta kalli AQEEL daya tadota tana murmushi tace,
"Wannan babyn yana sani yawo fa.
Kallon Haj Maryamah umma tayi
Haj Maryamah din ta miqe tabar palon gabaki daya.
Umma kuwa tana zaune a palon har Dr tayo tagama tatafi.
Kallonta yayi cikin kulawa yace tazo suje bangarensa.
Bata fuska tayi Ahankali tace bazataba.
Yanayinta yasa ya fahimci sbd Bilkees datayi zama a bangaren yasa tace bazatajeba.
Hannunta ya Kama ya Dan rarrasheta akan su tafi din Amma tadage taqi.
Numfashi ya sauke tareda barinta a sashen badan yaso ba ya nufi bangarensa Dan yin wanka yafito sallar Magrib da ake Kira.
Itama dakin ummansa takoma tunda batada zabi acan tayi sallah tana idarwa ta fito tadawo Palo ta zauna tana jiransa gida takeson su tafi duk da bataga alaman hakan daga garesaba.
Aikuwa Bai dawo bangarenba sai after 10 bayan har bacci ya dauketa a palon zaune Yana shigowa ya ganta zaune tana bacci umman Cameroon na gefenta zaune hakan ummansa na daga nesa dasu tana amsa waya cikin nutsuwa.
Kallonta yayi Kai tsaye yace musu anan zata kwana...
Daga ummansa har umman Cameroon kallonsa sukayi Haj Maryamah tace,
"Sbd me?
Numfashi ya sauke ahankali yace,
Umma can gidan karatu zata zauna Amma anfara aikin gyaransa yau hakama Ni gobe insha Allah tafiya zanyi tariga ta baro gida zata zauna anan kafin nadawo.
"Sai ka kaita bangarenka.
"Kallon umman tasa yayi jikinsa na sanyi da yanayinta nako yaushe da Bata sakin komai da sauki.
Nutsuwa yai ya kalleta yafara Mata nasihunsa kaman yanda ya Saba yayi Mata sosai kafin yace Amal tace batason can bangaren Kuma bazai iya tilasta Mata ba Dan Haka ta zauna a gurinsu Ga amanarta Nan kafin ya dawo.
Suna kallo ya dauketa yakaita dakin ummansa ya kwantar ya fito ya fice.
Ita kanta Yana shiga da ita dakin ta farka tanaji tana gani ya fice yabarta.
Haj Maryamah raba dare tayi a Palo sbd batasan ya zatayi takwana daki daya da Amal dinba,
Shikuma Daman Yana sake ya yanke shawarar barinta a hannunsu kafin ya dawo ta tare gidanta sbd su fara sabawa da junansu Dan Dole.
Daga Haj Maryamah din har Amal Babu Wanda yayi wani baccin arziki Ana asuba dukkansu Suka miqe.
Bayan sallar asuba Amal tasamu tayi bacci Bayan umma tabar Mata dakin Takoma Palo tana karance karancenta.
Bata farkaba sai kusan 10 tana tashi brush tayi da wanka ta fito sanyeda doguwar Riga cikin kayan da akai Mata order tunda safen kafin ya wuce.
Batama San wucewarsaba saidai text dinsa data samu.
Abincin da habiba tayi duka batasonsu Dan Haka tace tayi Mata white Noodles da kwai kawai.
Tana Gama breakfast din saiga su Siddi da Anty Fareedah kaman zatayi kuka sbd murnar ganinsu
Suma kasa hakuri sukai Suka taho Jin ita kadai ya Bari a gurinsu umman.
Dakin Haj Maryamah Suka shige tana ji tana gani batada abin cewa.
Harda wasu kayanta Suka kawo Mata na sakawa datake buqata sai mommy data kirata tace ta sake sosai karta takura kanta ko sawa kanta damuwa sbd juna biyun jikinta.
Siddi da Anty Fareedah dayake basuda sanyi ko Jan aji kaman Amal din sake jiki sukai Suka wuni tareda ita a gidan suna fira hankali kwance sukaci abinda suke so sai Yamma Suka tafi.
Duk abin umman Cameroon da mufeeda lafewa sukai a daki Basu wani fitoba ita kanta Haj Maryamah yafe sashen nata tayi Takoma kofar baya akai Mata shifida da komai kaman me picnic Haka ta wuni a baya sai yamma sosai bayan sun bar gidan tadawo ciki.
Da daddare Amal ranar dakin umman Cameroon Takoma ta kwana sbd acan zata iya bacci sosai ta sake ba kaman a dakin ummansa ba.
Waya ya kirata ta ringa narke Masa kan yabarta Takoma gurin mommynta kafin ya dawo din Amma Sam yaqi Haka ta ringa zuba masa qananun rigima Amma duk yaqi.
Umma dake jinta sakin Baki tayi tana tabbatarda Dole AQEEL dinsu ya rasa Kansa indai wannan iskancin da sakalcin take Masa.
Baccinta tayi hankali kwance a dakin umman Cameroon Dan Haka da safe tayi lattin tashi saidai habiba takawo Mata abinci a adaki.
Bayan tagama komai ta fito dakin ummansa taje ta gaidata ta fito ta zauna gurin umman Cameroon data fara sakewa da ita Dan dolen Dole Dan ita Bata iya rayuwar wahalar rashin magana ba kaman haj Maryamah.
Mufeeda kuwa zuwan Amal gidan yasa Bata zama koyaushe tana makaranta sbd batason suna yawan haduwa da Amal din guri daya.
Tun suna basar da Amal din wadda ta dangana tafara sabawa da zaman ahaka har umman Cameroon tazo Dole tana shiga lamarinta sosai sbd zaman Babu rashin kunya Babu zafin Kai Babu rashin daa datake musu gashi daga tafiyar kwana biyar ya zarce Yana sane yaqi dawowa.
Qarfi da yaji Suka koma kulawa da Amal sbd wani zazzabi Mai karfi datayi Wanda yasa mommynta zuwa gidan a karo na farko rayuwar bayan barin gidan Yar uwarta data sako kafa tadawo.
Dr tayo tazo ta dubata ta tabbatar musu da babyn lafiyarsa kalau kawai yanayin ne dai na masu ciki yau lafiya ko wannan.
A gidan Haj Zainab ta Dan wuni tareda 'yarta a gabansu ta ringa tarairayar 'yarta itada Fareedah Dan siddi takoma tana gidanta.
Wunin dasukai Fahat yace saiya kwana gurin Anty Amal dinsa daqyar ya tafi Amma washe gari Saida aka Kuma kawosa Haka aka ringa kawosa Yana wuni kusan kwanaki.
Haj Maryamah da umman Cameroon sunga yanda ake tarairaya da kaunar abinda 'danka yakeso agurin Zainab da ahalinta sbd gabaki daya kwantar da kansu sukayi sbd Amal dake hannunsu suna mutuntasu duk Akan Amal din.
Fahat dayake qaramin yaro a kwanakin da yayi Yana zuwa Saida Suka tabbatarda tarbiyarsa sbd Koda yake qarami sai tarbiyarsa tafi ta mufeeda wadda idan tadawo ta tadda familyn Amal din a gidan to kosu dasuke nata familyn Bata gaidasu saidai tashigewarta dakinta ta rufe.
Wannan abun yasa Suka fahimci kansu sukaso yiwa dasuketa sakarwa nasu Dan pressure da masifa har yakusan kamuwa da ciwon zuciya yamutu ya barsu sune da asara Ashe Zainab takama 'yayanta tabarsu da wahala da garari.
Kishi da gasar hakan ce tasa umman Cameroon ta budewa Haj Maryamah wuta akan wlh Suma su Kama nasu karsuyi biyu Babu.
"Yace Kar abata Abu me sanyi.
Juyowa umma tayi ta kalli umman cikin mamaki tace,
"To fa,
To kawo kafin yazo yana mana ciki ciki da Ido.
Karban ruwan tayi aka kawo Mara sanyi ko kadan aka Bata tasha jikinta na sake sanyi.
Shiru dakin yayi Bayan habiba ta wuce sbd Babu Mai Abun fada Dan Haka itama saita Kama kanta tayi shiru a zaune jikinta na qarasa sanyi sbd yunwa Dama zazzabin dataji kaman zai taso Mata.
Zaman jigum jigum sukayi tsawon lokaci zazzabin na sake shigarta da mutuwar jiki har yamma Bai dawoba ahakan ta zame a gurin ta kwantar da kanta take baccin wahala ya dauketa.
Sai yamma ya baro office Kai tsaye gidan ya taho Yana shigowa ya samu su umman duka a Palo ya gaisa dasu Kai tsaye ya tambayi Amal din da Ido umman Cameroon ta nuna Masa dakin mahaifiyarsa tana cewa,
"Amai tayi dazu inaga bacci ya dauketa koma kila ta farka.
Kallonsu yayi yaga kowa ya fuske Dan Haka ya nufi kofar dakin Kai tsaye yashiga.
Cikin bacci taji qamshinsa a kusa da ita ta bude idanuwanta ahankali ta gansa gabanta durqushe Yana kallon fuskarta data Dan fada kadan wuni daya kawai.
Numfashi ya sauke tareda tayar da ita zaune Yana zaunawa gefenta ta kwanta jikinsa ahankali tareda sauke ajiyan zuciya itama tana qarasa bude idanuwanta
Fuskarta ya shafa ahankali yace,
"Kinci abinci?
Girgiza Masa Kai tayi tana jikinsa kwance.
Wuyanta ya taba zuwa goshinta yaji zazzabine ajikinta Dan haka ya Ciro wayarsa Kai tsaye wayar Dr tayo yafara Kira suna Gama magana yakira Al-Amin ya kashe.
Tayar da ita yayi yakaita kofar toilet tashiga yadawo ya zauna.
Bata jimaba ta fito ya saka Mata hijab din da aka Bata tayi sallah tayi sallar laasar da batayiba.
Tana idarwa ya cire Mata hijabin ya Kama hannunta Suka fito Palo.
Suna fitowa su umma dukkaninsu Suka bisu da Ido ya kawota gefen ummansa ya zaunar Yana zama shima wayar Al-Amin na shigowa.
Dauka yayi yace Masa ya samesa sashen umma.
Abincin datafi so ne aka kawo Mata mufeeda yasa ta karba takai dining ta jera jiki amace.
Da Kansa yakaita dining suka zauna tare dayake baa ganinsu da Kansa ya Bata batareda ya dorata a cinyarsa ba kaman yanda Suka saba.
#MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
76
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
76
Su Haj Maryamah dai Shiru sukayi ba magana sai Ido sbd ita yanzu tattala zuciyarta takeyi karta buga a banza indai akan Zainab ko ahanlinta ne ta Dena sakawa kanta azaba ta mace a banza ta barwa su Zainab 'dan Dan Haka tunda ba dayar 'yar da Zainab din ta Haifa a bariki bane to da sauki suje ahakan sbd shine yaji yagani ya zabeta.
Bata wani ci abincinba sosai sbd gabaki daya jikinta ya mutu gidan takeson Bari Takoma gidansu kokuma gidan karatunsa Amma anan din Sam batada sakewa bare walwala.
Zuwan Dr tayo yasa suka baro dining din suka dawo palo Dr tayo ta kalleta taga jikinta duk a mace tace,
"Mrs AQEEL ASAD Yaya dai?
Meye problem din?
Muji jikin?
Taba jikinta tayi ta kalli AQEEL daya tadota tana murmushi tace,
"Wannan babyn yana sani yawo fa.
Kallon Haj Maryamah umma tayi
Haj Maryamah din ta miqe tabar palon gabaki daya.
Umma kuwa tana zaune a palon har Dr tayo tagama tatafi.
Kallonta yayi cikin kulawa yace tazo suje bangarensa.
Bata fuska tayi Ahankali tace bazataba.
Yanayinta yasa ya fahimci sbd Bilkees datayi zama a bangaren yasa tace bazatajeba.
Hannunta ya Kama ya Dan rarrasheta akan su tafi din Amma tadage taqi.
Numfashi ya sauke tareda barinta a sashen badan yaso ba ya nufi bangarensa Dan yin wanka yafito sallar Magrib da ake Kira.
Itama dakin ummansa takoma tunda batada zabi acan tayi sallah tana idarwa ta fito tadawo Palo ta zauna tana jiransa gida takeson su tafi duk da bataga alaman hakan daga garesaba.
Aikuwa Bai dawo bangarenba sai after 10 bayan har bacci ya dauketa a palon zaune Yana shigowa ya ganta zaune tana bacci umman Cameroon na gefenta zaune hakan ummansa na daga nesa dasu tana amsa waya cikin nutsuwa.
Kallonta yayi Kai tsaye yace musu anan zata kwana...
Daga ummansa har umman Cameroon kallonsa sukayi Haj Maryamah tace,
"Sbd me?
Numfashi ya sauke ahankali yace,
Umma can gidan karatu zata zauna Amma anfara aikin gyaransa yau hakama Ni gobe insha Allah tafiya zanyi tariga ta baro gida zata zauna anan kafin nadawo.
"Sai ka kaita bangarenka.
"Kallon umman tasa yayi jikinsa na sanyi da yanayinta nako yaushe da Bata sakin komai da sauki.
Nutsuwa yai ya kalleta yafara Mata nasihunsa kaman yanda ya Saba yayi Mata sosai kafin yace Amal tace batason can bangaren Kuma bazai iya tilasta Mata ba Dan Haka ta zauna a gurinsu Ga amanarta Nan kafin ya dawo.
Suna kallo ya dauketa yakaita dakin ummansa ya kwantar ya fito ya fice.
Ita kanta Yana shiga da ita dakin ta farka tanaji tana gani ya fice yabarta.
Haj Maryamah raba dare tayi a Palo sbd batasan ya zatayi takwana daki daya da Amal dinba,
Shikuma Daman Yana sake ya yanke shawarar barinta a hannunsu kafin ya dawo ta tare gidanta sbd su fara sabawa da junansu Dan Dole.
Daga Haj Maryamah din har Amal Babu Wanda yayi wani baccin arziki Ana asuba dukkansu Suka miqe.
Bayan sallar asuba Amal tasamu tayi bacci Bayan umma tabar Mata dakin Takoma Palo tana karance karancenta.
Bata farkaba sai kusan 10 tana tashi brush tayi da wanka ta fito sanyeda doguwar Riga cikin kayan da akai Mata order tunda safen kafin ya wuce.
Batama San wucewarsaba saidai text dinsa data samu.
Abincin da habiba tayi duka batasonsu Dan Haka tace tayi Mata white Noodles da kwai kawai.
Tana Gama breakfast din saiga su Siddi da Anty Fareedah kaman zatayi kuka sbd murnar ganinsu
Suma kasa hakuri sukai Suka taho Jin ita kadai ya Bari a gurinsu umman.
Dakin Haj Maryamah Suka shige tana ji tana gani batada abin cewa.
Harda wasu kayanta Suka kawo Mata na sakawa datake buqata sai mommy data kirata tace ta sake sosai karta takura kanta ko sawa kanta damuwa sbd juna biyun jikinta.
Siddi da Anty Fareedah dayake basuda sanyi ko Jan aji kaman Amal din sake jiki sukai Suka wuni tareda ita a gidan suna fira hankali kwance sukaci abinda suke so sai Yamma Suka tafi.
Duk abin umman Cameroon da mufeeda lafewa sukai a daki Basu wani fitoba ita kanta Haj Maryamah yafe sashen nata tayi Takoma kofar baya akai Mata shifida da komai kaman me picnic Haka ta wuni a baya sai yamma sosai bayan sun bar gidan tadawo ciki.
Da daddare Amal ranar dakin umman Cameroon Takoma ta kwana sbd acan zata iya bacci sosai ta sake ba kaman a dakin ummansa ba.
Waya ya kirata ta ringa narke Masa kan yabarta Takoma gurin mommynta kafin ya dawo din Amma Sam yaqi Haka ta ringa zuba masa qananun rigima Amma duk yaqi.
Umma dake jinta sakin Baki tayi tana tabbatarda Dole AQEEL dinsu ya rasa Kansa indai wannan iskancin da sakalcin take Masa.
Baccinta tayi hankali kwance a dakin umman Cameroon Dan Haka da safe tayi lattin tashi saidai habiba takawo Mata abinci a adaki.
Bayan tagama komai ta fito dakin ummansa taje ta gaidata ta fito ta zauna gurin umman Cameroon data fara sakewa da ita Dan dolen Dole Dan ita Bata iya rayuwar wahalar rashin magana ba kaman haj Maryamah.
Mufeeda kuwa zuwan Amal gidan yasa Bata zama koyaushe tana makaranta sbd batason suna yawan haduwa da Amal din guri daya.
Tun suna basar da Amal din wadda ta dangana tafara sabawa da zaman ahaka har umman Cameroon tazo Dole tana shiga lamarinta sosai sbd zaman Babu rashin kunya Babu zafin Kai Babu rashin daa datake musu gashi daga tafiyar kwana biyar ya zarce Yana sane yaqi dawowa.
Qarfi da yaji Suka koma kulawa da Amal sbd wani zazzabi Mai karfi datayi Wanda yasa mommynta zuwa gidan a karo na farko rayuwar bayan barin gidan Yar uwarta data sako kafa tadawo.
Dr tayo tazo ta dubata ta tabbatar musu da babyn lafiyarsa kalau kawai yanayin ne dai na masu ciki yau lafiya ko wannan.
A gidan Haj Zainab ta Dan wuni tareda 'yarta a gabansu ta ringa tarairayar 'yarta itada Fareedah Dan siddi takoma tana gidanta.
Wunin dasukai Fahat yace saiya kwana gurin Anty Amal dinsa daqyar ya tafi Amma washe gari Saida aka Kuma kawosa Haka aka ringa kawosa Yana wuni kusan kwanaki.
Haj Maryamah da umman Cameroon sunga yanda ake tarairaya da kaunar abinda 'danka yakeso agurin Zainab da ahalinta sbd gabaki daya kwantar da kansu sukayi sbd Amal dake hannunsu suna mutuntasu duk Akan Amal din.
Fahat dayake qaramin yaro a kwanakin da yayi Yana zuwa Saida Suka tabbatarda tarbiyarsa sbd Koda yake qarami sai tarbiyarsa tafi ta mufeeda wadda idan tadawo ta tadda familyn Amal din a gidan to kosu dasuke nata familyn Bata gaidasu saidai tashigewarta dakinta ta rufe.
Wannan abun yasa Suka fahimci kansu sukaso yiwa dasuketa sakarwa nasu Dan pressure da masifa har yakusan kamuwa da ciwon zuciya yamutu ya barsu sune da asara Ashe Zainab takama 'yayanta tabarsu da wahala da garari.
Kishi da gasar hakan ce tasa umman Cameroon ta budewa Haj Maryamah wuta akan wlh Suma su Kama nasu karsuyi biyu Babu.