Sashe 85
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mommynta saita kusa samun heart attack yau idan tayi Ido biyu da ita da wannan cikin ajikinta,
Su ummansa ma bazaa rasa me samun hayewar jininda zaa qare asibiti ba,
Ita matarsa Sam ko a cikin wannan halin Bata sakota a lissafi Dan tasan haukacewa kilan zatayi.
Al-Amin ne ya daukosu daga airport
Shima kallo daya yayiwa Amal yaga cikin jikinta sbd Doguwar Laura chiffon dress ce ajikinta data kwanta Mata duk da fadinta rigar Amma sbd yadin me rawane shiyasa ta kwanta jikinta ta fidda Mata dan qaramin cikinta dan wata uku.
Shiru yayi shima Yana Satan kallon Maigidansa dake riqe da hannun matarsa suna tahowa cikin kulawa
Sunyi wani irin fresh da kyau kaman wainda suka fita qasar,
AQEEL ASAD din har wata Yar jiki yayi yaqara zama Dan balarensa.
Al-Amin lissafin kwanakinsu acan yafara da har zaace ciki yasamu harya girma.
Barka da dawowa yayi musu Yana yiwa Amal sannu da dawowa itama kafin suka nufi mota ya bude musu Suka shige.
a motar ya sanarwa da AQEEL ASAD cewan Haj Maryamah tace fa itace zata daukosa daga airport Amma dai Bai sanar da ita wane time zasu sauka ba.
Wani sanyi jikin Amal yasake dauka Jin abinda Al-Amin yafada tasan bakomai yasa Haj Maryamah tace zatazo daukansa daga airport din da kantaba sai Dan taga idan shi kadaine yake.
Rintse Idanuwanta dasuka sauya tayi sbd tashin hankali tana tunanin meyasa tun farko Suka manta da zata iya samun ciki da wuri?
To Amma Kuma ita yanzu tana tsananin son cikinta sbd ubansa Dan Haka batasan ya iyayensu dake gaba da junaba zasu amsa cikin.
Riqo hannunta yayi cikin nasa yakai bakinsa yayi kissing ahankali ya kalleta cikin kulawa da sake kwantar Mata da hankali yace,
"Ki Dena Jin komai kada wani abin ya sameki,
Daga su umma har Mami Babu Wanda zaice komai gameda cikin Nan sbd nine nakeda abuna Kuma Ina tsananin son kayana duk Wanda ya yarda da ikon Allah ya amsa ya hutawar Kansa da damuwa da ciwon zuciyoyin dasuke fama dashi
Wanda ya karbi akasin Haka Kuma wahalace zamu taru muyita Yi Amma Babu abinda zai sama cikin Nan da yardar Allah sbd alokacinda Allah ya badashi Babu Wanda ya sani.
Kallonsa kawai tayi da idanuwanta dake laushi suna kokarin cikowa da hawaye Bata iya cewa komaiba.
Wayarta ce tayi ringing
kasa motsawa tayi Saida ya Dora idanuwansa akan wayar yaga sunan Maminsa ne akai ahankali ya sake ajiyar zuciya Yana daukan wayar ya miqawa Amal din takasa magana sai kame kame murya na rawa.
Kai tsaye tambayarta Mamin tayi idan sun sauka.
Shine ya amsa wayar sukai magana ya sanar Mata sun sauka suna hanyar zuwa gida.
Batareda tunanin komaiba tace sai sun iso sbd Bata taba tunanin wani gidan yake nufiba.
Hanyar gidan karatunsa Suka nufa Kai tsaye sbd bayajin Kuma matarsa zataci gaba da zama gidansu Yana buqatanta a taredashi Dan Haka ko baa kawo Masa itaba ya dauketa shikenan zata tare gidanta.
Yanda zuciyarta ke bugawa sosai da rashin sukuni da damuwa yasa numfashinta fara fita da sauri kaman me asthma,
Jin tayi harda mararta tafara murdawa tana Mata ciwo Dan Haka tasake rikicewa tana dafe cikinta hawayen dataketa riqewa suna gangarowa..
Cikin daure fuska sosai da damuwa akai ya riqota Yana kallonta yana tambayarta abinda yake damunta,
Kasa magana tayi sbd ciwon da mararta keyi sosai
Aikuwa take hankalinsa gabaki daya ya tashi ya riqota jikinsa Kansa na neman daukan zafi.
Al-Amin na ganin hakan tun kafin AQEEL yafada abinda zaifada Masa din ya juya motar da gudu ya Kama hanyar asibitin Dr tayo.
Ko kafin su Isa ciwon yaqara tsanani
Hankali tashe aka karbeta akai ciki da ita Dr tayo ma Kai tsaye ta wuce ciki Bata tsaya Masa bayanin zasuyi iya kokarinsuba.
Dafe goshinsa yayi tareda Dan rintse a hankali ya bude yanajin zuciyarsa na wani irin nauyi,
Tashin hankalin abinda zai faru idan iyayensu sukaga ganta da cikinsa ne yasa ta daga hankalinta har yake neman rasa abinda baima Riga yashiga hannunsaba.
Meyasa zata daga hankalinta bayan tasan Yana Nan Babu abinda zai faru idan duk me gani ya gani.
Numfashi Mai zafi ya Dan sauke ahankali a lokacinda Kiran uncle Lulu yashigo wayarsa.
Kasa dagawa yayi Dan sbd bazai iya magana a lokacinba da kowa.
Al-Amin Haj Maryamah itama takira Jin shiru Yana dauka ya sanar Mata ya daukosa suna asibiti.
Cikeda mamaki da fargaba tace,
"Asibiti Kuma?
Meya faru?
Waye ba lafiya da AQEEL din yake asibitin maimakon ya iso gidansa ya share wata harda qari baya nan.,
Bani AQEEL din.
Kai tsaye Al-Amin yace,
"Bazai iya magana ba yanzu Amma idan yadawo daidai Zan kiraki saikiyi magana dashi....
Jin hakan yasa haj Maryamah din sakin salati tana shiga tashin hankali da fargabar idan wani mummunan Abu ya samu AQEEL din.
Kashe wayar tayi takira wayar AQEEL wadda yakashe a lokacin.
Kiransa takeyi ba kakkautawa Amma wayar taqi shiga Dan Haka tasake shiga tashin hankali da damuwa.
Ganin takasa nutsuwa ga Al-Amin dinma tasake kiransa Amma yanata waya busy Dan haka sai kawai Suka fito da driver zuwa asibitin sbd sanin asibitinsu dayace basa wuceta.
Ita kanta Haj Zainab Jin shiru yasa takira AQEEL batareda ma tasan uncle Lulu yakirasaba Wanda shikuma shigarsu asibiti yagani shiyasa yakirasa yaji Wanda ba lafiya Dan Bai dauka harda Amal na cikin motarba.
Wayar Amal ta Kira itama Kuma baa dauka saita sharesu kawai tunda dai sun sauka lfy ai shikenan
Ajiye wayarta zatayi saiga Kiran uncle Lulu yana tambayarta ko su Amal din sun iso ne??
"Aa" ta basa amsa Kai tsaye tana qarawa da cewa takira wayoyinsu ta AQEEL a kashe ta Amal din baa dauka,
Amma tun dazu sukace suna hanyar isowa gida.
Dan tinani uncle Lulu yayi Yana cewa,
"Naga daya daga cikin motacinsa a asibiti ne Nima saina Kirasa naji sai Bai daukaba Kuma nasake kiransa akashe,
To Allah yasa lfy,
Amma dai inaga Bari na leqa asibitin tunda Ina kusa.
Numfashi Haj Zainab ta ajiye tace ok yaje ya duba din Allah yasa lafiya ba wani abun yafaruba daga dirowarsu.
Uncle Lulu na Isa asibiti baiga AQEEL ba Al-Amin yasamu gani Kuma shine ya sanar Masa Amal dince ba lafiya Ana ciki da ita.
Meya sameta Kai tsaye ya tambayi Al-Amin din cikin damuwa da tinani.
Shi kansa Al-Amin basan mezaice Yana damuntaba tunda ba sani yayiba Dan Haka ya sanar Masa baida tabbacin ko Meye matsalar gaskia.
Haj Zainab ce takira uncle Dan takasa samun nutsuwa da sukuni daga ita har anty Fareedah da siddi dake tareda ita.
Yana dauka ya sanar mata Amal ce aka kawo asibitin ba lafiya sosai.
Wata irin ajiyar zuciya Haj Zainab din ta sauke sbd Hana kanta Shiga mummunan tashin hankalin Mai rikitarwa.
Saida tayita jero ajiyar zuciya tasamu daidaiton kanta tasake tambayarsa accident sukayi ko me?
Shima baida tabbacin wannan din da Haka sai kawai Suka kashe wayar Suka kamo hanyar asibitin hankalinsu a tashe Suma.
A bangaren Dr tayo tasamu ta shawo kan matsalar Amal din wadda firgici da tashin hankalin data sakawa kanta ne yasa BP dinta Hawa sosai sbd yanayi na ciki da Abu kadan yakesa BP dinsu Hawa ya iya haifar da matsala babba,
Hawan bp dinne yasa mararta qullewa Amma komai yadawo daidai sun samu ta nutsu baccin ma da akaso tayi takasa Dan Haka aka dawo office din Dr tayo da ita ta kwanta a qaramin gadonta Yana zaune gefenta Dr tayo din ta bude cikinta dayayi Dan tsininsa tafara Mata scanning sbd AQEEL din yasamu nutsuwa.
Haj Maryamah ce Suka fara isowa asibitin saidai ko Gama fitowa motar basuyiba su Haj Zainab Suka iso Babu Wanda ya kalli Dan uwansa sbd tsanar ganin junama da baqin cikin ganin juna.
Haj Maryamah tafara wucewa da ummarta sukai gaba umma na debewa Haduwar tasu albarka.
Itama Bata tsaya ko kallon inda sukeba itada nata iyalin sukai gaba Kai tsaye zuwa office din Dr tayo da uncle Lulu yace su samesa a kofar office din.
Suma su haj Maryamah office din Dr tayo din Suka nufa da Al'amin yace musu Yana can
Da mamaki suka qarasa sbd Dr tayo dai likitar Mata ce me zata iya yiwa AQEEL din.
Suna Isa Kai tsaye Haj Maryamah tayi knocking daya tareda bude dakin Suka shiga umma na bayanta ko rufe kofar basuyiba Haj Zainab da siddi suka sako Kai.
Dukkaninsu tsayawa cak sukai bakin kofar dakin idanuwansu akan cikin Amal dake bude ana scanning.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
70
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
70
Haj Zainab ce ta Dan qarasa shigowa da kyau idonta akan cikin tana kalla kaman dai Bata Gama gane me take gani dinba.
Siddi da Anty Fareedah kuwa kusan mutuwar tsaye sukai da mamakin duniya tareda kasa gasgata abinda suke gani.
Haj Maryamah Dan sake bude nata idanuwan tayi dakyau akan cikin kafin ta maida idonta kan AQEEL daya ke gefen Amal din kaman Wanda zaa budewa cikin yaga lafiyarsa.
Umma da bakinta koyaushe shiyake fara magana a dan rude tace,
"Zainab ciki ne ajikin 'yarki kome?
Maryamah kina ganin cikine ajikin yarinyar nan kokuwa wani ciwon ne ajikinta.
Amal data shiga tsananin firgici da kunyar da Bata taba sanin girmataba
Hannuwanta na rawa ta rufe cikin tana kokarin tashi zaune Dr tayo ta dafeta tana cewa tabi ahankali.
AQEEL kuwa miqewa tsaye yayi Yana kallon Dr tayo ya tambayeta idan ta Gama duba Amal din.
Gyada Masa Kai tayi alaman tagama din.
Tayar da Amal yake kokarin Yi batareda yaji komaiba gameda zuwan na iyayensu.
Amal dake kallon mommynta jikinta na rawa ta janye daga jikinsa tareda miqewa tsaye da kanta tana kasa kallon mommy dake Mata wani irin kallon mutuwa a mamaki.
Su ummansa ma bazaa rasa me samun hayewar jininda zaa qare asibiti ba,
Ita matarsa Sam ko a cikin wannan halin Bata sakota a lissafi Dan tasan haukacewa kilan zatayi.
Al-Amin ne ya daukosu daga airport
Shima kallo daya yayiwa Amal yaga cikin jikinta sbd Doguwar Laura chiffon dress ce ajikinta data kwanta Mata duk da fadinta rigar Amma sbd yadin me rawane shiyasa ta kwanta jikinta ta fidda Mata dan qaramin cikinta dan wata uku.
Shiru yayi shima Yana Satan kallon Maigidansa dake riqe da hannun matarsa suna tahowa cikin kulawa
Sunyi wani irin fresh da kyau kaman wainda suka fita qasar,
AQEEL ASAD din har wata Yar jiki yayi yaqara zama Dan balarensa.
Al-Amin lissafin kwanakinsu acan yafara da har zaace ciki yasamu harya girma.
Barka da dawowa yayi musu Yana yiwa Amal sannu da dawowa itama kafin suka nufi mota ya bude musu Suka shige.
a motar ya sanarwa da AQEEL ASAD cewan Haj Maryamah tace fa itace zata daukosa daga airport Amma dai Bai sanar da ita wane time zasu sauka ba.
Wani sanyi jikin Amal yasake dauka Jin abinda Al-Amin yafada tasan bakomai yasa Haj Maryamah tace zatazo daukansa daga airport din da kantaba sai Dan taga idan shi kadaine yake.
Rintse Idanuwanta dasuka sauya tayi sbd tashin hankali tana tunanin meyasa tun farko Suka manta da zata iya samun ciki da wuri?
To Amma Kuma ita yanzu tana tsananin son cikinta sbd ubansa Dan Haka batasan ya iyayensu dake gaba da junaba zasu amsa cikin.
Riqo hannunta yayi cikin nasa yakai bakinsa yayi kissing ahankali ya kalleta cikin kulawa da sake kwantar Mata da hankali yace,
"Ki Dena Jin komai kada wani abin ya sameki,
Daga su umma har Mami Babu Wanda zaice komai gameda cikin Nan sbd nine nakeda abuna Kuma Ina tsananin son kayana duk Wanda ya yarda da ikon Allah ya amsa ya hutawar Kansa da damuwa da ciwon zuciyoyin dasuke fama dashi
Wanda ya karbi akasin Haka Kuma wahalace zamu taru muyita Yi Amma Babu abinda zai sama cikin Nan da yardar Allah sbd alokacinda Allah ya badashi Babu Wanda ya sani.
Kallonsa kawai tayi da idanuwanta dake laushi suna kokarin cikowa da hawaye Bata iya cewa komaiba.
Wayarta ce tayi ringing
kasa motsawa tayi Saida ya Dora idanuwansa akan wayar yaga sunan Maminsa ne akai ahankali ya sake ajiyar zuciya Yana daukan wayar ya miqawa Amal din takasa magana sai kame kame murya na rawa.
Kai tsaye tambayarta Mamin tayi idan sun sauka.
Shine ya amsa wayar sukai magana ya sanar Mata sun sauka suna hanyar zuwa gida.
Batareda tunanin komaiba tace sai sun iso sbd Bata taba tunanin wani gidan yake nufiba.
Hanyar gidan karatunsa Suka nufa Kai tsaye sbd bayajin Kuma matarsa zataci gaba da zama gidansu Yana buqatanta a taredashi Dan Haka ko baa kawo Masa itaba ya dauketa shikenan zata tare gidanta.
Yanda zuciyarta ke bugawa sosai da rashin sukuni da damuwa yasa numfashinta fara fita da sauri kaman me asthma,
Jin tayi harda mararta tafara murdawa tana Mata ciwo Dan Haka tasake rikicewa tana dafe cikinta hawayen dataketa riqewa suna gangarowa..
Cikin daure fuska sosai da damuwa akai ya riqota Yana kallonta yana tambayarta abinda yake damunta,
Kasa magana tayi sbd ciwon da mararta keyi sosai
Aikuwa take hankalinsa gabaki daya ya tashi ya riqota jikinsa Kansa na neman daukan zafi.
Al-Amin na ganin hakan tun kafin AQEEL yafada abinda zaifada Masa din ya juya motar da gudu ya Kama hanyar asibitin Dr tayo.
Ko kafin su Isa ciwon yaqara tsanani
Hankali tashe aka karbeta akai ciki da ita Dr tayo ma Kai tsaye ta wuce ciki Bata tsaya Masa bayanin zasuyi iya kokarinsuba.
Dafe goshinsa yayi tareda Dan rintse a hankali ya bude yanajin zuciyarsa na wani irin nauyi,
Tashin hankalin abinda zai faru idan iyayensu sukaga ganta da cikinsa ne yasa ta daga hankalinta har yake neman rasa abinda baima Riga yashiga hannunsaba.
Meyasa zata daga hankalinta bayan tasan Yana Nan Babu abinda zai faru idan duk me gani ya gani.
Numfashi Mai zafi ya Dan sauke ahankali a lokacinda Kiran uncle Lulu yashigo wayarsa.
Kasa dagawa yayi Dan sbd bazai iya magana a lokacinba da kowa.
Al-Amin Haj Maryamah itama takira Jin shiru Yana dauka ya sanar Mata ya daukosa suna asibiti.
Cikeda mamaki da fargaba tace,
"Asibiti Kuma?
Meya faru?
Waye ba lafiya da AQEEL din yake asibitin maimakon ya iso gidansa ya share wata harda qari baya nan.,
Bani AQEEL din.
Kai tsaye Al-Amin yace,
"Bazai iya magana ba yanzu Amma idan yadawo daidai Zan kiraki saikiyi magana dashi....
Jin hakan yasa haj Maryamah din sakin salati tana shiga tashin hankali da fargabar idan wani mummunan Abu ya samu AQEEL din.
Kashe wayar tayi takira wayar AQEEL wadda yakashe a lokacin.
Kiransa takeyi ba kakkautawa Amma wayar taqi shiga Dan Haka tasake shiga tashin hankali da damuwa.
Ganin takasa nutsuwa ga Al-Amin dinma tasake kiransa Amma yanata waya busy Dan haka sai kawai Suka fito da driver zuwa asibitin sbd sanin asibitinsu dayace basa wuceta.
Ita kanta Haj Zainab Jin shiru yasa takira AQEEL batareda ma tasan uncle Lulu yakirasaba Wanda shikuma shigarsu asibiti yagani shiyasa yakirasa yaji Wanda ba lafiya Dan Bai dauka harda Amal na cikin motarba.
Wayar Amal ta Kira itama Kuma baa dauka saita sharesu kawai tunda dai sun sauka lfy ai shikenan
Ajiye wayarta zatayi saiga Kiran uncle Lulu yana tambayarta ko su Amal din sun iso ne??
"Aa" ta basa amsa Kai tsaye tana qarawa da cewa takira wayoyinsu ta AQEEL a kashe ta Amal din baa dauka,
Amma tun dazu sukace suna hanyar isowa gida.
Dan tinani uncle Lulu yayi Yana cewa,
"Naga daya daga cikin motacinsa a asibiti ne Nima saina Kirasa naji sai Bai daukaba Kuma nasake kiransa akashe,
To Allah yasa lfy,
Amma dai inaga Bari na leqa asibitin tunda Ina kusa.
Numfashi Haj Zainab ta ajiye tace ok yaje ya duba din Allah yasa lafiya ba wani abun yafaruba daga dirowarsu.
Uncle Lulu na Isa asibiti baiga AQEEL ba Al-Amin yasamu gani Kuma shine ya sanar Masa Amal dince ba lafiya Ana ciki da ita.
Meya sameta Kai tsaye ya tambayi Al-Amin din cikin damuwa da tinani.
Shi kansa Al-Amin basan mezaice Yana damuntaba tunda ba sani yayiba Dan Haka ya sanar Masa baida tabbacin ko Meye matsalar gaskia.
Haj Zainab ce takira uncle Dan takasa samun nutsuwa da sukuni daga ita har anty Fareedah da siddi dake tareda ita.
Yana dauka ya sanar mata Amal ce aka kawo asibitin ba lafiya sosai.
Wata irin ajiyar zuciya Haj Zainab din ta sauke sbd Hana kanta Shiga mummunan tashin hankalin Mai rikitarwa.
Saida tayita jero ajiyar zuciya tasamu daidaiton kanta tasake tambayarsa accident sukayi ko me?
Shima baida tabbacin wannan din da Haka sai kawai Suka kashe wayar Suka kamo hanyar asibitin hankalinsu a tashe Suma.
A bangaren Dr tayo tasamu ta shawo kan matsalar Amal din wadda firgici da tashin hankalin data sakawa kanta ne yasa BP dinta Hawa sosai sbd yanayi na ciki da Abu kadan yakesa BP dinsu Hawa ya iya haifar da matsala babba,
Hawan bp dinne yasa mararta qullewa Amma komai yadawo daidai sun samu ta nutsu baccin ma da akaso tayi takasa Dan Haka aka dawo office din Dr tayo da ita ta kwanta a qaramin gadonta Yana zaune gefenta Dr tayo din ta bude cikinta dayayi Dan tsininsa tafara Mata scanning sbd AQEEL din yasamu nutsuwa.
Haj Maryamah ce Suka fara isowa asibitin saidai ko Gama fitowa motar basuyiba su Haj Zainab Suka iso Babu Wanda ya kalli Dan uwansa sbd tsanar ganin junama da baqin cikin ganin juna.
Haj Maryamah tafara wucewa da ummarta sukai gaba umma na debewa Haduwar tasu albarka.
Itama Bata tsaya ko kallon inda sukeba itada nata iyalin sukai gaba Kai tsaye zuwa office din Dr tayo da uncle Lulu yace su samesa a kofar office din.
Suma su haj Maryamah office din Dr tayo din Suka nufa da Al'amin yace musu Yana can
Da mamaki suka qarasa sbd Dr tayo dai likitar Mata ce me zata iya yiwa AQEEL din.
Suna Isa Kai tsaye Haj Maryamah tayi knocking daya tareda bude dakin Suka shiga umma na bayanta ko rufe kofar basuyiba Haj Zainab da siddi suka sako Kai.
Dukkaninsu tsayawa cak sukai bakin kofar dakin idanuwansu akan cikin Amal dake bude ana scanning.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
70
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
70
Haj Zainab ce ta Dan qarasa shigowa da kyau idonta akan cikin tana kalla kaman dai Bata Gama gane me take gani dinba.
Siddi da Anty Fareedah kuwa kusan mutuwar tsaye sukai da mamakin duniya tareda kasa gasgata abinda suke gani.
Haj Maryamah Dan sake bude nata idanuwan tayi dakyau akan cikin kafin ta maida idonta kan AQEEL daya ke gefen Amal din kaman Wanda zaa budewa cikin yaga lafiyarsa.
Umma da bakinta koyaushe shiyake fara magana a dan rude tace,
"Zainab ciki ne ajikin 'yarki kome?
Maryamah kina ganin cikine ajikin yarinyar nan kokuwa wani ciwon ne ajikinta.
Amal data shiga tsananin firgici da kunyar da Bata taba sanin girmataba
Hannuwanta na rawa ta rufe cikin tana kokarin tashi zaune Dr tayo ta dafeta tana cewa tabi ahankali.
AQEEL kuwa miqewa tsaye yayi Yana kallon Dr tayo ya tambayeta idan ta Gama duba Amal din.
Gyada Masa Kai tayi alaman tagama din.
Tayar da Amal yake kokarin Yi batareda yaji komaiba gameda zuwan na iyayensu.
Amal dake kallon mommynta jikinta na rawa ta janye daga jikinsa tareda miqewa tsaye da kanta tana kasa kallon mommy dake Mata wani irin kallon mutuwa a mamaki.