Sashe 44
Idon Nera Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ta duk inda zasu bayyana dabararsu ce,
Abu dayane anan
Shine bazasu taba bayyana sirrin Siddi Yar da Kika Haifa a bariki bace.
Qaramin numfashi ta sauke ahankali tana ajiye wayar dake hannunta tace,
"Siddina ce kawai damuwata,
Itace Bazanso su tona wani sirrin dazaisa tasan ita waceceba shiyasa nace tabari sai zuwa next week idan Mijinta yayi tafiya ta dawo Dan inada tabbacin zuciyarsu bazata dannesu sukai har wannan lokacin ba Basu bayyana ba sai idan basa Raye a duniyar ne to.
Sun Jima suna tattauna zancen harkokinsu kafin suka shige.
****Bilkees kuwa daqyar taga safiya ta waye ta daga wayarta tafara da Kiran Nafee tayi Mata tatas akan Bata nemetaba Bayan tanada tabbacin tagani Kuma taji abinda yake faruwa IDON NERA na neman dawowa kan Mijinta.
Fuskewa tareda marairaicewa Nafee tayi tace bata saniba sbd itama SSG yaqi sauraronta
Neman hanyar gyaran aurenta takeyi.
Bilkees data Gama quluwa tako Ina cewa tayi,
"To gwara ki Dage da neman mafita kuwa Dan wlh Ina Nan koro IDON NERA tadawo asalin inda tafara sbd Babu gurinta a rayuwar Mijina.
Kashe wayar Tai ta wurgar zuciyarta na tafasa,
Umma taqi cemata komai haryanxu akan zancen,
AQEEL ASAD dinma yaqi lokacinta bare tayi Masa zancen,
Mufeeda ma tana cikin baqin ciki da kuncin lamarin bare su taru suyita tsinewa dangin kaf ahalin IDON NERA ta uwa ta uba,
Koma dai menene ita tinda Babu gurin Wanda zataji cikakken bayanin abinda yake faruwa zata tinkari inda ya Kamata taji Dan bazata zauna ta haukaceba sbd gap take da bugawa idan ba bayanin komai tajiba.
Zatai maganin matsalarta tareda takawa matsalar kyakkyawan burki kafinma tayi tunanin shigowa gonarta.
Da yamma umma ta iso driver yaje airport ya daukota tareda Fatima jikar yayanta sbd manyanci sosai yasa Dole yanzu tafiya Saida Dan rakiya.
Koda suka iso Babu Mai walwala ko farin ciki a gidan musamman Bilkees wadda tashin hankali dake cinta a fili yake bayyane,
Haj Maryamah ta danne nata sbd basa son kowa ya fahimci ko abu dayane dazai iya nuna alamar alaqarsu da Zainab ciki kuwa harda Bilkees wadda itama kanta bazasu yarda tasan matsayin Idon Nera agunsuba.
Tunda umma tazo ko abincin kirki kasa sakawa cikinta tayi
Ita Haj Maryamah kuwa Daman tun jiyan duk wani qunci da baqin ciki yagama cike Mata ciki
Daurewa kawai sukeyi sbd Hana kowa fahimtar abinda suke fama dashi.
Shi kansa AQEEL Babu Wanda ya sanar Masa da zuwan umman Dan kuwa Yana Jin zuwanta zai fahimci meyake Shirin faruwa Dan Haka basuda masaniyar yaushema zai dawo kowannensu yaqi yin waya dashi Dan isarda kudirinsu batareda yasaniba dagasu har Bilkees da 'yarta.
*****Washe gari karfe goma na safiya Al-Amin yagama korowa umman bayanin komai akan Idon Nera da offices dinsu da gidansu harma lokacinda take gida da lokacinda office zaa sameta.
Kallonsa Haj Maryamah tayi tace ya tafi Kuma karya sanarda AQEEL ASAD bayanin Idon Nera dasuka saka ya Nemo musu.
Yana fita haj Maryamah tace,
"Bazan taba saka kafata inda Zainab takeba sbd zuwa gabanta shine mafi qanqantar da zanyi a rayuwa,
Kafafuba bazasu taba taka haramtaccen gurinta ba......
Wani numfashi umma ta sauke tana kallon haj Maryamah din da zafin dayake cikin ranta tace,
"Kinada wani zabi ne Bayan takawa kije gabanta ki Kai karshen matsalar rayuwarki?
Rashin zuwan naki kina saneda masifa da baqin cikin dazai kawo daga baya alokacinda ta sake mallake Miki 'dan,
Bakida wani zabi Maryamah baya zuwa Inda take din sbd shine kawai mafita batareda AQEEL din ya dawo yamasan meya faruba,
Zuwanki Dole ne sbd mugama magance damuwar nakoma basaima AQEEL din ya sameniba yayi zargin wani abun tunda munkoma mune mukejin shakkarsa duk akan Zainab,
Wlh malam ya auro Mana irin masifa gashinan an haife Mana anbarmu da kuka da baqin tareda kame kame.
Idan bamuje ba kina tunanin yanda ta riqa a rayuwar datakeyi zatazo ne Ida munkirata,
Da ita tazo takawo dauda tsaftataccen gidanku ba gwara mu mujeba idan munfito mayi istigfar mu goge daudar.
Wani yawun bakin ciki da 'daci Haj Maryamah ta sauke tanajin saitin zuciyarta na ciwo da radadin akaro na farko da Zainab tayi galaba akanta tasakata zuwa gabanta a ta sameta duk akan 'dan da natane ita ta haifi abinta da wani shegen ya haifar Mata ba.
Qarfe hudu na yamma da mintina suka fito cikin shigar alfarmar dasuka Saba da ita suka shiga 'daya daga cikin manyan motocin Haj Maryamah din driver ya jasa suka fito harabar gidan.
Bilkees Kuma qarfe hudu da rabi ta fito tareda mufeeda suka shiga motarta
yau itace zatai tuqin da kanta sbd a sirrance takeson aikatar da nata aikin...
Gidan IDON NERA ta nufa Kai tsaye.
*******Qarfe Biyar saura aka wangalewa motarsu Haj Maryamah babban gate din gidan IDON NERA sbd motar dakeda lambar motocin AQEEL ASAD Wanda zuwa lokacin securities sungama sanin yanada matsayi a gidan shiyasa suka budewa motar gate Kai tsaye.
Suna parking Mai aikin gidan Bilkisu data fito daga sashen Anty Fareedah ta tsaya ta gaishesu cikeda girmamawa saidai Babu Wanda ya iya amsata Kai tsaye Zainab suka baqaci gani.
Jagora Bilkisu din Tai musu saidai a daidai palon farko Haj Maryamah ta tsaya sbd numfashinta dake siqewa da duk taku daya datakeyi Acikin gidan...
Kasa cigaba da shiga tayi ta tsaya cak tana Jin bazata iyaba zuciyarta fashewa zatayi Dan Haka kai tsaye ta juya gwara Takoma gidanta AQEEL yazo ya zaba ko ita ko Zainab da 'yarta.
Juyawarta idanuwanta cikeda baqin ciki da zafi Mai tsanani yasa umma biyo bayanta tana kiranta itama zuciyarta na tafarfasa Dan kuwa Zainab taci amanarsu tako Ina ta cucesu data sanyasu zuwa Inda take ba shiri ba tinani Allah ya isansu wlh sunkai kofa kenan ta daga qafa zata fitar
Daddadar muryar Zainab ta sauka a kunnunwansu kamar saukan ganga.
"Su waye a gurin?"
Rintse jajayen idanuwanta dasuka sauya Haj Maryamah tayi sbd yankar zuciyarta da muryar tayi tareda kalmomin dasukai Kama dana kamar ankamasu.
Umma ma zancen ya daketa sosai Dan Haka ta juyo cikin mamaki,baqin ciki da takaicin zuwansu gidan mace kamarta.
Saukowa takeyi a staircase na palon tana sake zuba musu kyawawan idanuwanta Babu alamar ta sansu ko gane daga inda suka fito.
Umma jininta ne yafara Hawa ahankali ahankali Yana sama,
Yau take qara yarda da Zainab a rayuwarsu masifa ce babba Dan kuwa jininta take yafara hayewa sama daya ganin wannan macen ace itace Zainab....
Haj Maryamah data kusan hadiye zuciyarta juyowa tayi ahankali daidai qarasa saukowar zainab din tana kallonsu Kai tsaye fuska ba alamar sani.
Wani abune dayafi dutsi tauri ya Danni zuciyarta lokaci daya saidai bazata iya barin quncinta fita gaban zainab ba.
Kallon kallo sukewa juna cikin wani yanayi dayafi Kama da kowa ta cikinsa na ciki.
Ahankali haj Zainab din ta dauke Kai tana maida kallonta kan umma dake kokawa da kirjinta Amma tana daurewa sbd kada subawa Zainab din damar ganin tashin hankalinsu.
Bude baki tayi zatayi magana AMAL ta fito daga sama tareda fara saukowa stairs ahankali sanye cikin Riga Qarama Mara nauyi da tsayi tana waya hankalinta kwance.
Ganinsu yasata kashe wayarta tana kallon mommynta da itama ita din ta waiwayo tana kallo sbd bazaso Susan waye Amal dinba Dan suna sani AQEEL zai iya sani
Shikuma idan yasani zai iya karbanta Wanda tana Tina alqawarinta akan shine ikonta tunda shine amanarta tashiga hannunsa tun Bata fito duniya ba daga mahaifinta.
##MAMUH#
#HOTLOVE#AQEEL ASAD#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
*_Arewabook@Mamuhgee_*
35
Umma dake Jan numfashi ta qurawa Amal idanuwa tana sake shiga tashin hankali idan har wannan itace MARYAMAH sun shiga uku,
Ta tabbata kenan da karuwancin sukai amfani suke kokarin dawo da AQEEL hannunsu,
Innalillahi,sun shiga uku da wannan masifa..
Haj Maryamah kallo daya tayiwa AMAL da sitirar jikinta ta dauke Kai sbd koina gidan cin jikinta da zuciyarta yakeyi kamar wuta na balbala a jikinta da zuciyarta takeji.
Ita kanta Amal ba wani kallon sosai takeyi musu ba saidai ganin irin kallon da umman keyi Mata da Kuma qazantaccen kallon da haj Maryamah Tai Mata ta dauke Ido yasata Dan matse fuska ta qaraso batareda ta sake kallon ko inda sukeba Dan bayan zafi,fushi da tashin hankali Babu abinda yake bayyana a fuskokinsu.
Da muryarta Mai nutsuwa Kai tsaye tace,
"Mommy what's going on here??
Wainnan baqin fa?
Basuyi Kama da mutanen dakike kawowa gida ba,
Komai lafiya kuw.....
Kafin Haj Zainab da kwata kwata Bata so fitowar Amal ba tayi magana cikin wani irin zafi daya Gama cinye zuciyar haj Maryamah da umma akan maganar Zainab ta farko akansu da wadda yarta tazo tana fada yanzu,...Wai basuyi Kama da mutanen datake kawowa gidaba,
.....Su waye agurin..?¿
Umma ta katse Amal din cikin zafi da baqin cikin zuwansu nan tace,
"Mu ba irin baqin dake zuwa ne nanba sbd Dama ba gurin zuwanmu bane,
Ki wuce da uwarki zamuyi magana.
Gurin Zainab ta maida kallonta cikin zafin maganarsu dake cin zuciyoyinsu tace,
"Tarbiyar da Kika zabarwa kanki da yarki kenan, rayuwar da Babu tsafta da tsoron Allah aciki,
Wannan yanzu duka rayuwarki ce kece kikai raayi kikabi
Mu yanzu tamu rayuwar muke magana anan wadda kike kokarin shigowa..
Kallon bakin umman Haj Zainab keyi sbd Kamar Bata gane maganganunta Dan suna sauri cikin fada da fushi.
Ahankali Zainab din ta sake kallonsu cikin nutsuwa tace,
"Haj Ina wuninku?
Barka da zuwa
Ku qarasa zama......
Cikin wani irin zafin Rena musu hankali datakeyi Haj Maryamah ta kalleta tareda matsawa gabanta idanuwanta jajir daukeda wani quncin bacin Rai tace,
"Zainab ba Idon Nera Kika zamaba ko karuwar duka duniya Kika zama kisani har gobe mune a gabanki,
Nice a sama dake,
Sbd Ni kike anan tsaye sbd alfarmata....
Abu dayane anan
Shine bazasu taba bayyana sirrin Siddi Yar da Kika Haifa a bariki bace.
Qaramin numfashi ta sauke ahankali tana ajiye wayar dake hannunta tace,
"Siddina ce kawai damuwata,
Itace Bazanso su tona wani sirrin dazaisa tasan ita waceceba shiyasa nace tabari sai zuwa next week idan Mijinta yayi tafiya ta dawo Dan inada tabbacin zuciyarsu bazata dannesu sukai har wannan lokacin ba Basu bayyana ba sai idan basa Raye a duniyar ne to.
Sun Jima suna tattauna zancen harkokinsu kafin suka shige.
****Bilkees kuwa daqyar taga safiya ta waye ta daga wayarta tafara da Kiran Nafee tayi Mata tatas akan Bata nemetaba Bayan tanada tabbacin tagani Kuma taji abinda yake faruwa IDON NERA na neman dawowa kan Mijinta.
Fuskewa tareda marairaicewa Nafee tayi tace bata saniba sbd itama SSG yaqi sauraronta
Neman hanyar gyaran aurenta takeyi.
Bilkees data Gama quluwa tako Ina cewa tayi,
"To gwara ki Dage da neman mafita kuwa Dan wlh Ina Nan koro IDON NERA tadawo asalin inda tafara sbd Babu gurinta a rayuwar Mijina.
Kashe wayar Tai ta wurgar zuciyarta na tafasa,
Umma taqi cemata komai haryanxu akan zancen,
AQEEL ASAD dinma yaqi lokacinta bare tayi Masa zancen,
Mufeeda ma tana cikin baqin ciki da kuncin lamarin bare su taru suyita tsinewa dangin kaf ahalin IDON NERA ta uwa ta uba,
Koma dai menene ita tinda Babu gurin Wanda zataji cikakken bayanin abinda yake faruwa zata tinkari inda ya Kamata taji Dan bazata zauna ta haukaceba sbd gap take da bugawa idan ba bayanin komai tajiba.
Zatai maganin matsalarta tareda takawa matsalar kyakkyawan burki kafinma tayi tunanin shigowa gonarta.
Da yamma umma ta iso driver yaje airport ya daukota tareda Fatima jikar yayanta sbd manyanci sosai yasa Dole yanzu tafiya Saida Dan rakiya.
Koda suka iso Babu Mai walwala ko farin ciki a gidan musamman Bilkees wadda tashin hankali dake cinta a fili yake bayyane,
Haj Maryamah ta danne nata sbd basa son kowa ya fahimci ko abu dayane dazai iya nuna alamar alaqarsu da Zainab ciki kuwa harda Bilkees wadda itama kanta bazasu yarda tasan matsayin Idon Nera agunsuba.
Tunda umma tazo ko abincin kirki kasa sakawa cikinta tayi
Ita Haj Maryamah kuwa Daman tun jiyan duk wani qunci da baqin ciki yagama cike Mata ciki
Daurewa kawai sukeyi sbd Hana kowa fahimtar abinda suke fama dashi.
Shi kansa AQEEL Babu Wanda ya sanar Masa da zuwan umman Dan kuwa Yana Jin zuwanta zai fahimci meyake Shirin faruwa Dan Haka basuda masaniyar yaushema zai dawo kowannensu yaqi yin waya dashi Dan isarda kudirinsu batareda yasaniba dagasu har Bilkees da 'yarta.
*****Washe gari karfe goma na safiya Al-Amin yagama korowa umman bayanin komai akan Idon Nera da offices dinsu da gidansu harma lokacinda take gida da lokacinda office zaa sameta.
Kallonsa Haj Maryamah tayi tace ya tafi Kuma karya sanarda AQEEL ASAD bayanin Idon Nera dasuka saka ya Nemo musu.
Yana fita haj Maryamah tace,
"Bazan taba saka kafata inda Zainab takeba sbd zuwa gabanta shine mafi qanqantar da zanyi a rayuwa,
Kafafuba bazasu taba taka haramtaccen gurinta ba......
Wani numfashi umma ta sauke tana kallon haj Maryamah din da zafin dayake cikin ranta tace,
"Kinada wani zabi ne Bayan takawa kije gabanta ki Kai karshen matsalar rayuwarki?
Rashin zuwan naki kina saneda masifa da baqin cikin dazai kawo daga baya alokacinda ta sake mallake Miki 'dan,
Bakida wani zabi Maryamah baya zuwa Inda take din sbd shine kawai mafita batareda AQEEL din ya dawo yamasan meya faruba,
Zuwanki Dole ne sbd mugama magance damuwar nakoma basaima AQEEL din ya sameniba yayi zargin wani abun tunda munkoma mune mukejin shakkarsa duk akan Zainab,
Wlh malam ya auro Mana irin masifa gashinan an haife Mana anbarmu da kuka da baqin tareda kame kame.
Idan bamuje ba kina tunanin yanda ta riqa a rayuwar datakeyi zatazo ne Ida munkirata,
Da ita tazo takawo dauda tsaftataccen gidanku ba gwara mu mujeba idan munfito mayi istigfar mu goge daudar.
Wani yawun bakin ciki da 'daci Haj Maryamah ta sauke tanajin saitin zuciyarta na ciwo da radadin akaro na farko da Zainab tayi galaba akanta tasakata zuwa gabanta a ta sameta duk akan 'dan da natane ita ta haifi abinta da wani shegen ya haifar Mata ba.
Qarfe hudu na yamma da mintina suka fito cikin shigar alfarmar dasuka Saba da ita suka shiga 'daya daga cikin manyan motocin Haj Maryamah din driver ya jasa suka fito harabar gidan.
Bilkees Kuma qarfe hudu da rabi ta fito tareda mufeeda suka shiga motarta
yau itace zatai tuqin da kanta sbd a sirrance takeson aikatar da nata aikin...
Gidan IDON NERA ta nufa Kai tsaye.
*******Qarfe Biyar saura aka wangalewa motarsu Haj Maryamah babban gate din gidan IDON NERA sbd motar dakeda lambar motocin AQEEL ASAD Wanda zuwa lokacin securities sungama sanin yanada matsayi a gidan shiyasa suka budewa motar gate Kai tsaye.
Suna parking Mai aikin gidan Bilkisu data fito daga sashen Anty Fareedah ta tsaya ta gaishesu cikeda girmamawa saidai Babu Wanda ya iya amsata Kai tsaye Zainab suka baqaci gani.
Jagora Bilkisu din Tai musu saidai a daidai palon farko Haj Maryamah ta tsaya sbd numfashinta dake siqewa da duk taku daya datakeyi Acikin gidan...
Kasa cigaba da shiga tayi ta tsaya cak tana Jin bazata iyaba zuciyarta fashewa zatayi Dan Haka kai tsaye ta juya gwara Takoma gidanta AQEEL yazo ya zaba ko ita ko Zainab da 'yarta.
Juyawarta idanuwanta cikeda baqin ciki da zafi Mai tsanani yasa umma biyo bayanta tana kiranta itama zuciyarta na tafarfasa Dan kuwa Zainab taci amanarsu tako Ina ta cucesu data sanyasu zuwa Inda take ba shiri ba tinani Allah ya isansu wlh sunkai kofa kenan ta daga qafa zata fitar
Daddadar muryar Zainab ta sauka a kunnunwansu kamar saukan ganga.
"Su waye a gurin?"
Rintse jajayen idanuwanta dasuka sauya Haj Maryamah tayi sbd yankar zuciyarta da muryar tayi tareda kalmomin dasukai Kama dana kamar ankamasu.
Umma ma zancen ya daketa sosai Dan Haka ta juyo cikin mamaki,baqin ciki da takaicin zuwansu gidan mace kamarta.
Saukowa takeyi a staircase na palon tana sake zuba musu kyawawan idanuwanta Babu alamar ta sansu ko gane daga inda suka fito.
Umma jininta ne yafara Hawa ahankali ahankali Yana sama,
Yau take qara yarda da Zainab a rayuwarsu masifa ce babba Dan kuwa jininta take yafara hayewa sama daya ganin wannan macen ace itace Zainab....
Haj Maryamah data kusan hadiye zuciyarta juyowa tayi ahankali daidai qarasa saukowar zainab din tana kallonsu Kai tsaye fuska ba alamar sani.
Wani abune dayafi dutsi tauri ya Danni zuciyarta lokaci daya saidai bazata iya barin quncinta fita gaban zainab ba.
Kallon kallo sukewa juna cikin wani yanayi dayafi Kama da kowa ta cikinsa na ciki.
Ahankali haj Zainab din ta dauke Kai tana maida kallonta kan umma dake kokawa da kirjinta Amma tana daurewa sbd kada subawa Zainab din damar ganin tashin hankalinsu.
Bude baki tayi zatayi magana AMAL ta fito daga sama tareda fara saukowa stairs ahankali sanye cikin Riga Qarama Mara nauyi da tsayi tana waya hankalinta kwance.
Ganinsu yasata kashe wayarta tana kallon mommynta da itama ita din ta waiwayo tana kallo sbd bazaso Susan waye Amal dinba Dan suna sani AQEEL zai iya sani
Shikuma idan yasani zai iya karbanta Wanda tana Tina alqawarinta akan shine ikonta tunda shine amanarta tashiga hannunsa tun Bata fito duniya ba daga mahaifinta.
##MAMUH#
#HOTLOVE#AQEEL ASAD#
*_ZAFAFA BIYAR_*
*RUMBUN K'AYA*🔥
Hafsat Rano
*DAUDAR GORA*🔥
Billyn Abdul
*IDON NERA*🔥
Mamuhgee
*A RUBUCE TAKE*🔥
Safiya huguma
*KI KULANI*🔥
Miss xoxo
Littafi daya---400
Biyu---600
Uku----800
Hudu-----1k
Biyar din duka----1200
ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN
0022419171
Maryam sani
Access bank
Shedarka ta 09033181070
MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN
09166221261
🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
*Ina yan uwa 'yan nijer?*
*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*
+22799643131
Littafi daya---450CFA
biyu---650CFA
uku----850CFA
hudu----1050 CFA
Biyar----1250CFA
*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*
*Thanks for choosing us*🔥
*_Arewabook@Mamuhgee_*
35
Umma dake Jan numfashi ta qurawa Amal idanuwa tana sake shiga tashin hankali idan har wannan itace MARYAMAH sun shiga uku,
Ta tabbata kenan da karuwancin sukai amfani suke kokarin dawo da AQEEL hannunsu,
Innalillahi,sun shiga uku da wannan masifa..
Haj Maryamah kallo daya tayiwa AMAL da sitirar jikinta ta dauke Kai sbd koina gidan cin jikinta da zuciyarta yakeyi kamar wuta na balbala a jikinta da zuciyarta takeji.
Ita kanta Amal ba wani kallon sosai takeyi musu ba saidai ganin irin kallon da umman keyi Mata da Kuma qazantaccen kallon da haj Maryamah Tai Mata ta dauke Ido yasata Dan matse fuska ta qaraso batareda ta sake kallon ko inda sukeba Dan bayan zafi,fushi da tashin hankali Babu abinda yake bayyana a fuskokinsu.
Da muryarta Mai nutsuwa Kai tsaye tace,
"Mommy what's going on here??
Wainnan baqin fa?
Basuyi Kama da mutanen dakike kawowa gida ba,
Komai lafiya kuw.....
Kafin Haj Zainab da kwata kwata Bata so fitowar Amal ba tayi magana cikin wani irin zafi daya Gama cinye zuciyar haj Maryamah da umma akan maganar Zainab ta farko akansu da wadda yarta tazo tana fada yanzu,...Wai basuyi Kama da mutanen datake kawowa gidaba,
.....Su waye agurin..?¿
Umma ta katse Amal din cikin zafi da baqin cikin zuwansu nan tace,
"Mu ba irin baqin dake zuwa ne nanba sbd Dama ba gurin zuwanmu bane,
Ki wuce da uwarki zamuyi magana.
Gurin Zainab ta maida kallonta cikin zafin maganarsu dake cin zuciyoyinsu tace,
"Tarbiyar da Kika zabarwa kanki da yarki kenan, rayuwar da Babu tsafta da tsoron Allah aciki,
Wannan yanzu duka rayuwarki ce kece kikai raayi kikabi
Mu yanzu tamu rayuwar muke magana anan wadda kike kokarin shigowa..
Kallon bakin umman Haj Zainab keyi sbd Kamar Bata gane maganganunta Dan suna sauri cikin fada da fushi.
Ahankali Zainab din ta sake kallonsu cikin nutsuwa tace,
"Haj Ina wuninku?
Barka da zuwa
Ku qarasa zama......
Cikin wani irin zafin Rena musu hankali datakeyi Haj Maryamah ta kalleta tareda matsawa gabanta idanuwanta jajir daukeda wani quncin bacin Rai tace,
"Zainab ba Idon Nera Kika zamaba ko karuwar duka duniya Kika zama kisani har gobe mune a gabanki,
Nice a sama dake,
Sbd Ni kike anan tsaye sbd alfarmata....