Sashe 9
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan sun gaisa da Mumy suka yiwa musaddiq Sannu da jiki dak'yar ya iya bud'e bakin shi ya amsa nan aka xauna ana er hira tashi musaddiq yayi ya shiga bedroom din shi mumy ma ta shige kitchen tana had'a wa su mufidah abin motsa baki ganin hka yasa nabila ta bita tana taya ta ,yah sadeeq kuma yaja Yah Omar xuwa part d'in da yake ginawa wanda yake fatan su rayu da mufidah a ciki har sadeeq yana tsokanar mufidah ko xata je ta ga ni ae kuwa ta danna mishi harara dariya suka kyalkyale da ita shi da Yah Omar da hka suka fita daga palon aka bar mufidah ita d'aya xaune.
Tsawon 5 mint tana xaune kamar ance d'ago kan ki sai ta hango musaddiq ya fito daga cikin d'akin shi yana dafe da kanshi alamar ciwo yake mai sai ta ga kuma ya fara layi kamar xai fad'i k'asa ganin yana kok'arin fad'uwa yasa mufidah tashi da sauri ta nufi wajen shi tana xuwa dai dai wajen da yake tsaye yayi baya xai fad'i da sauri ta rik'o shi to da yake k'arfin namiji da mace ba d'aya ba kawai sai yayi jikin ta ita kuma mufidah yafi k'arfin ta kawai sai tayi baya xata fad'i sai taji kuma an fisgo ta xuwa cikin jikin shi ta fad'a kan faffad'en kirjin shi da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido yana mata wani irin kallo gaba d'aya idanun shi sun canja Kala sun kai wajen second talatin suna kallon junan su don mufidah hka kawai taji ta kasa d'auke idanun ta daga cikin idon shi.
Ji tayi ya raba ta da jikin shi ya juya ya koma cikin d'akin, ita ma mufidah ta koma kan kujera ta xauna tana tunanin wannan wanne irin mutum ne a taimaka mishi babu godia dama nasani na barshi ya fad'i Cewar mufidah a fili har da Murgud'a bakin ta kamar yana ganin ta.
Tana xaune a hka sai ga mumy da nabila sun fito daga kitchen kowannen su rike da babban plate a hannun su da sauri mufidah taje ta kar6i abun hannun mumy ta ajiye akan table ana hka sai ga Yah sadeeq da Yah Omar sun dawo sun d'an ta6a abun da Mumy ta kawo musu sannan suka yi mata sallama suka tafi tare addu'ar Allah ya bawa musaddiq lafia.
Mufidah ta kar6i soyayyar sadeeq duk da ba wani son shi take sosai ba kunyar shi ce tasa ta amince da soyayyar shi kuma ganin irin son da yake mata ya wuce misali gashi bashi da makusa nan fah iyaye suka shiga xancen.
Cikin kankanin lokaci aka tsayar da ranar auren sadeeq da mufidah, yah Omar da nabila to abune duk ansan juna tun da dad'e wa ana xaune kusan tare sun xama kamar en uwan juna.
Shi kuwa musaddiq iyayen shi sun rasa gane kan shi yau lafia gobe cuta duk yabi ya rame ciwo kullum Cin shi yake gashi yak'i gayawa Dr muh'd ko akwai wani taimako da xai yi mishi, kullum ya hau na jinin shi maimakon ya sauka sai hawa yake har takai Dr muh'd ya duba shi a wata safiya bayan sun gama duba patient din su hankalin Dr muh'd ba k'aramin tashi yayi ba ganin har xuciyar musaddiq ta fara ta6u wa cikin tsananin tashin hankali Dr muh'd ya kalli musaddiq da yake kwance kan bed d'in asibitin yace
"yau baxan iya rabuwa da kai ba musaddiq sai ka fad'a min abin da yake damun ka, ko kuma na sanar dasu daddy Don baxan xuba ido ka mutu a banxa ba "
Murmishin da musaddiq yayi sai da Dr muh'd ya tsorata bud'e baki yayi xai yi magana kenan wani tari ya kama shi ya dunga yin tarin nan lokaci d'aya idanun shi da fuskar shi suka yi ja kanshi Dr muh'd yayi yana mishi sannu gaba d'aya hankalin shi a tashe yake ya tsorata da jikin musaddiq sosai wani jan numfashi musaddiq yayi yaraf kuma sai ya xube kan gadon kamar matacce cikin raxani da kad'uwa Dr muh'd ya fara girgixa yana cewa
"na rok'e ka musaddiq ka tashi please "
Amman ina musaddiq bai ma san abin da yake yi ba.................
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*written by*
Aishat A muh'd
♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
*Page 11*
Amman ina musaddiq bai san ma yana yi ba, da gudu Dr muh'd ya fita daga room d'in yaje ya kirawo wasu doctor's guda biyu nan suka had'u kan musaddiq suka fara kok'arin ceto rayuwar shi.
Sun dad'e sosai akan musaddiq Kafin Allah ya taimake su numfashin shi ya dawo dai dai nan suka sanya mishi drip tare da yi mishi allurar bacci tukunna suka fita daga room d'in aka bar Dr muh'd yana xaune a gefen shi ya xuba mishi ido yana kallon shi xuciyar shi cike da tsantsar tausayin shi.
Yini guda cur musaddiq yana bacci sai yamma sosai ya farka da Dr muh'd ya fara had'a ido lokacin da ya farka cikin sauri Dr muh'd ya rik'e shi tare da cewa
"sannu musaddiq ya kake jin jikin na ka? "
Cikin kasala da sanyin murya yace "muh'd na samu lafia ngde sosae aboki "
Duba shi ya k'ara yi sannan ya taimaka mishi suka shige office d'in shi ruwan wanka mai d'umi Dr muh'd ya had'a mishi bayan musaddiq yayi wanka tare da yin alwala ya fito ya gyara jikin shi sannan ya rama sallolin da ake bin shi bayan ya idar ne ya kwanta kan doguwar kujerar da take cikin office d'in ya xurfafa a tunanin mufidah kullum yana addu'ar Allah ya cire mishi son mufidah a cikin xuciyar shi amman kamar k'ara mishi son nata ake ya rasa ya xai yi ya fitar da sonta daga cikin xuciyar shi.
Yana cikin wannan tunanin ne Dr muh'd ya shigo office d'in sau biyu yana sallama amman musaddiq bai ji shi ba yayi xurfi a tunani sosai girgixa kai kawai yayi ya nufi inda yake kwance ya girgixa mishi kafad'a tare da cewa
"Musaddiq!"
Firgigit ya dawo hayyacin shi yana kallon Dr muh'd da idanun shi wad'anda suke a lumshe.
"ga tea nan kasha ga magungunan ka nan Idan ka gama xamu yi magana "
Cewar Dr muh'd yana mik'a wa musaddiq cup d'in da ya had'a tea bai yi musu ba yasa hannu ya kar6a ya fara sha bayan ya shanye Dr muh'd ya bashi magungunan yasha sannan ya jiyo ya fuskan ci musaddiq yasha Kunu sosai don yana son sanin gaskiar abin da yake damun shi ya fara da cewa
"musaddiq ina son sanin me yake damun ka, me kasa a ranka har yana kok'arin haddasa maka mummunan ciwo a jikin ka? "
Kallon shi musaddiq yayi sannan ya kawar da kanshi daga kallon shi yace " babu abin da yake damuna muh'd just ciwo daga Allah ne"
"enough musaddiq baxan ta6a yarda da abin da kace min ni nasan kan ka tuna ba ma 6oye wa junan mu matsalar mu, idan kuma ka k'i fad'a min wlh xan je na gayawa su daddy su tambaye ka ae su dole ka fad'a musu abin da yake damun ka ?" Cewar Dr muh'd kenan.
"kaiii ka yarda fah da gaske nake babu abin da yake damuna"
"Okay shikenan Allah ya baka lafia"
Fad'in Dr muh'd sannan ya nufi fita daga office d'in ranshi a matuk'ar 6ace, caraf yaji musaddiq ya rik'e mishi hannu tare da cewa
"I'm so sorry aboki ni kaina bansan abin da yake damu na ka taya ni da addu'a kawai "
"ka cika ni Idan baxa ka fad'a min gaskia ba na rabu da tambayar ka abin da yake damun ka su daddy xan fad'a wa"
Musaddiq ya rasa ta inda xai kauce wa muh'd a wannan Karon don yak'i tsayawa ya yarda da abin da yake ce mishi idanun shi sun yi ja sosai ga wani irin jiri da yake ji da axabbaben ciwon kai baisan lokacin da ya bud'e baki yace
"ina son ta muh'd soyayyar tace tasa na shiga cikin wannan halin na rasa yanda xanyi na cire ta daga cikin xuciya ta "
Koma wa yayi ya xauna da k'arfi kan kujera sannan ya cigaba da cewa "baxan iya fad'a maka adadin son da nake mata ba amman nayi sake abokina na rasa ta har abada "
Sakin baki Dr muh'd yayi yana kallon musaddiq cikin mamaki don shi tun da yake dashi bai ta6a ganin yayi mishi xancen mace ba a hankali ya k'araso inda musaddiq yake xaune hannun shi rik'e da kanshi da yake masifar yi mishi ciwo kamar xai cire, dafa mishi kafad'ar shi yayi tare da cewa "ita wace musaddiq, taya akayi kayi sake har ta kubce maka? "
Cikin tsananin ciwon kai yace " mufidah ce aboki mufidah wadda Yah sadeeq xai aura itace nake nayi saken da ban sanar mata ba har Yah sadeeq ya ganta gashi yana masifar son ta har iyaye sun yi magana nan da two month's xa'a yi bikin "
Hannun shi yasa ya rik'o kafad'un muh'd da k'arfi yace "ka ji abin da yake damu na kuma nayi wa Kai na alk'awarin baxan ta6a bari Yah sadeeq yasan wannan xancen ba har abada saboda nasan idan ya sa ni wlh xai hak'ura ya bar min ita, kai ma na rok'e ka kada ka fad'a wa kowa wannan maganar har kuwa rashin lafiyar da yake damu na, na hak'ura da ita har abada baxan rusa farinciki d'an uwana ba"
Wani mugun tausayin musaddiq ne ya kama muh'd har wasu k'walla sai da suka xubo mishi na tausayin musaddiq hannu yasa ya goge hawayen tare da cewa
"tabbas nima baxan baka goyan bayan Yah sadeeq yasan wannan xancen ba don ni shaida ne akan irin yanda masifar son ka nasan komai xai iya yi maka ,amman ina rok'an ka don Allah musaddiq ka cire mufidah da ga ranka please"
Wani murmishin yak'e musaddiq ya saki tare da cewa "aikin gama ya gama muh'd don son mufidah ya riga da ya shiga cikin xuciya ta baxan iya cire shi ba ni nasan da sonta xan mutu "
Tsawon 5 mint tana xaune kamar ance d'ago kan ki sai ta hango musaddiq ya fito daga cikin d'akin shi yana dafe da kanshi alamar ciwo yake mai sai ta ga kuma ya fara layi kamar xai fad'i k'asa ganin yana kok'arin fad'uwa yasa mufidah tashi da sauri ta nufi wajen shi tana xuwa dai dai wajen da yake tsaye yayi baya xai fad'i da sauri ta rik'o shi to da yake k'arfin namiji da mace ba d'aya ba kawai sai yayi jikin ta ita kuma mufidah yafi k'arfin ta kawai sai tayi baya xata fad'i sai taji kuma an fisgo ta xuwa cikin jikin shi ta fad'a kan faffad'en kirjin shi da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido yana mata wani irin kallo gaba d'aya idanun shi sun canja Kala sun kai wajen second talatin suna kallon junan su don mufidah hka kawai taji ta kasa d'auke idanun ta daga cikin idon shi.
Ji tayi ya raba ta da jikin shi ya juya ya koma cikin d'akin, ita ma mufidah ta koma kan kujera ta xauna tana tunanin wannan wanne irin mutum ne a taimaka mishi babu godia dama nasani na barshi ya fad'i Cewar mufidah a fili har da Murgud'a bakin ta kamar yana ganin ta.
Tana xaune a hka sai ga mumy da nabila sun fito daga kitchen kowannen su rike da babban plate a hannun su da sauri mufidah taje ta kar6i abun hannun mumy ta ajiye akan table ana hka sai ga Yah sadeeq da Yah Omar sun dawo sun d'an ta6a abun da Mumy ta kawo musu sannan suka yi mata sallama suka tafi tare addu'ar Allah ya bawa musaddiq lafia.
Mufidah ta kar6i soyayyar sadeeq duk da ba wani son shi take sosai ba kunyar shi ce tasa ta amince da soyayyar shi kuma ganin irin son da yake mata ya wuce misali gashi bashi da makusa nan fah iyaye suka shiga xancen.
Cikin kankanin lokaci aka tsayar da ranar auren sadeeq da mufidah, yah Omar da nabila to abune duk ansan juna tun da dad'e wa ana xaune kusan tare sun xama kamar en uwan juna.
Shi kuwa musaddiq iyayen shi sun rasa gane kan shi yau lafia gobe cuta duk yabi ya rame ciwo kullum Cin shi yake gashi yak'i gayawa Dr muh'd ko akwai wani taimako da xai yi mishi, kullum ya hau na jinin shi maimakon ya sauka sai hawa yake har takai Dr muh'd ya duba shi a wata safiya bayan sun gama duba patient din su hankalin Dr muh'd ba k'aramin tashi yayi ba ganin har xuciyar musaddiq ta fara ta6u wa cikin tsananin tashin hankali Dr muh'd ya kalli musaddiq da yake kwance kan bed d'in asibitin yace
"yau baxan iya rabuwa da kai ba musaddiq sai ka fad'a min abin da yake damun ka, ko kuma na sanar dasu daddy Don baxan xuba ido ka mutu a banxa ba "
Murmishin da musaddiq yayi sai da Dr muh'd ya tsorata bud'e baki yayi xai yi magana kenan wani tari ya kama shi ya dunga yin tarin nan lokaci d'aya idanun shi da fuskar shi suka yi ja kanshi Dr muh'd yayi yana mishi sannu gaba d'aya hankalin shi a tashe yake ya tsorata da jikin musaddiq sosai wani jan numfashi musaddiq yayi yaraf kuma sai ya xube kan gadon kamar matacce cikin raxani da kad'uwa Dr muh'd ya fara girgixa yana cewa
"na rok'e ka musaddiq ka tashi please "
Amman ina musaddiq bai ma san abin da yake yi ba.................
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*written by*
Aishat A muh'd
♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
*Page 11*
Amman ina musaddiq bai san ma yana yi ba, da gudu Dr muh'd ya fita daga room d'in yaje ya kirawo wasu doctor's guda biyu nan suka had'u kan musaddiq suka fara kok'arin ceto rayuwar shi.
Sun dad'e sosai akan musaddiq Kafin Allah ya taimake su numfashin shi ya dawo dai dai nan suka sanya mishi drip tare da yi mishi allurar bacci tukunna suka fita daga room d'in aka bar Dr muh'd yana xaune a gefen shi ya xuba mishi ido yana kallon shi xuciyar shi cike da tsantsar tausayin shi.
Yini guda cur musaddiq yana bacci sai yamma sosai ya farka da Dr muh'd ya fara had'a ido lokacin da ya farka cikin sauri Dr muh'd ya rik'e shi tare da cewa
"sannu musaddiq ya kake jin jikin na ka? "
Cikin kasala da sanyin murya yace "muh'd na samu lafia ngde sosae aboki "
Duba shi ya k'ara yi sannan ya taimaka mishi suka shige office d'in shi ruwan wanka mai d'umi Dr muh'd ya had'a mishi bayan musaddiq yayi wanka tare da yin alwala ya fito ya gyara jikin shi sannan ya rama sallolin da ake bin shi bayan ya idar ne ya kwanta kan doguwar kujerar da take cikin office d'in ya xurfafa a tunanin mufidah kullum yana addu'ar Allah ya cire mishi son mufidah a cikin xuciyar shi amman kamar k'ara mishi son nata ake ya rasa ya xai yi ya fitar da sonta daga cikin xuciyar shi.
Yana cikin wannan tunanin ne Dr muh'd ya shigo office d'in sau biyu yana sallama amman musaddiq bai ji shi ba yayi xurfi a tunani sosai girgixa kai kawai yayi ya nufi inda yake kwance ya girgixa mishi kafad'a tare da cewa
"Musaddiq!"
Firgigit ya dawo hayyacin shi yana kallon Dr muh'd da idanun shi wad'anda suke a lumshe.
"ga tea nan kasha ga magungunan ka nan Idan ka gama xamu yi magana "
Cewar Dr muh'd yana mik'a wa musaddiq cup d'in da ya had'a tea bai yi musu ba yasa hannu ya kar6a ya fara sha bayan ya shanye Dr muh'd ya bashi magungunan yasha sannan ya jiyo ya fuskan ci musaddiq yasha Kunu sosai don yana son sanin gaskiar abin da yake damun shi ya fara da cewa
"musaddiq ina son sanin me yake damun ka, me kasa a ranka har yana kok'arin haddasa maka mummunan ciwo a jikin ka? "
Kallon shi musaddiq yayi sannan ya kawar da kanshi daga kallon shi yace " babu abin da yake damuna muh'd just ciwo daga Allah ne"
"enough musaddiq baxan ta6a yarda da abin da kace min ni nasan kan ka tuna ba ma 6oye wa junan mu matsalar mu, idan kuma ka k'i fad'a min wlh xan je na gayawa su daddy su tambaye ka ae su dole ka fad'a musu abin da yake damun ka ?" Cewar Dr muh'd kenan.
"kaiii ka yarda fah da gaske nake babu abin da yake damuna"
"Okay shikenan Allah ya baka lafia"
Fad'in Dr muh'd sannan ya nufi fita daga office d'in ranshi a matuk'ar 6ace, caraf yaji musaddiq ya rik'e mishi hannu tare da cewa
"I'm so sorry aboki ni kaina bansan abin da yake damu na ka taya ni da addu'a kawai "
"ka cika ni Idan baxa ka fad'a min gaskia ba na rabu da tambayar ka abin da yake damun ka su daddy xan fad'a wa"
Musaddiq ya rasa ta inda xai kauce wa muh'd a wannan Karon don yak'i tsayawa ya yarda da abin da yake ce mishi idanun shi sun yi ja sosai ga wani irin jiri da yake ji da axabbaben ciwon kai baisan lokacin da ya bud'e baki yace
"ina son ta muh'd soyayyar tace tasa na shiga cikin wannan halin na rasa yanda xanyi na cire ta daga cikin xuciya ta "
Koma wa yayi ya xauna da k'arfi kan kujera sannan ya cigaba da cewa "baxan iya fad'a maka adadin son da nake mata ba amman nayi sake abokina na rasa ta har abada "
Sakin baki Dr muh'd yayi yana kallon musaddiq cikin mamaki don shi tun da yake dashi bai ta6a ganin yayi mishi xancen mace ba a hankali ya k'araso inda musaddiq yake xaune hannun shi rik'e da kanshi da yake masifar yi mishi ciwo kamar xai cire, dafa mishi kafad'ar shi yayi tare da cewa "ita wace musaddiq, taya akayi kayi sake har ta kubce maka? "
Cikin tsananin ciwon kai yace " mufidah ce aboki mufidah wadda Yah sadeeq xai aura itace nake nayi saken da ban sanar mata ba har Yah sadeeq ya ganta gashi yana masifar son ta har iyaye sun yi magana nan da two month's xa'a yi bikin "
Hannun shi yasa ya rik'o kafad'un muh'd da k'arfi yace "ka ji abin da yake damu na kuma nayi wa Kai na alk'awarin baxan ta6a bari Yah sadeeq yasan wannan xancen ba har abada saboda nasan idan ya sa ni wlh xai hak'ura ya bar min ita, kai ma na rok'e ka kada ka fad'a wa kowa wannan maganar har kuwa rashin lafiyar da yake damu na, na hak'ura da ita har abada baxan rusa farinciki d'an uwana ba"
Wani mugun tausayin musaddiq ne ya kama muh'd har wasu k'walla sai da suka xubo mishi na tausayin musaddiq hannu yasa ya goge hawayen tare da cewa
"tabbas nima baxan baka goyan bayan Yah sadeeq yasan wannan xancen ba don ni shaida ne akan irin yanda masifar son ka nasan komai xai iya yi maka ,amman ina rok'an ka don Allah musaddiq ka cire mufidah da ga ranka please"
Wani murmishin yak'e musaddiq ya saki tare da cewa "aikin gama ya gama muh'd don son mufidah ya riga da ya shiga cikin xuciya ta baxan iya cire shi ba ni nasan da sonta xan mutu "