Sashe 14
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin ya k'arasa fad'i muh'd ya toshe mishi baki yana hawaye tare da girgixa kanshi yana cewa" nooo musaddiq kada ka k'ara furta hkan, Allah yana sane da kai xai yaye maka abin da yake damun ka, wannan itace kaddarar ka musaddiq, kasani duk tsanani yana tare da sauk'i, insha Allah *K'ARSHEN WAHALAR* ka ya kusan xuwa k'arshe, ina son wannan abun ka barshi tsakanin ka da *DANGARTAKAR ZUCIn* ka kada ka bari su daddy su gane, yanxu ka tashi ka d'auki alqur'an ka karanta xaka ji sauk'in abin da kake ji insha Allah".
Yunk'ura musaddiq yayi ya tashi xaune sadeeq ya tashi ya mik'a mishi ruwa yasha sannan ya d'auko mishi Qur'an tare da mik'a mishi nan take musaddiq ya fara rera karatun cikin muryar shi mai dad'in gaske tuni ya fara jin abin da yake damun shi ya fara jin sauk'in shi a cikin xuciyar shi, amman duk da hka hawaye na xuba daga idanun shi, muh'd yana gefe ya kallon shi cikin tsananin tausayin shi, ya riga da ya yanke shawarar k'wana a wajen musaddiq don baxai iya tafia ya bar musaddiq cikin wannan yanayin ba bacci ma baxai iya cikin kwanciyar hankali ba son da yake yiwa musaddiq bai misaltu ba jin shi yake kamar d'an uwan shi wanda suka fito ciki d'aya.
Kash rashin sani yafi dare duhu kaf duk wannan maganar dasu musaddiq da Dr muh'd suke yi a kunnen mumy don ta taho kawo wa musaddiq ruwan coffee taji maganar su,duk da mumy ta xargi hkan amman da taji yanxu da kunnen ta sai da ta firgita sosai da sauri ta bar kofar bedroom d'in ta haura stairs d'akin ta ta wuce kai tsaye tana shiga ta rushe da wani irin kuka.
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, yanxu ya xan yi yara na guda biyu kacal da Allah ya bani suke son mace guda d'aya so kuma ba na wasa ba, ya Allah na rok'e ka ka cire wa musaddiq son mufidah acikin xuciyar shi"
Kuka sosai mumy take don so shu'umin abu ne don tsaf xai iya hargitsa musu xaman lafiar da suke, dole kuwa ta tashi tsaye ta sake xage damtse wajen kaiwa Allah kukan ta, tashi tayi ta nufi toilet alwala ta d'aura tukunna ta fito ta shimfid'a abin sallah ta fara nafilfilo sai da tayi raka'a shida tukunna ta janyo Qur'an ta fara karatu sai da tayi karatu sosai kafin kuma ta d'aga hannun ta sama tana xubar da hawaye tana addu'a tare da rok'on Allah abubuwan da yake damun ta.................
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_wannan page naku ne k'awayen arxik'i, Aunty halilos da sister d'in ta zahra, deejah,tare da en group d'ina Aunty & sadeey novel's group, ina matuk'ar ji daku sosai Allah ya bar mu tare, i really luv u guys, ina muku fatan alkhairi_🤝😍
*PAGE 17*
Cire damuwa tayi a fuskar ta tare da fad'ad'a fara'ar ta don a gaskia mumy tana k'aunar mufidah saboda hankalin yarinyar da nutsuwar ta suna birge ta dad'in dad'awa kuma tana k'aunar ta haifi 'ya mace gashi Allah bai bata, cikin farinciki ta rungume mufidah a jikin ta mutane sai kallon su ake cike da sha'awa da ace hka iyayen miji suke nuna k'aunar matar 'ya'yan su da an samu xaman lafia baxa a fiye tashin hankali ba, amman wasu suna yin k'ok'arin hkan.
Bayan an damk'a amanar mufidah a hannun mumy ne sai kuma aka wuce da ita part d'in su, wanda sai an fita daga part d'in mumy sannan xa'a je nasu, hannun mufidah a cikin hannun mumy har aka shigar da ita bedroom d'in ta da kanta ta xaunar da ita gefen bed, mufidah kuwa kuka take yi sosai.
A gaskia 6angaren mufidah ba k'aramin had'uwa yayi ba yasha had'add'un furniture's en k'asar waje masu kyau da tsada ko'ina ya had'u sai kamshi ne yake tashi a kowanne lungu da sak'o na wajen, bayan en kawo amarya sun gama ganin wurin ne tukunna suka fara tafia saboda dare ya fara yi, kafin kace me part d'in yayi tsit ba alamun motsin mutane sai mufidah ita d'aya a bedroom tana gurxar kuka don ita ba k'awaye ne da ita idan ka dauke nabila itace k'awar ta kawai.
Lokacin da musaddiq ya k'arasa part d'in daddy sai kawai ya had'a kai da bango wani gumi ne yake tsatstsafo mishi a cikin sassan jikin shi gaba d'aya ya rasa inda xai sanya ran shi yaji dad'i, dafa mishi kafad'a Dr muh'd yayi tare da cewa
" kayi addu'a musaddiq xaka samu sauk'in abin da kake ji"
A hankali ya bud'e bakin shi yana addu'a a take ya fara jin nutsuwa na xuwar mishi har ya iya samun waje ya xauna, bai fasa yin addu'ar ba har sai da yaji abin da yake ji ya ragu sannan ya bud'e baki dak'yar yace
"Muh'd taimaka min da bottle d'in ruwa"
Cikin tausayin shi Dr muh'd ya k'arasa frige ya d'auko mishi bottle d'in swan water mai sauk'in sanyi ya mik'a mishi.
Hannu yasa ya kar6a tare da 6alle murfin robar ya fara shan ruwan, yana cikin sha ne daddy da sadeeq suka shigo falon, cikin sauri sadeeq ya k'arasa wajen musaddiq ya rik'e mishi d'ayan hannu tare da cewa
"Haba musaddiq shine kaje kayi xaman ka a cikin hospital kak'i dawo wa da wuri koh?"
Shi dai musaddiq bin shi da kallo kawai yake, ganin hka yasa sadeeq cika mishi hannu tare da juyawa ya daina kallon shi sannan yace
"Kana ji ina maka magana kayi min shiru toh nayi fushi yaro, baxan k'ara yi maka magana ba sai nan da one week"
Ya k'arasa fad'i yana k'okarin tashi da sauri musaddiq yasa hannun shi ya janyo sadeeq ya fad'a kan kujera tukunna musaddiq ya k'ak'alo murmishi yana cewa
"Tuba nake Yah sadeeq ayi min hak'uri baxan K'ara ba"
Juya kan shi sadeeq yayi yak'i kallon fuskar musaddiq shi ala dole yayi fushi, kama kunnen shi musaddiq yayi dukka biyun tare da langa6e kai gefe yace
"I'm so sorry brother baxan k'ara ba please"
Juyo wa yayi tare da hararar musaddiq cikin murmishi musaddiq ya cigaba da cewa
"Kayi murmishi mana yah sadeeq kamar ba sabon ango ba"
Nuna shi da hannu sadeeq yayi tare da cewa"kai koh?"
Bai k'arasa fad'in abin da yake so ya fad'a ba sai kawai ya rungume shi a jikin shi yana fitar da hawaye daman sadeeq bashi da wahalar yin kuka, shima musaddiq k'ara rungume d'an uwan nashi yayi tare jikin shi yana fitar da nashi hawayen don shi abubuwa ne da yawa suka had'e mishi.
Daddy da Dr muh'd tare da mumy wadda shigowar ta kenan su ma hawayen tausayin sune ya fara xubo musu, daddy ne yaje ya raba su tare da shiga tsakiyar su suka rungume shi, bubbuga bayan su daddy yake alamar rarrashi.
Ganin dare nayi yasa daddy ya fara magana da cewa"kai sadeeq maxa tashi k'annen ka su yi maka rakiya xuwa wajen amaryar ta, ni ban ta6a ganin ango bashi da aboki ba sai kai, abokin naka Omar shi ma angon ne sai k'annen naka su yi maka rakiya"
Dariya suka sa gaba d'aya ban da musaddiq da dariyar tashi ta yak'e ce, cikin shagwa6a sadeeq yace
"Ni daman daddy musaddiq da Omar sun ishe ni sai kuma muh'd koh?"
Ya k'arasa fad'a yana kallon Dr muh'd, cikin er dariya muh'd yace"hkane babban yaya, ka taso mu yi maka rakiya xan wuce gida dare nayi, dafatan amaryar baxa ta raina mu ba don muna k'anne"
Kyalkyale wa da dariya suka sake yi kafin mumy tace"haba ae 'yar tawa ba ruwan ta"
"To kun ji abin da mumyn ku tace maxa ku tashi don dare yayi"
Daddy ya fad'i hkan yana kallon su, musaddiq bai d'auka da gaske ba ne sai da ya ga Dr muh'd da sadeeq sun tashi har daddy yana mishi magana akan ya tashi su tafi.
Cikin sanyin jiki musaddiq ya tashi tukunna suka fice daga palon muh'd na rik'e da hannun musaddiq, mumy da daddy suka bi su da kallo kowanne yana nashi tunanin a cikin xuciyar shi...............
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ *E.W.F*
_ina kike my BIEBIE DEEE wannan shafin naki ne k'awata ta kirki Allah ya bar mu tare_
*PAGE 19*
Bayan tafiar Dr muh'd ne, sadeeq yasa hannun shi ya rik'o hannun husna wani irin shock suka ji a lokaci d'aya don tun da sadeeq yake xuwa wajen mufidah ko da wasa bai ta6a rik'e mana hannu ba ko ya ta6a jikin ta, hkan ba halin shi bane yanxu kuwa da ta xama halaliyar shi xai iya komai da ita ba tare da fargabar kauce wa mahaliccin shi ba.
Zama yayi kan kujera tare da janyo mufidah akan cinyar shi ya xaunar da ita yasa hannun shi ya xagaye hips d'in ta, tukunna ya sanya d'aya hannun ya cire mayafin da ta lullu6a dashi nan fuskar ta ta bayyana wadda tasha heavy make up tayi kyau kamar ba ita ba amman ruwan hawaye ne kawai suke xuba daga idanun ta, rungume ta yayi wanda har sai da mufidah taji saukar ajiyar xuciyar shi, kafin ya bud'e baki a hankali yace
"Alhmdullilah ayau baxan iya fad'ar irin tarin farincikin da nake ciki ba, Allah nagode ma da ka nuna min wannan muhimmiyar ranar a gare ni da na mallaki abar sona"
Ita dai mufidah shiru tayi mishi kan ta a sunkuye ta k'i d'ago kanta, ha6ar ta yasa hannu ya rik'o tare da kallon fuskar ta yace
"Ya kamata ki daina kukan nan hka kada yasa miki ciwon kai, yanxu tashi mu tafi bedroom don gabatar da sallahr nafila mu gode wa Allah da ya nuna mana wannan ranar da muka mallaki junan mu ta hanyar yin aure"
Yunk'ura musaddiq yayi ya tashi xaune sadeeq ya tashi ya mik'a mishi ruwa yasha sannan ya d'auko mishi Qur'an tare da mik'a mishi nan take musaddiq ya fara rera karatun cikin muryar shi mai dad'in gaske tuni ya fara jin abin da yake damun shi ya fara jin sauk'in shi a cikin xuciyar shi, amman duk da hka hawaye na xuba daga idanun shi, muh'd yana gefe ya kallon shi cikin tsananin tausayin shi, ya riga da ya yanke shawarar k'wana a wajen musaddiq don baxai iya tafia ya bar musaddiq cikin wannan yanayin ba bacci ma baxai iya cikin kwanciyar hankali ba son da yake yiwa musaddiq bai misaltu ba jin shi yake kamar d'an uwan shi wanda suka fito ciki d'aya.
Kash rashin sani yafi dare duhu kaf duk wannan maganar dasu musaddiq da Dr muh'd suke yi a kunnen mumy don ta taho kawo wa musaddiq ruwan coffee taji maganar su,duk da mumy ta xargi hkan amman da taji yanxu da kunnen ta sai da ta firgita sosai da sauri ta bar kofar bedroom d'in ta haura stairs d'akin ta ta wuce kai tsaye tana shiga ta rushe da wani irin kuka.
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, yanxu ya xan yi yara na guda biyu kacal da Allah ya bani suke son mace guda d'aya so kuma ba na wasa ba, ya Allah na rok'e ka ka cire wa musaddiq son mufidah acikin xuciyar shi"
Kuka sosai mumy take don so shu'umin abu ne don tsaf xai iya hargitsa musu xaman lafiar da suke, dole kuwa ta tashi tsaye ta sake xage damtse wajen kaiwa Allah kukan ta, tashi tayi ta nufi toilet alwala ta d'aura tukunna ta fito ta shimfid'a abin sallah ta fara nafilfilo sai da tayi raka'a shida tukunna ta janyo Qur'an ta fara karatu sai da tayi karatu sosai kafin kuma ta d'aga hannun ta sama tana xubar da hawaye tana addu'a tare da rok'on Allah abubuwan da yake damun ta.................
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_wannan page naku ne k'awayen arxik'i, Aunty halilos da sister d'in ta zahra, deejah,tare da en group d'ina Aunty & sadeey novel's group, ina matuk'ar ji daku sosai Allah ya bar mu tare, i really luv u guys, ina muku fatan alkhairi_🤝😍
*PAGE 17*
Cire damuwa tayi a fuskar ta tare da fad'ad'a fara'ar ta don a gaskia mumy tana k'aunar mufidah saboda hankalin yarinyar da nutsuwar ta suna birge ta dad'in dad'awa kuma tana k'aunar ta haifi 'ya mace gashi Allah bai bata, cikin farinciki ta rungume mufidah a jikin ta mutane sai kallon su ake cike da sha'awa da ace hka iyayen miji suke nuna k'aunar matar 'ya'yan su da an samu xaman lafia baxa a fiye tashin hankali ba, amman wasu suna yin k'ok'arin hkan.
Bayan an damk'a amanar mufidah a hannun mumy ne sai kuma aka wuce da ita part d'in su, wanda sai an fita daga part d'in mumy sannan xa'a je nasu, hannun mufidah a cikin hannun mumy har aka shigar da ita bedroom d'in ta da kanta ta xaunar da ita gefen bed, mufidah kuwa kuka take yi sosai.
A gaskia 6angaren mufidah ba k'aramin had'uwa yayi ba yasha had'add'un furniture's en k'asar waje masu kyau da tsada ko'ina ya had'u sai kamshi ne yake tashi a kowanne lungu da sak'o na wajen, bayan en kawo amarya sun gama ganin wurin ne tukunna suka fara tafia saboda dare ya fara yi, kafin kace me part d'in yayi tsit ba alamun motsin mutane sai mufidah ita d'aya a bedroom tana gurxar kuka don ita ba k'awaye ne da ita idan ka dauke nabila itace k'awar ta kawai.
Lokacin da musaddiq ya k'arasa part d'in daddy sai kawai ya had'a kai da bango wani gumi ne yake tsatstsafo mishi a cikin sassan jikin shi gaba d'aya ya rasa inda xai sanya ran shi yaji dad'i, dafa mishi kafad'a Dr muh'd yayi tare da cewa
" kayi addu'a musaddiq xaka samu sauk'in abin da kake ji"
A hankali ya bud'e bakin shi yana addu'a a take ya fara jin nutsuwa na xuwar mishi har ya iya samun waje ya xauna, bai fasa yin addu'ar ba har sai da yaji abin da yake ji ya ragu sannan ya bud'e baki dak'yar yace
"Muh'd taimaka min da bottle d'in ruwa"
Cikin tausayin shi Dr muh'd ya k'arasa frige ya d'auko mishi bottle d'in swan water mai sauk'in sanyi ya mik'a mishi.
Hannu yasa ya kar6a tare da 6alle murfin robar ya fara shan ruwan, yana cikin sha ne daddy da sadeeq suka shigo falon, cikin sauri sadeeq ya k'arasa wajen musaddiq ya rik'e mishi d'ayan hannu tare da cewa
"Haba musaddiq shine kaje kayi xaman ka a cikin hospital kak'i dawo wa da wuri koh?"
Shi dai musaddiq bin shi da kallo kawai yake, ganin hka yasa sadeeq cika mishi hannu tare da juyawa ya daina kallon shi sannan yace
"Kana ji ina maka magana kayi min shiru toh nayi fushi yaro, baxan k'ara yi maka magana ba sai nan da one week"
Ya k'arasa fad'i yana k'okarin tashi da sauri musaddiq yasa hannun shi ya janyo sadeeq ya fad'a kan kujera tukunna musaddiq ya k'ak'alo murmishi yana cewa
"Tuba nake Yah sadeeq ayi min hak'uri baxan K'ara ba"
Juya kan shi sadeeq yayi yak'i kallon fuskar musaddiq shi ala dole yayi fushi, kama kunnen shi musaddiq yayi dukka biyun tare da langa6e kai gefe yace
"I'm so sorry brother baxan k'ara ba please"
Juyo wa yayi tare da hararar musaddiq cikin murmishi musaddiq ya cigaba da cewa
"Kayi murmishi mana yah sadeeq kamar ba sabon ango ba"
Nuna shi da hannu sadeeq yayi tare da cewa"kai koh?"
Bai k'arasa fad'in abin da yake so ya fad'a ba sai kawai ya rungume shi a jikin shi yana fitar da hawaye daman sadeeq bashi da wahalar yin kuka, shima musaddiq k'ara rungume d'an uwan nashi yayi tare jikin shi yana fitar da nashi hawayen don shi abubuwa ne da yawa suka had'e mishi.
Daddy da Dr muh'd tare da mumy wadda shigowar ta kenan su ma hawayen tausayin sune ya fara xubo musu, daddy ne yaje ya raba su tare da shiga tsakiyar su suka rungume shi, bubbuga bayan su daddy yake alamar rarrashi.
Ganin dare nayi yasa daddy ya fara magana da cewa"kai sadeeq maxa tashi k'annen ka su yi maka rakiya xuwa wajen amaryar ta, ni ban ta6a ganin ango bashi da aboki ba sai kai, abokin naka Omar shi ma angon ne sai k'annen naka su yi maka rakiya"
Dariya suka sa gaba d'aya ban da musaddiq da dariyar tashi ta yak'e ce, cikin shagwa6a sadeeq yace
"Ni daman daddy musaddiq da Omar sun ishe ni sai kuma muh'd koh?"
Ya k'arasa fad'a yana kallon Dr muh'd, cikin er dariya muh'd yace"hkane babban yaya, ka taso mu yi maka rakiya xan wuce gida dare nayi, dafatan amaryar baxa ta raina mu ba don muna k'anne"
Kyalkyale wa da dariya suka sake yi kafin mumy tace"haba ae 'yar tawa ba ruwan ta"
"To kun ji abin da mumyn ku tace maxa ku tashi don dare yayi"
Daddy ya fad'i hkan yana kallon su, musaddiq bai d'auka da gaske ba ne sai da ya ga Dr muh'd da sadeeq sun tashi har daddy yana mishi magana akan ya tashi su tafi.
Cikin sanyin jiki musaddiq ya tashi tukunna suka fice daga palon muh'd na rik'e da hannun musaddiq, mumy da daddy suka bi su da kallo kowanne yana nashi tunanin a cikin xuciyar shi...............
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ *E.W.F*
_ina kike my BIEBIE DEEE wannan shafin naki ne k'awata ta kirki Allah ya bar mu tare_
*PAGE 19*
Bayan tafiar Dr muh'd ne, sadeeq yasa hannun shi ya rik'o hannun husna wani irin shock suka ji a lokaci d'aya don tun da sadeeq yake xuwa wajen mufidah ko da wasa bai ta6a rik'e mana hannu ba ko ya ta6a jikin ta, hkan ba halin shi bane yanxu kuwa da ta xama halaliyar shi xai iya komai da ita ba tare da fargabar kauce wa mahaliccin shi ba.
Zama yayi kan kujera tare da janyo mufidah akan cinyar shi ya xaunar da ita yasa hannun shi ya xagaye hips d'in ta, tukunna ya sanya d'aya hannun ya cire mayafin da ta lullu6a dashi nan fuskar ta ta bayyana wadda tasha heavy make up tayi kyau kamar ba ita ba amman ruwan hawaye ne kawai suke xuba daga idanun ta, rungume ta yayi wanda har sai da mufidah taji saukar ajiyar xuciyar shi, kafin ya bud'e baki a hankali yace
"Alhmdullilah ayau baxan iya fad'ar irin tarin farincikin da nake ciki ba, Allah nagode ma da ka nuna min wannan muhimmiyar ranar a gare ni da na mallaki abar sona"
Ita dai mufidah shiru tayi mishi kan ta a sunkuye ta k'i d'ago kanta, ha6ar ta yasa hannu ya rik'o tare da kallon fuskar ta yace
"Ya kamata ki daina kukan nan hka kada yasa miki ciwon kai, yanxu tashi mu tafi bedroom don gabatar da sallahr nafila mu gode wa Allah da ya nuna mana wannan ranar da muka mallaki junan mu ta hanyar yin aure"