Sashe 53
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin sanyin murya yake maganar, gid'a kanta tayi kafin tace
"na daina, Allah ya jik'an shi da rahma "
"Amin "
Ya amsa, ganin ta shiga damuwa ne yasa shi rarrashin ta har ta dawo normal, kafin su cigaba da hirar har zuwa lokacin da Mumy tazo ta kore shi, don ya bar ta ta huta, haka ya tafi yana mitar hana shi sake wa da matar shi da 'ya'yan shi.
Haka aka cigaba da hidindimu har zuwa ranar suna, lokacin dasu Mumy da Muh'd suka ji sunan yaran sosai sun yi farinciki ba k'arami ba, don sunan da Musaddiq ya sanya musu yayi dai dai, sai fatan Allah yasa su gado masu sunan.
Muh'd a daren sunan ya shirya dinner sosai, ba wanda ya sani tsakanin Musaddiq da Mufidah sai da daren hatta kayan da za su yi amfani dashi ya tanadar musu, Musaddiq sam bai yi musu ba suka shirya suka tafi tare da twin's d'in su.
Wow gaskiya wurin dinner d'in ba k'aramin had'u wa yayi ba, don mutane sosai Muh'd yayi gayyata, har da en Exclusive writer forum, ga en group d'ina Aishat A Muh'd fan's, can na hango momma na ta kaina (Aunty maijiddah) tare da twin's d'in ta, mutane sun yi k'ara wajen zuwa, ga fan's d'in Musaddiq da Mufidah (Musfeedah) nan duk sun zo na hango su gaba d'ayan su a wurin, sun sha gayu sai zuba iyaye ake, lol.
Anci ansha anyi musu addu'ar Allah ya raya su, kafin kuma a tashi kowa ya kama gaban shi, Mufidah kuwa ta cika fam da fushi da kishi saboda yanda 'yammata suka dunga kula wa Musaddiq suna wani shishshige mishi, dakyar ya shawo kan kayar shi suka shirya, don sam bazai iya zaman second's ba da kwanciyar hankali ba idan Mufidah na fushi dashi.
Sun cigaba da rainon twins d'in su har zuwa lokacin da suka yi arba'in, twin's sun yi wayo sosai, sun k'ara girma gasu da wayo yaran, dakyar Musaddiq ya yarda taje gidan su kwana uku tayi ta dawo shima kwanakin ukun kusan dashi aka yi kwanan, don zaman shi yayi ya kasa tafiya ko kunyar su Umma baya yi, Mumy dai taga rashin kunya kam ganin yanda Musaddiq ya tafi gidan surukai kwana................
Aishat A Muh'd ✍🏻
[13/11, 2:05 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A Muh'd
♻ *£xclusive Writers Forum*
*Likes nd comment's fb page*👇🏻
#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
Email:[email protected]
_Wannan shafin kyauta ne da duk wani masoyina da masoyin wannan littafin, ina muku fatan alkhairi_
*K'ARSHE* (LAST PAGE)
*PAGE 60*
Suna dawo ne ko kwana d'aya basu k'ara yi a side d'in Mumy suka wuce nasu part d'in, daman tuni Mumy ta gyara d'iyar ta ta don ya taga yanda d'an nata yake rawar jiki, haka ma Umma ta tsaya tsayin daka wajen gyara ta sosai, tanan 6angaren Mufidah bata da matsala.
Ansha soyayya sosai a wannan daren tsakanin Mufidah da Musaddiq, sun kasance cikin farinciki sosai, ji suke tamkar don su aka hallaci duniyar saboda tsantsar farincikin da suka tsinci kan su a ciki, sun yi baccin su cikin kwanciyar hankali.
Washe gari da safe Mufidah ce ta fara kok'arin tashi daga bacci da safe, bayan ta tashin ne ta fara kok'arin gyara gidan, cikin en mintuna ta tsaftace ko'ina ta sanya turaren wuta masu k'amshi tare da air freshener, tana gama wa ta wuce bedroom wanka ta fara yi wa twin's ta gyara musu cikin su tsaf, sannan ta basu abincin su suka sha, bayan ta d'ora su a kafad'a ne tana d'an shafa bayan su har sai da suka yi gyatsa tukunna ta kwantar da su.
Toilet ta wuce wanka tayi sannan ta fito ta gyara jikin ta tare da yin light make up, wata atampha ta dauko tare ta sanya d'inkin riga da siket ne sun zauna a jikin ta sosai, tayi kyau tana cikin fesa perfumes ne Musaddiq ya shigo d'akin ko wanka bai yi ba sleeping dress ne kawai a jikin shi.
Rungume ta yayi ta baya tare da kar6ar turaren hannun ta yana cigaba da fesa mata bayan ya gama ne ya ajiye akan dressing mirror, sannan ya cusa kanshi tsakanin wuyan ta yana shak'ar k'amshin daddad'an turaren ta har wani ajiyar zuciya ya ke saki.
"Baby nah shine kika gudu koh, kika yiwa twin's wanka kema kika yi, aka mance da ni "
Murmishi ta saki cikin k'ara kaunar mijin nata tace "Haba nawan ni na isa, yanzu zan zo na shirya ka, yau akwai zuwa hospital "
D'an yatsina fuska yayi tare da cewa " ni yau hutu nake ba inda zan je"
Cikin mamakin abin da yace d'ago kanta suna kallon face d'in junan su tace
"Saboda me? "
Hannun ta ya rik'o yana shafa su a hankali yace
"dalili kike son sani uhm"
Bai k'arasa fad'i ba ya kashe mata ido d'aya, tuni ta fuskan ci abin da yake nufi, d'an dukan wasa ta kai mishi a gefen kafad'ar shi ya goce yana mata dariya, nan suka fara wasannin su suna ta dariya daga k'arshe suka zube kan bed kusa da twin's suna mayar da numfashi, kafin daga bisa ni ta raka shi toilet yayi wanka, ta taimaka mishi ya shirya, sannan suka zauna yiwa twin's wasa.
A ranar Musaddiq ba inda ya fita sai zuwa gaida su Mumy da suka je, acan ma suka yi breakfast suna gama wa,shima basu wani jima ba ya tak'ura mata suka tafi side d'in su aka bar Mumy da twin's, daman
Afnan ta tafi school.
*** *** ***
*AFTER 7 YEAR'S*
A cikin wad'annan shekaru da wuce zaman lafiya sosai ake tsakanin Mufidah da Musaddiq, haka ma ta 6angaren Mumy babu abin da ya sauya daga soyayyar da take nuna wa Mufidah.
Haka amintakar da ke tsakanin Musaddiq da Muh'd kullum sake kaunar junan su suke, ta 6angaren Mufidah da Nabilah tare da Nafisat su ma kawancen su sosai suke yi sun zama tamkar 'yan uwa.
A cikin wad'annan shekaru Nabilah ta sake haihuwar yara biyu, sun ci sunan Umma da Abba, haka Nafisat matar Muh'd ita ma ta sake haihuwar wasu yaran har guda biyu duk mata.
Mufidah ma ta sake haihuwar namiji yaci sunan daddy ga kuma wani tsohon cikin da yake jikin ta haihuwa yau ko gobe.
Musaddiq da Mufidah kullum k'ara kaunar junan su suke, tattalin juna da kulawar da suke yiwa junan su shi yayi musu jagora wajen shimfid'a kyakkyawar rayuwar su mai cike da jin dad'i da kwanciyar hankali.
Ga kuma kula da yaran su da suke, suna kok'arin gaske wajen basu tarbiyya tare da basu ilimi na addini dana boko, yaran sun girma gashi sun taso cikin soyayyar iyayen su da kakannin su ta kowanne 6angare, amman duk da wannan soyayyar da suke nuna musu hakan bai hana su basu tarbiyya mai kyau ba.
A cikin wani daren alhamis Allah ya sauki Mufidah lafiya, ta haifi baby girl d'in ta, farinciki wajen Musaddiq kamar bai ta6a samun 'ya'ya ba, daman burin shi kenan ya samu mace mai kama da Mufidah, sai gashi duk cikin yaran nan nata ita ce mai kama da ita sosai.
Ansha shagalin suna sosai an kashe kud'i, inda yarinya taci sunan ta Nauwara, haka Mufidah ta cigaba da kula da 'ya'yan ta tare da taimakon jarumin mijin ta Musaddiq, wanda a kullum cikin bata dukkanin wata kula wa yake, baya gajiya da hidimar Mufidah kamar yanda ita ma bata gajiya da tashi hidimar.
Duk hausawa sunce zo mu zauna zo mu sa6a, amman tsakanin Mufidah da Musaddiq akwai fahimtar juna sosai a tsakanin su, duk da wani lokacin daman sai anyi hak'uri da juna, domin ance ko tsakanin harshe da hak'ori ana sa6awa, ko da sun yi fad'a a tsakanin su baya kaiwa wani tsawon lokaci ba tare da sun yi shirya kan su ba don basa jure yin fushi tsakanin su.
*** *** ***
Misalin k'arfe 8 na dare bayan an idar da sallahr ishsha ne, Musaddiq da twin's tare da lil Daddy suka shigo parlourn da sallama dawowar su daga masallaci kenan.
Hannun su d'auke da robar ice cream da chocolate masu dad'i, saboda sun biya yiwa Mumy sallama sai da safe shine ta basu, Afnan ce zaune a parlourn tana rik'e da Nauwara tana yi mata wasa ta amsa sallamar su cikin nutsuwa.
Gaida Daddy Musaddiq tayi cikin ladabi da girmama wa, yayin da k'annan nata suka gaida ita suma, zama suka yi ana hira cikin so da kaunar junan nasu.
Mufidah ta fito parlourn cikin wata gown ta atampha d'inkin yayi mata kyau sosai, k'amshin turaren ta da Musaddiq ya ji shi ya sashi lumshe idanun shi yana saukar da ajiyar zuciya a hankali, kafin ya ware idon shi kan Mufidah sanyayen murmishi suka sakarwa junan su, da hannu yayi mata alamar tayi kyau ta amsa mishi da ido ta gode.
"Oya ku tasu aci abinci a kwanta gobe da school "
Mufidah ta furta hakan ganin yanda yanayin mutumin nata ya canja, tashi suka yi gaba d'ayan su suka nufi dining table suka zauna, Mufidah tayi serving d'in su.
Nan suka yi bismillah cikin nutsuwa suka fara cin abincin su, ba wanda yake magana a cikin su sai dai Musaddiq da Mufidah da suke aikawa junan su murmishi tare da wani irin kallo wanda su kad'ai suka san ma'anar shi.
Bayan sun gama ne Afnan tayi musu sallama ta tafi side d'in Mumy da yake daman acan take sai dai kusan yini take a part d'in Mufidah, Musaddiq bai barta ta tafi ita d'aya ba saboda dare ya d'an yi don 9 ta kusa, yana rik'e da hannun ta har suka zo part d'in Mumy sannan ya bata peck a kumatun ta yace
"Good nyt sweet dgter and sweet dreams "
Cikin murmishi tace
"Okay daddy good night "
Daga haka ta wuce ciki shi kuma ya juyo ya dawo, zuciyar cike da kaunar Afnan yarinyar da kullum kamannin ta da Yah sadeeq yake k'ara fito wa, wasu hawaye ne masu zafi suka zubo mishi tare da furta
"Allah ya jik'an ka Yah sadeeq, ina cikin kewar ka nasan har na mutu bazan dai na zubar da hawayen rashin ka ba "
"na daina, Allah ya jik'an shi da rahma "
"Amin "
Ya amsa, ganin ta shiga damuwa ne yasa shi rarrashin ta har ta dawo normal, kafin su cigaba da hirar har zuwa lokacin da Mumy tazo ta kore shi, don ya bar ta ta huta, haka ya tafi yana mitar hana shi sake wa da matar shi da 'ya'yan shi.
Haka aka cigaba da hidindimu har zuwa ranar suna, lokacin dasu Mumy da Muh'd suka ji sunan yaran sosai sun yi farinciki ba k'arami ba, don sunan da Musaddiq ya sanya musu yayi dai dai, sai fatan Allah yasa su gado masu sunan.
Muh'd a daren sunan ya shirya dinner sosai, ba wanda ya sani tsakanin Musaddiq da Mufidah sai da daren hatta kayan da za su yi amfani dashi ya tanadar musu, Musaddiq sam bai yi musu ba suka shirya suka tafi tare da twin's d'in su.
Wow gaskiya wurin dinner d'in ba k'aramin had'u wa yayi ba, don mutane sosai Muh'd yayi gayyata, har da en Exclusive writer forum, ga en group d'ina Aishat A Muh'd fan's, can na hango momma na ta kaina (Aunty maijiddah) tare da twin's d'in ta, mutane sun yi k'ara wajen zuwa, ga fan's d'in Musaddiq da Mufidah (Musfeedah) nan duk sun zo na hango su gaba d'ayan su a wurin, sun sha gayu sai zuba iyaye ake, lol.
Anci ansha anyi musu addu'ar Allah ya raya su, kafin kuma a tashi kowa ya kama gaban shi, Mufidah kuwa ta cika fam da fushi da kishi saboda yanda 'yammata suka dunga kula wa Musaddiq suna wani shishshige mishi, dakyar ya shawo kan kayar shi suka shirya, don sam bazai iya zaman second's ba da kwanciyar hankali ba idan Mufidah na fushi dashi.
Sun cigaba da rainon twins d'in su har zuwa lokacin da suka yi arba'in, twin's sun yi wayo sosai, sun k'ara girma gasu da wayo yaran, dakyar Musaddiq ya yarda taje gidan su kwana uku tayi ta dawo shima kwanakin ukun kusan dashi aka yi kwanan, don zaman shi yayi ya kasa tafiya ko kunyar su Umma baya yi, Mumy dai taga rashin kunya kam ganin yanda Musaddiq ya tafi gidan surukai kwana................
Aishat A Muh'd ✍🏻
[13/11, 2:05 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A Muh'd
♻ *£xclusive Writers Forum*
*Likes nd comment's fb page*👇🏻
#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
Email:[email protected]
_Wannan shafin kyauta ne da duk wani masoyina da masoyin wannan littafin, ina muku fatan alkhairi_
*K'ARSHE* (LAST PAGE)
*PAGE 60*
Suna dawo ne ko kwana d'aya basu k'ara yi a side d'in Mumy suka wuce nasu part d'in, daman tuni Mumy ta gyara d'iyar ta ta don ya taga yanda d'an nata yake rawar jiki, haka ma Umma ta tsaya tsayin daka wajen gyara ta sosai, tanan 6angaren Mufidah bata da matsala.
Ansha soyayya sosai a wannan daren tsakanin Mufidah da Musaddiq, sun kasance cikin farinciki sosai, ji suke tamkar don su aka hallaci duniyar saboda tsantsar farincikin da suka tsinci kan su a ciki, sun yi baccin su cikin kwanciyar hankali.
Washe gari da safe Mufidah ce ta fara kok'arin tashi daga bacci da safe, bayan ta tashin ne ta fara kok'arin gyara gidan, cikin en mintuna ta tsaftace ko'ina ta sanya turaren wuta masu k'amshi tare da air freshener, tana gama wa ta wuce bedroom wanka ta fara yi wa twin's ta gyara musu cikin su tsaf, sannan ta basu abincin su suka sha, bayan ta d'ora su a kafad'a ne tana d'an shafa bayan su har sai da suka yi gyatsa tukunna ta kwantar da su.
Toilet ta wuce wanka tayi sannan ta fito ta gyara jikin ta tare da yin light make up, wata atampha ta dauko tare ta sanya d'inkin riga da siket ne sun zauna a jikin ta sosai, tayi kyau tana cikin fesa perfumes ne Musaddiq ya shigo d'akin ko wanka bai yi ba sleeping dress ne kawai a jikin shi.
Rungume ta yayi ta baya tare da kar6ar turaren hannun ta yana cigaba da fesa mata bayan ya gama ne ya ajiye akan dressing mirror, sannan ya cusa kanshi tsakanin wuyan ta yana shak'ar k'amshin daddad'an turaren ta har wani ajiyar zuciya ya ke saki.
"Baby nah shine kika gudu koh, kika yiwa twin's wanka kema kika yi, aka mance da ni "
Murmishi ta saki cikin k'ara kaunar mijin nata tace "Haba nawan ni na isa, yanzu zan zo na shirya ka, yau akwai zuwa hospital "
D'an yatsina fuska yayi tare da cewa " ni yau hutu nake ba inda zan je"
Cikin mamakin abin da yace d'ago kanta suna kallon face d'in junan su tace
"Saboda me? "
Hannun ta ya rik'o yana shafa su a hankali yace
"dalili kike son sani uhm"
Bai k'arasa fad'i ba ya kashe mata ido d'aya, tuni ta fuskan ci abin da yake nufi, d'an dukan wasa ta kai mishi a gefen kafad'ar shi ya goce yana mata dariya, nan suka fara wasannin su suna ta dariya daga k'arshe suka zube kan bed kusa da twin's suna mayar da numfashi, kafin daga bisa ni ta raka shi toilet yayi wanka, ta taimaka mishi ya shirya, sannan suka zauna yiwa twin's wasa.
A ranar Musaddiq ba inda ya fita sai zuwa gaida su Mumy da suka je, acan ma suka yi breakfast suna gama wa,shima basu wani jima ba ya tak'ura mata suka tafi side d'in su aka bar Mumy da twin's, daman
Afnan ta tafi school.
*** *** ***
*AFTER 7 YEAR'S*
A cikin wad'annan shekaru da wuce zaman lafiya sosai ake tsakanin Mufidah da Musaddiq, haka ma ta 6angaren Mumy babu abin da ya sauya daga soyayyar da take nuna wa Mufidah.
Haka amintakar da ke tsakanin Musaddiq da Muh'd kullum sake kaunar junan su suke, ta 6angaren Mufidah da Nabilah tare da Nafisat su ma kawancen su sosai suke yi sun zama tamkar 'yan uwa.
A cikin wad'annan shekaru Nabilah ta sake haihuwar yara biyu, sun ci sunan Umma da Abba, haka Nafisat matar Muh'd ita ma ta sake haihuwar wasu yaran har guda biyu duk mata.
Mufidah ma ta sake haihuwar namiji yaci sunan daddy ga kuma wani tsohon cikin da yake jikin ta haihuwa yau ko gobe.
Musaddiq da Mufidah kullum k'ara kaunar junan su suke, tattalin juna da kulawar da suke yiwa junan su shi yayi musu jagora wajen shimfid'a kyakkyawar rayuwar su mai cike da jin dad'i da kwanciyar hankali.
Ga kuma kula da yaran su da suke, suna kok'arin gaske wajen basu tarbiyya tare da basu ilimi na addini dana boko, yaran sun girma gashi sun taso cikin soyayyar iyayen su da kakannin su ta kowanne 6angare, amman duk da wannan soyayyar da suke nuna musu hakan bai hana su basu tarbiyya mai kyau ba.
A cikin wani daren alhamis Allah ya sauki Mufidah lafiya, ta haifi baby girl d'in ta, farinciki wajen Musaddiq kamar bai ta6a samun 'ya'ya ba, daman burin shi kenan ya samu mace mai kama da Mufidah, sai gashi duk cikin yaran nan nata ita ce mai kama da ita sosai.
Ansha shagalin suna sosai an kashe kud'i, inda yarinya taci sunan ta Nauwara, haka Mufidah ta cigaba da kula da 'ya'yan ta tare da taimakon jarumin mijin ta Musaddiq, wanda a kullum cikin bata dukkanin wata kula wa yake, baya gajiya da hidimar Mufidah kamar yanda ita ma bata gajiya da tashi hidimar.
Duk hausawa sunce zo mu zauna zo mu sa6a, amman tsakanin Mufidah da Musaddiq akwai fahimtar juna sosai a tsakanin su, duk da wani lokacin daman sai anyi hak'uri da juna, domin ance ko tsakanin harshe da hak'ori ana sa6awa, ko da sun yi fad'a a tsakanin su baya kaiwa wani tsawon lokaci ba tare da sun yi shirya kan su ba don basa jure yin fushi tsakanin su.
*** *** ***
Misalin k'arfe 8 na dare bayan an idar da sallahr ishsha ne, Musaddiq da twin's tare da lil Daddy suka shigo parlourn da sallama dawowar su daga masallaci kenan.
Hannun su d'auke da robar ice cream da chocolate masu dad'i, saboda sun biya yiwa Mumy sallama sai da safe shine ta basu, Afnan ce zaune a parlourn tana rik'e da Nauwara tana yi mata wasa ta amsa sallamar su cikin nutsuwa.
Gaida Daddy Musaddiq tayi cikin ladabi da girmama wa, yayin da k'annan nata suka gaida ita suma, zama suka yi ana hira cikin so da kaunar junan nasu.
Mufidah ta fito parlourn cikin wata gown ta atampha d'inkin yayi mata kyau sosai, k'amshin turaren ta da Musaddiq ya ji shi ya sashi lumshe idanun shi yana saukar da ajiyar zuciya a hankali, kafin ya ware idon shi kan Mufidah sanyayen murmishi suka sakarwa junan su, da hannu yayi mata alamar tayi kyau ta amsa mishi da ido ta gode.
"Oya ku tasu aci abinci a kwanta gobe da school "
Mufidah ta furta hakan ganin yanda yanayin mutumin nata ya canja, tashi suka yi gaba d'ayan su suka nufi dining table suka zauna, Mufidah tayi serving d'in su.
Nan suka yi bismillah cikin nutsuwa suka fara cin abincin su, ba wanda yake magana a cikin su sai dai Musaddiq da Mufidah da suke aikawa junan su murmishi tare da wani irin kallo wanda su kad'ai suka san ma'anar shi.
Bayan sun gama ne Afnan tayi musu sallama ta tafi side d'in Mumy da yake daman acan take sai dai kusan yini take a part d'in Mufidah, Musaddiq bai barta ta tafi ita d'aya ba saboda dare ya d'an yi don 9 ta kusa, yana rik'e da hannun ta har suka zo part d'in Mumy sannan ya bata peck a kumatun ta yace
"Good nyt sweet dgter and sweet dreams "
Cikin murmishi tace
"Okay daddy good night "
Daga haka ta wuce ciki shi kuma ya juyo ya dawo, zuciyar cike da kaunar Afnan yarinyar da kullum kamannin ta da Yah sadeeq yake k'ara fito wa, wasu hawaye ne masu zafi suka zubo mishi tare da furta
"Allah ya jik'an ka Yah sadeeq, ina cikin kewar ka nasan har na mutu bazan dai na zubar da hawayen rashin ka ba "