Sashe 24
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
D'aya daga cikin likitoci ne yace " muh'd numfashin shi yayi kasa sosai na 20 fah "
A wani irin xabura muh'd ya kai idanun shi kan nau'orar mai nuna yanayin numfashin mutum kafin yayi wani yunkuri yaji sadeeq yana furta Kalmar shahada lokaci d'aya kuma nau'orar nan ta ba da sautin d'il d'il d'il sai kuma ta d'auke, a lokacin shima sadeeq ya gama furta Kalmar shahada shikenan mai raba wa ta raba kullu nafsin xa'iqatul ma'ut (kowanne mai rai sai ya d'and'ani d'acin ta).
Lokaci d'aya fuskar shi ta d'auki wani haske tayi kyau sosai a sake fuskar nan tashi kamar a kira shi ya tashi, ja da baya muh'd ya fara yi da sauri d'ayan likitan ya kar6i jaririyar daga hannun muh'd ganin yana k'okarin sakin ta, girgixa kai yake yana hawaye kafin ya dawo jikin gadon yana rik'e sadeeq yana cewa
"No no sadeeq kada ka tafi ka barmu don Allah ka tashi please"
Ina sadeeq ko motsi bai yi ba, xube wa yayi k'asa ya hau kuka sosai likitoci nan suna rarrashin shin shi d'ayan ne ya rufe jikin sadeeq da wani farin mayafi har xuwa fuskar shi.
Xumbur muh'd ya mik'e yana kuka ya fito daga d'akin da gudu kici6is yayi da su mumy, daddy, mufidah, Abba, umma, Yah Omar da nabila a tsaye suna jiran fitowar su ganin muh'd yana kuka yasa su xuciyoyin su suka tsinke da fargaba.
Shi kuwa muh'd kasa magana yake sai kuka ta ina xai dubi idanun wad'annan bayin Allah ya furta musu sadeeq ya mutu kawai sai gani suka yi ya bar wajen da gudu yana kuka ko ina muh'd ya shige sai ayi ta kallon shi ganin babban likita kamar muh'd yana kuka.
Yaxo dai dai shiga office d'in shi suka yi karo da wani d'ago kan shi da xai yi suka had'a ido da musaddiq dukannin su kallon juna suke cike da tashin hankali, musaddiq wanda yaga muh'd yana kuka ya fara tunanin me yasa shi kuka hka, duk da yanda gaban musaddiq yake fad'uwa yayi yunkurin bud'e baki yayi wa muh'd magana amman ina tuni muh'd ya shige office yasa key a jiki tare da jingina a jikin kofar ya na wani irin kuka mai ban tausayi.
Har musaddiq xai bi bayan muh'd sai ya hango mumyn shi don hka sai ya nufi wajen gaban shi na matuk'ar fad'uwa.
Lokacin da likitocin suka ga muh'd ya fita sai d'aya ya turo gawar sadeeq d'ayan kuma yana rik'e da babyn suka turo kofar suka fito fuskar su babu walwala ko kad'an idanun su sunyi ja sosai ganin an lullu6e mutum da farin mayafi har kanshi lokaci d'aya mumy ta fashe da kuka tana cewa
"Shikenan sadeeq d'ina ya mutu innalillahi wa'inna ilaihir raji'un"
Nan fah waje ya hargitse da kuka d'ayan likitan ne ya mik'a wa nabila babyn ta kar6a ita ma tana kuka sosai.
Cikin dauriya Dr yace "I'm so sorry Allah ya kar6i ran yalla6ai sadeeq"
Jin abin da likitan yace yasa mufidah tayi baya ta xube a sume.
A lokacin musaddiq ya k'araso wajen ganin su mumy suna kuka babu wanda ya kula dashi a wajen, jaririyar ya hango a hannun nabila kuma bai ga mufidah don tuni ta xube a sume wasu nurse's sun d'auke ta don yi mata taimako gaggawa, sai kawai xuciyar shi ta bashi mufidah ce ta mutu wajen haihuwa take gaban shi ya fad'i ya nufi wajen gawar sadeeq wadda take a lullu6e, sai lokacin su daddy suka ankara dashi kafin su tsayar dashi ya sanya hannun shi yana k'okarin bud'e mayafin.............
_ina jiran comment's d'in ku fan's_
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: [9/20, 10:47 AM] Aishat A Muh'd ✍🏻: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
*PAGE 31*
Sai lokacin su daddy suka ankara dashi kafin su yi wani yunkurin na tsayar dashi tuni ya k'arasa wajen ya sanya hannun shi kan mayafin yana janye shi a hankali xuciyar shi na wani irin bugawa.
Yana gama janye mayafin fuskar sadeeq ta bayyana kamar an kirawo shi ya amsa, daskarewa musaddiq yayi a tsayen ko kwakkwaran motsi ya kasa lokacin bugun xuciyar shi ya tsanan ta sosai fiye da d'axu mintuna uku yayi a hkan kafin kuma ya bud'e bakin shi da k'arfi ya furta
" Yah sadeeq!"
Lokaci d'aya kuma idanun shi suka fara rufe wa kafin kuma yayi baya ya sulale a k'asa a sume.
Da gudu su daddy suka yi kanshi, mumy kuwa kuka take tana furta " shikenan musaddiq nasan shima yabi d'an uwan nashi ya Allah ka bani hak'urin rashin su"
Kafin ta xube ita ma akan kujera tana shashshak'ar kuka cikin xuciyar ta tana karanta innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allahumma arjurrni fil musubati wa'akbarni min khairul minha da sauran addu'ar da taxo xuciyar ta gaba d'aya ta wani xabge ta rame lokaci d'aya saboda tsabar tashin hankali.
Dr muh'd kuwa bud'e kofar office d'in yayi kad'an yaga musaddiq baya nan don hka sai ya fito ya nufi inda suke idanun shi na xubar hawaye, yana k'arasa wa ya hango musaddiq a k'asa a sume su daddy da Abba suna k'okarin daukan shi, a rud'e ya k'arasa wajen da gudu ya cakumi jikin musaddiq yana kuka yana cewa
"No musaddiq kada ka bishi kai ma nima xuciya ta xata buga na bi ku baxan jure rashin ka ba"
Maganganun da muh'd yake shi ya sake tsinka xuciyoyin su daddy yana rik'e da musaddiq yana kuka sosai dak'yar Yah Omar ya rik'e muh'd aka shigar da musaddiq emergency room don ceto rayuwar shi.
A cikin ambulance aka sanya gawar sadeeq daddy da Abba suna xaune kusa da gawar, umma, mumy, nabila da jaririyar kuma suka shiga motar Yah Omar suka nufo gida domin sada shi da gidan shi na gaskia, mumy babu uhm babu uhm uhm hawaye ne kawai yake fita a idon ta xuciyar ta tana wani irin xugi da rad'ad'i.
An samu nasarar farfad'owar mufidah Dr Aishat tana k'okarin yi mata allurar bacci don ta huta amman mufidah tak'i yarda cikin kuka take cewa
"Doctor na rok'e ki da kada kiyi min allurar bacci ki bar ni naje na yiwa mijina kallon k'arshe don nasan baxan k'ara ganin shi ba sai a photo"
Wani mugun tausayin ta ne ya kama Dr Aishat don hka ta dafa kafad'ar ta tana cewa
"Baxan miki ba mufidah amman ina son ki bar kukan nan addu'a yanxu sadeeq yafi bukata fiye da komai a wajen ki kin ji"
Gid'a kai tayi nan ta kamo hannun ta suka fito daga room d'in.
Musaddiq ma an samu ya farfad'o yana bud'e idanun shi komai ya dawo mishi sabo don hka ya yunk'ura ya tashi yana jin wani jiri da axababben ciwon kai ga xuciyar shi da take mishi xugi yana dafe da saitin xuciyar ya layi ya nufi kofa xai fita a lokacin muh'd shima ya murd'a handle d'in kofar ya shigo suka tsaya kallon kallon tsakanin su, ganin musaddiq yana yin baya xai fad'i cikin xafin nama muh'd ya rik'e shi cikin wata irin murya yace
"Muh'd da gaske ne Yah sadeeq ya tafi ya barni, kace mishi ya dawo ina bukatar kasance wa dashi dama nine na mutu ba Yah sadeeq ba baxan iya jurar rashin shi ba nima xan bishi muh'd ya Allah nima ka d'auki rai na huta da......"
Cikin kuka muh'd ya toshe wa musaddiq bakin shi don yasan baya cikin hayyacin shi, " kadai na fad'in hka musaddiq Allahn da ya bamu shi ya kar6i abin shi yanxu addu'ar mu kad'ai Yah sadeeq yake bukata ka taso yanxu mu je gida"
Yana rik'e dashi suka fito har farfajiyar asibitin a lokacin kuma Dr Aishat ta sanya mufidah a motar ta xata kai ta gida sai gasu sun fito don hka sai kawai muh'd ya sanya musaddiq a bayan motar shima ya shiga ya xauna kusa dashi don baxai iya driven yanxu ba.
Nan Dr Aishat ta ja motar ta suka fita daga asibitin, karatun Qur'an ta kunna cikin motar don samun nutsuwa ae kuwa duk shiru suka yi suna sauraren karatun Qur'an d'in da hka har suka k'arasa gida.
Dak'yar suka samu damar shiga gidan saboda yanda mutane suka cika tun daga farkon layin ka shigo motoci ne da mutane damk'am har xuwa cikin k'atuwar farfajiyar gidan, don cikin lokaci k'ank'ani mutuwar SADEEQ ABUBAKAR ta kewaya ko'ina a fad'in sassan nigeria xuwa kasashen ketare don sadeeq mutum ne managarci, hankali, tausayi, taimako babu ruwan shi kowa na shine gashi da sanyin hali ga fara'a kai yabo dai sadeeq yasha shi daga bakunan mutane, shi yasa duk wanda yaji mutuwar ba k'aramin girgixa shi take ba wasu har da kukan su.
A cikin palon daddy aka yi wa sadeeq wanka aka had'e shi kuma daddy da abban mufidah sai babban aminin shi abokin shi Yah Omar suka had'e shi shi likkafani suna yi suna xubar hawaye mai k'una.
Bayan sun gama ne aka kirawo mumy don tayi mishi addu'a lokacin da mumy taga sadeeq a hka kusan sumewa tayi numfashin ta ya fara yin sama har daddy xai fitar da ita daga palourn sai kuma ta fara yi mishi addu'ar samun dace wa da rahmar ubangiji daga k'arshe kuma ta ce
"Sadeeq na yafe maka a matsayi na na mahaifiyar ka Allah yayi maka rahma yasa aljanna ce makomar ka"
Tana gama fad'in hka tayi shiru sai kuma ga mufidah da musaddiq nan tare da muh'd sun shigo palon suma.
Musaddiq xama yayi a k'asa kusa dashi ya xuba mishi ido kawai yana kallon shi kamar wanda bai ta6a ganin shi ba sai yau hawaye ma sun dai NA fita a idanun shi sai *K'UNAR XUCi* (littafin ummu safwan), da yake yi.
Muh'd ne yayi k'okarin yi mishi addu'a shima hawaye na xuba a idon shi, mufidah kuwa kuka take sosai ta kasa bud'e bakin ta tayi mishi, har xuwa lokacin da su daddy, Abba, Yah Omar da muh'd suka fara k'okarin d'aga makarar da sadeeq yake ciki.
A wani irin xabura muh'd ya kai idanun shi kan nau'orar mai nuna yanayin numfashin mutum kafin yayi wani yunkuri yaji sadeeq yana furta Kalmar shahada lokaci d'aya kuma nau'orar nan ta ba da sautin d'il d'il d'il sai kuma ta d'auke, a lokacin shima sadeeq ya gama furta Kalmar shahada shikenan mai raba wa ta raba kullu nafsin xa'iqatul ma'ut (kowanne mai rai sai ya d'and'ani d'acin ta).
Lokaci d'aya fuskar shi ta d'auki wani haske tayi kyau sosai a sake fuskar nan tashi kamar a kira shi ya tashi, ja da baya muh'd ya fara yi da sauri d'ayan likitan ya kar6i jaririyar daga hannun muh'd ganin yana k'okarin sakin ta, girgixa kai yake yana hawaye kafin ya dawo jikin gadon yana rik'e sadeeq yana cewa
"No no sadeeq kada ka tafi ka barmu don Allah ka tashi please"
Ina sadeeq ko motsi bai yi ba, xube wa yayi k'asa ya hau kuka sosai likitoci nan suna rarrashin shin shi d'ayan ne ya rufe jikin sadeeq da wani farin mayafi har xuwa fuskar shi.
Xumbur muh'd ya mik'e yana kuka ya fito daga d'akin da gudu kici6is yayi da su mumy, daddy, mufidah, Abba, umma, Yah Omar da nabila a tsaye suna jiran fitowar su ganin muh'd yana kuka yasa su xuciyoyin su suka tsinke da fargaba.
Shi kuwa muh'd kasa magana yake sai kuka ta ina xai dubi idanun wad'annan bayin Allah ya furta musu sadeeq ya mutu kawai sai gani suka yi ya bar wajen da gudu yana kuka ko ina muh'd ya shige sai ayi ta kallon shi ganin babban likita kamar muh'd yana kuka.
Yaxo dai dai shiga office d'in shi suka yi karo da wani d'ago kan shi da xai yi suka had'a ido da musaddiq dukannin su kallon juna suke cike da tashin hankali, musaddiq wanda yaga muh'd yana kuka ya fara tunanin me yasa shi kuka hka, duk da yanda gaban musaddiq yake fad'uwa yayi yunkurin bud'e baki yayi wa muh'd magana amman ina tuni muh'd ya shige office yasa key a jiki tare da jingina a jikin kofar ya na wani irin kuka mai ban tausayi.
Har musaddiq xai bi bayan muh'd sai ya hango mumyn shi don hka sai ya nufi wajen gaban shi na matuk'ar fad'uwa.
Lokacin da likitocin suka ga muh'd ya fita sai d'aya ya turo gawar sadeeq d'ayan kuma yana rik'e da babyn suka turo kofar suka fito fuskar su babu walwala ko kad'an idanun su sunyi ja sosai ganin an lullu6e mutum da farin mayafi har kanshi lokaci d'aya mumy ta fashe da kuka tana cewa
"Shikenan sadeeq d'ina ya mutu innalillahi wa'inna ilaihir raji'un"
Nan fah waje ya hargitse da kuka d'ayan likitan ne ya mik'a wa nabila babyn ta kar6a ita ma tana kuka sosai.
Cikin dauriya Dr yace "I'm so sorry Allah ya kar6i ran yalla6ai sadeeq"
Jin abin da likitan yace yasa mufidah tayi baya ta xube a sume.
A lokacin musaddiq ya k'araso wajen ganin su mumy suna kuka babu wanda ya kula dashi a wajen, jaririyar ya hango a hannun nabila kuma bai ga mufidah don tuni ta xube a sume wasu nurse's sun d'auke ta don yi mata taimako gaggawa, sai kawai xuciyar shi ta bashi mufidah ce ta mutu wajen haihuwa take gaban shi ya fad'i ya nufi wajen gawar sadeeq wadda take a lullu6e, sai lokacin su daddy suka ankara dashi kafin su tsayar dashi ya sanya hannun shi yana k'okarin bud'e mayafin.............
_ina jiran comment's d'in ku fan's_
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: [9/20, 10:47 AM] Aishat A Muh'd ✍🏻: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
*PAGE 31*
Sai lokacin su daddy suka ankara dashi kafin su yi wani yunkurin na tsayar dashi tuni ya k'arasa wajen ya sanya hannun shi kan mayafin yana janye shi a hankali xuciyar shi na wani irin bugawa.
Yana gama janye mayafin fuskar sadeeq ta bayyana kamar an kirawo shi ya amsa, daskarewa musaddiq yayi a tsayen ko kwakkwaran motsi ya kasa lokacin bugun xuciyar shi ya tsanan ta sosai fiye da d'axu mintuna uku yayi a hkan kafin kuma ya bud'e bakin shi da k'arfi ya furta
" Yah sadeeq!"
Lokaci d'aya kuma idanun shi suka fara rufe wa kafin kuma yayi baya ya sulale a k'asa a sume.
Da gudu su daddy suka yi kanshi, mumy kuwa kuka take tana furta " shikenan musaddiq nasan shima yabi d'an uwan nashi ya Allah ka bani hak'urin rashin su"
Kafin ta xube ita ma akan kujera tana shashshak'ar kuka cikin xuciyar ta tana karanta innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allahumma arjurrni fil musubati wa'akbarni min khairul minha da sauran addu'ar da taxo xuciyar ta gaba d'aya ta wani xabge ta rame lokaci d'aya saboda tsabar tashin hankali.
Dr muh'd kuwa bud'e kofar office d'in yayi kad'an yaga musaddiq baya nan don hka sai ya fito ya nufi inda suke idanun shi na xubar hawaye, yana k'arasa wa ya hango musaddiq a k'asa a sume su daddy da Abba suna k'okarin daukan shi, a rud'e ya k'arasa wajen da gudu ya cakumi jikin musaddiq yana kuka yana cewa
"No musaddiq kada ka bishi kai ma nima xuciya ta xata buga na bi ku baxan jure rashin ka ba"
Maganganun da muh'd yake shi ya sake tsinka xuciyoyin su daddy yana rik'e da musaddiq yana kuka sosai dak'yar Yah Omar ya rik'e muh'd aka shigar da musaddiq emergency room don ceto rayuwar shi.
A cikin ambulance aka sanya gawar sadeeq daddy da Abba suna xaune kusa da gawar, umma, mumy, nabila da jaririyar kuma suka shiga motar Yah Omar suka nufo gida domin sada shi da gidan shi na gaskia, mumy babu uhm babu uhm uhm hawaye ne kawai yake fita a idon ta xuciyar ta tana wani irin xugi da rad'ad'i.
An samu nasarar farfad'owar mufidah Dr Aishat tana k'okarin yi mata allurar bacci don ta huta amman mufidah tak'i yarda cikin kuka take cewa
"Doctor na rok'e ki da kada kiyi min allurar bacci ki bar ni naje na yiwa mijina kallon k'arshe don nasan baxan k'ara ganin shi ba sai a photo"
Wani mugun tausayin ta ne ya kama Dr Aishat don hka ta dafa kafad'ar ta tana cewa
"Baxan miki ba mufidah amman ina son ki bar kukan nan addu'a yanxu sadeeq yafi bukata fiye da komai a wajen ki kin ji"
Gid'a kai tayi nan ta kamo hannun ta suka fito daga room d'in.
Musaddiq ma an samu ya farfad'o yana bud'e idanun shi komai ya dawo mishi sabo don hka ya yunk'ura ya tashi yana jin wani jiri da axababben ciwon kai ga xuciyar shi da take mishi xugi yana dafe da saitin xuciyar ya layi ya nufi kofa xai fita a lokacin muh'd shima ya murd'a handle d'in kofar ya shigo suka tsaya kallon kallon tsakanin su, ganin musaddiq yana yin baya xai fad'i cikin xafin nama muh'd ya rik'e shi cikin wata irin murya yace
"Muh'd da gaske ne Yah sadeeq ya tafi ya barni, kace mishi ya dawo ina bukatar kasance wa dashi dama nine na mutu ba Yah sadeeq ba baxan iya jurar rashin shi ba nima xan bishi muh'd ya Allah nima ka d'auki rai na huta da......"
Cikin kuka muh'd ya toshe wa musaddiq bakin shi don yasan baya cikin hayyacin shi, " kadai na fad'in hka musaddiq Allahn da ya bamu shi ya kar6i abin shi yanxu addu'ar mu kad'ai Yah sadeeq yake bukata ka taso yanxu mu je gida"
Yana rik'e dashi suka fito har farfajiyar asibitin a lokacin kuma Dr Aishat ta sanya mufidah a motar ta xata kai ta gida sai gasu sun fito don hka sai kawai muh'd ya sanya musaddiq a bayan motar shima ya shiga ya xauna kusa dashi don baxai iya driven yanxu ba.
Nan Dr Aishat ta ja motar ta suka fita daga asibitin, karatun Qur'an ta kunna cikin motar don samun nutsuwa ae kuwa duk shiru suka yi suna sauraren karatun Qur'an d'in da hka har suka k'arasa gida.
Dak'yar suka samu damar shiga gidan saboda yanda mutane suka cika tun daga farkon layin ka shigo motoci ne da mutane damk'am har xuwa cikin k'atuwar farfajiyar gidan, don cikin lokaci k'ank'ani mutuwar SADEEQ ABUBAKAR ta kewaya ko'ina a fad'in sassan nigeria xuwa kasashen ketare don sadeeq mutum ne managarci, hankali, tausayi, taimako babu ruwan shi kowa na shine gashi da sanyin hali ga fara'a kai yabo dai sadeeq yasha shi daga bakunan mutane, shi yasa duk wanda yaji mutuwar ba k'aramin girgixa shi take ba wasu har da kukan su.
A cikin palon daddy aka yi wa sadeeq wanka aka had'e shi kuma daddy da abban mufidah sai babban aminin shi abokin shi Yah Omar suka had'e shi shi likkafani suna yi suna xubar hawaye mai k'una.
Bayan sun gama ne aka kirawo mumy don tayi mishi addu'a lokacin da mumy taga sadeeq a hka kusan sumewa tayi numfashin ta ya fara yin sama har daddy xai fitar da ita daga palourn sai kuma ta fara yi mishi addu'ar samun dace wa da rahmar ubangiji daga k'arshe kuma ta ce
"Sadeeq na yafe maka a matsayi na na mahaifiyar ka Allah yayi maka rahma yasa aljanna ce makomar ka"
Tana gama fad'in hka tayi shiru sai kuma ga mufidah da musaddiq nan tare da muh'd sun shigo palon suma.
Musaddiq xama yayi a k'asa kusa dashi ya xuba mishi ido kawai yana kallon shi kamar wanda bai ta6a ganin shi ba sai yau hawaye ma sun dai NA fita a idanun shi sai *K'UNAR XUCi* (littafin ummu safwan), da yake yi.
Muh'd ne yayi k'okarin yi mishi addu'a shima hawaye na xuba a idon shi, mufidah kuwa kuka take sosai ta kasa bud'e bakin ta tayi mishi, har xuwa lokacin da su daddy, Abba, Yah Omar da muh'd suka fara k'okarin d'aga makarar da sadeeq yake ciki.