Sashe 26
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A cikin wannan dare musaddiq, mufidah, mumy,daddy,Yah Omar da muh'd babu wanda ya samu ya runtsa yayi bacci xuciyoyin su cikin alhinin rashin managarcin mutum suke ma'abocin kirki da karamci ba ruwan shi bai d'auki rayuwa da xafi sanyin hali ne dashi wanda Indai mutum yayi xama mintuna dashi sai yaji k'aunar shi a cikin xuciyar shi balle su da suka kwashe tsawon shekaru tare da shi, wannan daren dare ne da baxa su ta6a mantawa dashi acikin kundin rayuwar su ba, dare ne da suka kasance cikin tsananin kewar sadeeq kewar da basu ta6a jin irin ta a tattare dasu ba saboda sun san sun rabu da ganin shi har abadan, suna fatan Allah ya had'a su cikin aljannatul firdaus su kasance a tare, rayuwa kenan rayuwa mai cike da tarin kaddara acikin ta babu bawan da ya isa ya tsallake tashi kaddarar, rayuwa mai cike da tarin k'alubale a cikin ta, rayuwa mai cike da tarin ni'imomin da rahmomin ubangiji,Allah yasa mu dace da rahmar ubangiji ta duniya da lahira Ameeen ya rabbil alameen..........
_kuyi hak'uri da wannan fan's ban da chaji ne sai kuma gobe idan Allah ya kaimu_
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: [9/26, 5:44 PM] Aishat A Muh'd ✍🏻: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
_Happy birthday my Ummiey Xeey dear, ina taya ki murnar karin shekara wannan shafin sadaukar wa ne gare ki don taya ki murna, Allah ya k'aro shekaru masu albarka ya baki miji na gari mu xo Kaduna musha biki._Ameeen.
*PAGE 33*
Har garin Allah ya waye xuciyoyin su cike da alhinin rashin sadeeq wani lokacin ji suke kamar ba mutuwa Yayi ba xai dawo xuwa anjima, musaddiq da wani irin mugun xaxxa6i ya tashi ajikin shi da ciwon kai mai tsananin gaske wanda dak'yar yake iya bud'e idon shi, ga rashin cin abinci rabon shi da yasa wani abin abakin shi tun jiya yana cikin jirgi da yasha coffee kawai.
Dr muh'd ne ya tsaya sosai akan shi har xuwa yamma xaxxa6in kamar k'ara mishi ake yak'i sauka idan ka kalli musaddiq a time d'in sai ya baka tausayi Yayi masifar rame wa sosai abu ne yake cin shi a xuciya ga yak'i fitar da kukan waje sai na xuci kawai yake sai da kaji yana wani jan numfashi tare da sauke ajiyar xuciya.
Wannan yanin gaba d'ayan su sun yi shi cikin wani mawuyacin hali musamman musaddiq da mufidah har gwara mufidah ana takura mata taci abinci saboda shayar da babyn, musaddiq kuwa muh'd ne yake fama dashi wajen cin abinci amman yak'i kar6a yaci mumy ma k'in xuwa ganin shi tayi don baxa ta jure ganin d'an nata da yanxu ya rage mata ba cikin wannan halin, tasan musaddiq mutuwar sadeeq sai tafi ta6a shi fiye da kowa idan aka yi la'akari da yanda suka yi mugun shak'uwa da junan shi, addu'a kawai take mishi Allah ya sanyaya mishi xuciyar shi ya bashi hak'urin jure rashin d'an uwan shi.
*AFTER 7 DAY'S*
Anyi kwanaki bakwai da rasuwar sadeeq a yanxu, ranar da ya cika kwanaki 7 a ranar daddy yaxo sanya wa jaririyar suna da yake duk suna palon gaba d'ayan su idan ka d'auke musaddiq wanda yake can a d'akin shi yana shan bacci sakamakon allurar baccin da ake mishi.
Kallon mufidah daddy yayi tare da cewa "mufidah ko da akwai sunan da kike ra'ayi a sanya mata?"
Girgixa kai mufidah tayi tana xubar da hawaye kafin ta bud'e baki murya na rawa tace
"Daddy duk wanda ka sanya mata yayi ban da wani xa6i"
Har daddy ya bud'e baki xai yi magana da sauri muh'd yace
"Daddy kafin Yah sadeeq ya rasu lokacin da na kai mishi babyn naji ya furta Allah ya raya ki NANA KHADIJAH ina tunanin shine sunan da yake so"
Da sauri mufidah ta kalli muh'd cikin mamaki lokaci d'aya taji wani d'an sanyi a cikin xuciyar ta jin sadeeq yaga babyn kafin ya mutu.
"Masha Allah kenan sunan mumyn shi kenan to Allah ya raya mana NANA KHADIJAH, Allah ya albarkaci rayuwar ta ya jik'an mahaifin ta da rahma" Cewar daddy kenan.
"Ameeen thumma Ameeen"
Gaba d'aya falon aka amsa idanun su ya cicciko da hawaye, nan daddy yayi mata hud'uba da khadijah tukunna aka yiwa sadeeq addu'a sosai sannan aka watse.
A ranar umman su mufidah da nabilah Yah Omar suka wuce gida aka bar mufidah a wajen mumy, bayan nabilah ta bata shawara akan ana kiran khadijah da Afnan saboda sunan mumy ne, mufidah ta sha kuka sosai lokacin da su umma suka tafi dak'yar mumy ta rarrashe ta tayi shiru, xuciyar ta tana kewar sadeeq kusan kullum da pic d'in shi take k'wana rungume a jikin ta duk dare sai ta xubar da hawayen rashin sadeeq tasan baxa ta ta6a samun miji irin sadeeq ba gaba d'aya ma ita ta sawa xuciyar ta ba xata yi aure ba xata xauna ta kula da Afnan d'in su ita kad'ai ta ishe ta xata xauna ta jira yi har mutuwar taxo ta d'auke ta taje can ta had'u da sadeeq d'in ta.
Musaddiq ma gaba d'aya ya xama wani iri abinci sai an rarrashe yake ciki kullum yana cikin daki a kwance yana faman tunanin rayuwar su ta da tare da d'an uwan shi, mumy ce ta sawa xuciyar ta jarumta wajen rarrashin mufidah da musaddiq.
*******
Haka rayuwa ta mik'a ta cigaba da tafiya a hankali suka fara saba wa da rashin sadeeq addu'a ce kullum cikin yi mishi suke xuciyoyin su sun fara sanyi, da hka kwanaki suke tafiya sannu a hankali har sadeeq yayi k'wana 40 da mutuwa a ranar an yi sadaka da karatun alQur'an da addu'o'i akan Allah y rahma mishi a ranar mufidah tasha kuka sosai don a ranar ta tabbatar sun fa rabu da sadeeq har abada.
Duk wannan xaman da suke gida d'aya tsakanin musaddiq da mufidah basu had'u da junan su kowannen su yana cikin bedroom basa fito wa.
Lokaci yana ja kwanaki suna tafiya har xuwa lokacin da sadeeq ya samu kimanin wata uku da rasuwa, Afnan tayi wayo sosai kamannin ta da mahaifin ta yana sake fitowa sosai a kusan koda yaushe tana hannun musaddiq idan ya xuba mata ido yana kallon ta ko kiftawa baya son yi don gani yake kamar suna tare da d'an uwan shi sadeeq, kullum idan mumy tayi mata wankan safe xata kawo mishi ita ta yini a wurin shi sai dai lokacin cin abincin ta yayi mumy taxo ta kar6e ta don sam baya sha'awar fitowa abin yana damun mumy da daddy da muh'd gashi ya Tara wata gashi a fuskar shi sosai yak'i xuwa a gyara mishi muh'd ma yayi yayi dashi don ya ma gyara mishi yak'i yarda dukannin su a tsorace suke kada shima yabi bayan d'an uwan nashi, don gaba d'aya musaddiq ya koma kamar bashi ba daman gashi miskilin gaske a yanxu kuwa gwara da sau dubu akan yanxu sai ku kusan yini tare amman baxai bud'e baki yayi maka magana ba sai dai yayi ta bin ka da kallo kamar yau ya fara ganin ka..........
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
*PAGE 34*
Kamar yau ranar juma'a wanda Yayi dai dai da watanni biyar da rasuwar sadeeq, abin da musaddiq yake mumy ta gaji da ganin shi cikin hka don hka tun safe bayan ta gama abin breakfast ta d'auki nashi ta nufi bedroom d'in shi da sallama ta shiga but kamar koyaushe bai amsa ba and kuma yana kwance still kan bed yayi rigingine yana tunani.
Mumy kallon d'an nata tayi cikin tausayin shi ajiye breakfast d'in tayi tare da k'arasa wa inda yake ta xauna tare da dafashi tace
"Musaddiq tashi xaune"
Ba musu ya tashi ya xauna tare da d'ora kanshi saman kafad'ar ta shafa bayan shi take tana cewa
"Musaddiq na gaji da ganin hka cikin wannan halin ina son ka sawa xuciyar hka hak'urin rashin sadeeq, ganin hka yana d'aga min hankali kai kad'ai ne ka rage min yanxu idan baka sawa xuciyar ka hak'uri ba xaka iya samun matsala ka fison ka dunga ganin mu cikin tashin hankali koh?"
Girgixa kai yayi tare da d'ago kanshi yana kallon mumyn wadda take fitar da hawaye, hannun shi yasa yana goge mata hawayen shima kuma hawayen yake yana girgixa mata kai cikin rawar murya yace
"I'm so sorry mumy Yah sadeeq ya tafi ya bar mu na kasa yarda ya mutu ji nake kamar xai dawo gare ni, bana son ganin ki cikin tashin hankali ki dai na kuka don Allah mumy"
"Idan har kana so na daina damuwa to kayi hak'uri da rashin sadeeq ka d'auki hkan a daman Allah ne ya bamu aron shi xuwa wani lokacin gashi kuma ya d'auki abin shi ka cire damuwa a ranka addu'a sadeeq yafi bukata shine abin da xamu yi mishi mu nuna mishi mu masu son shi ne"
"Okay mumy xan yi abin da kike so"
Cikin hawayen da take ta fara dariya tana cewa
"Da gaske musaddiq xaka koma kamar da?"
Wani murmishi yayi wanda rabon shi da yayi an dad'e kafin yace
"I promise mumy xan dawo miki kamar Yah sadeeq"
Rungume shi mumy tayi tana mai jin dad'in yanda yau ya bata had'in kai nan ta cigaba da yi mishi nasiha cikin sigar rarrashi kafin daga k'arshe ta shiga toilet ta had'a mishi ruwa mai d'umi a bathtub tukunna ta d'ebo kayan aski ta xauna ta gyara mishi fuskar shi fes, tuni musaddiq ya rikid'e ya koma musaddiq d'in shi na da bayan ta gama yi mishi ya shiga toilet yayi wanka sosai wanda rabon shi da yayi irin wannan wankan tun kafin sadeeq ya rasu.
_kuyi hak'uri da wannan fan's ban da chaji ne sai kuma gobe idan Allah ya kaimu_
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: [9/26, 5:44 PM] Aishat A Muh'd ✍🏻: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
_Happy birthday my Ummiey Xeey dear, ina taya ki murnar karin shekara wannan shafin sadaukar wa ne gare ki don taya ki murna, Allah ya k'aro shekaru masu albarka ya baki miji na gari mu xo Kaduna musha biki._Ameeen.
*PAGE 33*
Har garin Allah ya waye xuciyoyin su cike da alhinin rashin sadeeq wani lokacin ji suke kamar ba mutuwa Yayi ba xai dawo xuwa anjima, musaddiq da wani irin mugun xaxxa6i ya tashi ajikin shi da ciwon kai mai tsananin gaske wanda dak'yar yake iya bud'e idon shi, ga rashin cin abinci rabon shi da yasa wani abin abakin shi tun jiya yana cikin jirgi da yasha coffee kawai.
Dr muh'd ne ya tsaya sosai akan shi har xuwa yamma xaxxa6in kamar k'ara mishi ake yak'i sauka idan ka kalli musaddiq a time d'in sai ya baka tausayi Yayi masifar rame wa sosai abu ne yake cin shi a xuciya ga yak'i fitar da kukan waje sai na xuci kawai yake sai da kaji yana wani jan numfashi tare da sauke ajiyar xuciya.
Wannan yanin gaba d'ayan su sun yi shi cikin wani mawuyacin hali musamman musaddiq da mufidah har gwara mufidah ana takura mata taci abinci saboda shayar da babyn, musaddiq kuwa muh'd ne yake fama dashi wajen cin abinci amman yak'i kar6a yaci mumy ma k'in xuwa ganin shi tayi don baxa ta jure ganin d'an nata da yanxu ya rage mata ba cikin wannan halin, tasan musaddiq mutuwar sadeeq sai tafi ta6a shi fiye da kowa idan aka yi la'akari da yanda suka yi mugun shak'uwa da junan shi, addu'a kawai take mishi Allah ya sanyaya mishi xuciyar shi ya bashi hak'urin jure rashin d'an uwan shi.
*AFTER 7 DAY'S*
Anyi kwanaki bakwai da rasuwar sadeeq a yanxu, ranar da ya cika kwanaki 7 a ranar daddy yaxo sanya wa jaririyar suna da yake duk suna palon gaba d'ayan su idan ka d'auke musaddiq wanda yake can a d'akin shi yana shan bacci sakamakon allurar baccin da ake mishi.
Kallon mufidah daddy yayi tare da cewa "mufidah ko da akwai sunan da kike ra'ayi a sanya mata?"
Girgixa kai mufidah tayi tana xubar da hawaye kafin ta bud'e baki murya na rawa tace
"Daddy duk wanda ka sanya mata yayi ban da wani xa6i"
Har daddy ya bud'e baki xai yi magana da sauri muh'd yace
"Daddy kafin Yah sadeeq ya rasu lokacin da na kai mishi babyn naji ya furta Allah ya raya ki NANA KHADIJAH ina tunanin shine sunan da yake so"
Da sauri mufidah ta kalli muh'd cikin mamaki lokaci d'aya taji wani d'an sanyi a cikin xuciyar ta jin sadeeq yaga babyn kafin ya mutu.
"Masha Allah kenan sunan mumyn shi kenan to Allah ya raya mana NANA KHADIJAH, Allah ya albarkaci rayuwar ta ya jik'an mahaifin ta da rahma" Cewar daddy kenan.
"Ameeen thumma Ameeen"
Gaba d'aya falon aka amsa idanun su ya cicciko da hawaye, nan daddy yayi mata hud'uba da khadijah tukunna aka yiwa sadeeq addu'a sosai sannan aka watse.
A ranar umman su mufidah da nabilah Yah Omar suka wuce gida aka bar mufidah a wajen mumy, bayan nabilah ta bata shawara akan ana kiran khadijah da Afnan saboda sunan mumy ne, mufidah ta sha kuka sosai lokacin da su umma suka tafi dak'yar mumy ta rarrashe ta tayi shiru, xuciyar ta tana kewar sadeeq kusan kullum da pic d'in shi take k'wana rungume a jikin ta duk dare sai ta xubar da hawayen rashin sadeeq tasan baxa ta ta6a samun miji irin sadeeq ba gaba d'aya ma ita ta sawa xuciyar ta ba xata yi aure ba xata xauna ta kula da Afnan d'in su ita kad'ai ta ishe ta xata xauna ta jira yi har mutuwar taxo ta d'auke ta taje can ta had'u da sadeeq d'in ta.
Musaddiq ma gaba d'aya ya xama wani iri abinci sai an rarrashe yake ciki kullum yana cikin daki a kwance yana faman tunanin rayuwar su ta da tare da d'an uwan shi, mumy ce ta sawa xuciyar ta jarumta wajen rarrashin mufidah da musaddiq.
*******
Haka rayuwa ta mik'a ta cigaba da tafiya a hankali suka fara saba wa da rashin sadeeq addu'a ce kullum cikin yi mishi suke xuciyoyin su sun fara sanyi, da hka kwanaki suke tafiya sannu a hankali har sadeeq yayi k'wana 40 da mutuwa a ranar an yi sadaka da karatun alQur'an da addu'o'i akan Allah y rahma mishi a ranar mufidah tasha kuka sosai don a ranar ta tabbatar sun fa rabu da sadeeq har abada.
Duk wannan xaman da suke gida d'aya tsakanin musaddiq da mufidah basu had'u da junan su kowannen su yana cikin bedroom basa fito wa.
Lokaci yana ja kwanaki suna tafiya har xuwa lokacin da sadeeq ya samu kimanin wata uku da rasuwa, Afnan tayi wayo sosai kamannin ta da mahaifin ta yana sake fitowa sosai a kusan koda yaushe tana hannun musaddiq idan ya xuba mata ido yana kallon ta ko kiftawa baya son yi don gani yake kamar suna tare da d'an uwan shi sadeeq, kullum idan mumy tayi mata wankan safe xata kawo mishi ita ta yini a wurin shi sai dai lokacin cin abincin ta yayi mumy taxo ta kar6e ta don sam baya sha'awar fitowa abin yana damun mumy da daddy da muh'd gashi ya Tara wata gashi a fuskar shi sosai yak'i xuwa a gyara mishi muh'd ma yayi yayi dashi don ya ma gyara mishi yak'i yarda dukannin su a tsorace suke kada shima yabi bayan d'an uwan nashi, don gaba d'aya musaddiq ya koma kamar bashi ba daman gashi miskilin gaske a yanxu kuwa gwara da sau dubu akan yanxu sai ku kusan yini tare amman baxai bud'e baki yayi maka magana ba sai dai yayi ta bin ka da kallo kamar yau ya fara ganin ka..........
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:04 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
*PAGE 34*
Kamar yau ranar juma'a wanda Yayi dai dai da watanni biyar da rasuwar sadeeq, abin da musaddiq yake mumy ta gaji da ganin shi cikin hka don hka tun safe bayan ta gama abin breakfast ta d'auki nashi ta nufi bedroom d'in shi da sallama ta shiga but kamar koyaushe bai amsa ba and kuma yana kwance still kan bed yayi rigingine yana tunani.
Mumy kallon d'an nata tayi cikin tausayin shi ajiye breakfast d'in tayi tare da k'arasa wa inda yake ta xauna tare da dafashi tace
"Musaddiq tashi xaune"
Ba musu ya tashi ya xauna tare da d'ora kanshi saman kafad'ar ta shafa bayan shi take tana cewa
"Musaddiq na gaji da ganin hka cikin wannan halin ina son ka sawa xuciyar hka hak'urin rashin sadeeq, ganin hka yana d'aga min hankali kai kad'ai ne ka rage min yanxu idan baka sawa xuciyar ka hak'uri ba xaka iya samun matsala ka fison ka dunga ganin mu cikin tashin hankali koh?"
Girgixa kai yayi tare da d'ago kanshi yana kallon mumyn wadda take fitar da hawaye, hannun shi yasa yana goge mata hawayen shima kuma hawayen yake yana girgixa mata kai cikin rawar murya yace
"I'm so sorry mumy Yah sadeeq ya tafi ya bar mu na kasa yarda ya mutu ji nake kamar xai dawo gare ni, bana son ganin ki cikin tashin hankali ki dai na kuka don Allah mumy"
"Idan har kana so na daina damuwa to kayi hak'uri da rashin sadeeq ka d'auki hkan a daman Allah ne ya bamu aron shi xuwa wani lokacin gashi kuma ya d'auki abin shi ka cire damuwa a ranka addu'a sadeeq yafi bukata shine abin da xamu yi mishi mu nuna mishi mu masu son shi ne"
"Okay mumy xan yi abin da kike so"
Cikin hawayen da take ta fara dariya tana cewa
"Da gaske musaddiq xaka koma kamar da?"
Wani murmishi yayi wanda rabon shi da yayi an dad'e kafin yace
"I promise mumy xan dawo miki kamar Yah sadeeq"
Rungume shi mumy tayi tana mai jin dad'in yanda yau ya bata had'in kai nan ta cigaba da yi mishi nasiha cikin sigar rarrashi kafin daga k'arshe ta shiga toilet ta had'a mishi ruwa mai d'umi a bathtub tukunna ta d'ebo kayan aski ta xauna ta gyara mishi fuskar shi fes, tuni musaddiq ya rikid'e ya koma musaddiq d'in shi na da bayan ta gama yi mishi ya shiga toilet yayi wanka sosai wanda rabon shi da yayi irin wannan wankan tun kafin sadeeq ya rasu.