Sashe 29
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannun ta mufidah tasa xata sa a kunnen don jin motsin da take ji aciki, da sauri afnan ta xare d'an yatsan nata tana dariya k'asa k'asa don ganin mufidah ta gyara kwanciyar ta tare da komawa baccin ta hankali kwance.
Ganin hka yasa afnan ta kai bakin ta dai dai kunnen mufidah tace
" Mamee na wake up"
Da k'arfi ta fad'i hkan ae kuwa a firgice mufidah ta tashi sauke ajiyar numfashi don ba k'aramin tsorata tayi ba ,dariya afnan ta kwashe da ita tare da cewa
"Mamee na kin fiye tsoro nice fah"
Hararar ta mufidah tayi tare da d'aure fuska hannun ta tasa ta kama kunnen ta da d'an k'arfi tare da cewa
"Afnan how many times da xan miki magana ki daina yi min ihu a kunne idan ina bacci, kina son na dunga tashi da headache koh?"
Girgixa kai afnan tayi tana mai yin raurau da idanun ta alamar gaf take da ta rushe da kuka ta marairace fuska tace
"Sorry mamee na daina "
K'ara hararar ta mufidah tayi tana kokarin tashi da sauri afnan ta rik'o hannun mufidah sannan ta kama kunnen ta dukka biyun tace
"I'm so sorry mamee na please baxan k'ara ba"
Duk tabi ta wani damu don sam bata son ganin tayi wa mameen nata laifi tana mata fad'a, kallon ta mufidah tayi sai taji wani mugun tausayin ta batasan lokacin da ta rungume ta ba tsam a jikin ta, tana mai jin wani irin sabon sonta na k'ara shiga cikin xuciyar ta.
"Mamee kin hak'ura?"
Cewar afnan murmishi mufidah tayi tare da cewa
"Na hak'ura afnan baxan iya fushi da ke ba "
Kallon mufidah take wadda ta sauka daga kan bed tana tsaye ita kuma afnan tana kan bed din tace
"Mamee an fasa xuwa gidan umma ne?"
Hancin ta mufidah ta kamo tana d'an ja tace
"Sarkin son xuwa gidan umma xamu je bari na shirya ko?"
"Yawwa mamee na thank u "
Gaba d'aya suka sanya dariya sannan mufidah ta shige cikin toilet xuciyar ta cike da kaunar 'yar ta ta.
Cikin en mintuna tayi wankan sannan ta fito ta fara gyara jikin ta suna hirar su da afnan har ta kammala shirya was cikin wata black arabiyan gown mai adon flower's golden a jiki tayi kyau sosai da yake mufidah fara ce kalar ta kar6i fatar ta, ba wani kwalliya tayi ba daga powder sai wet lips mai k'amshin apple bayan ta fesa perfume's ne a jikin ta ta rik'e hannun afnan suka fito xuwa down stair's, d'ayan hannun nata yana rik'e da car key and phone nata .
Tun kafin su k'araso cikin palourn mumy take kallon su xuciyar ta cike da farinciki fuskar ta ma bata 6oye yanayin da take ciki ba saboda yanda take murmishi idanun ta akan su har suka karaso cikin parlour.
Gaida mumy mufidah tayi bayan sun gama gaisa wa ne ta nufi dinning area ta fara breakfast, bayan ta gama suka yiwa mumy sallama suka tafi.
A nutse take driving har suka k'araso gidan su mufidah ,tana gama parking afnan ta fita da gudu daga cikin motar ta nufi cikin gidan da kallo mufidah ta bita tana murmishi kafin ta fito tabi bayan ta.
A jikin umma d'are d'are mufidah ta hango afnan tana mata hira umma na dariya
"Wash Allah na umma nagaji "
Kallon ta umma tayi kafin tace " sai kace wadda tayi wani aikin ko tafiyar k'asa"
D'an dariya mufidah tayi kafin tace Allah umma yanxu bana samun wani hutu sai week end kullum cikin aiki nake "
Ta6e baki umma tayi tana cewa " ae ni da wannan aikin gwara kiyi aure don ni nafison hka daman can nafi k'aunar kiyi auren ki "
Tuni mufidah ta 6ata rai shi yasa wani lokacin take dad'e wa bata xo gida ba saboda kullum zancen umma tayi aure ita kuwa sam aure ya fita a kanta bata sha'awar yin shi kwata kwata tun da har ta rasa managarcin miji irin sadeeq.
Tashi tayi ta nufi bedroom d'in ta umma ta bita da kallo idan da sabo ta saba da hkan da mufidah take nuna mata sam yarinya bata kaunar kayi mata maganar aure idan tana fara'a yanxu sai ta birkice maka kamar mai jinnu.
"Umma bari naje wajen Aunty nabilah mu yi wasa da muhibbat"
Maganar da afnan tayi ta dawo da ita daga tunanin da ta fad'a,shafa kanta umma tayi tare da cewa
"Okay sai kin dawo "
Da d'an gudun ta afnan ta fita tayi side d'in su muhibbat, ganin hka yasa umma ta mik'e ta nufi bedroom d'in da mufidah ta shiga kwance ta same ta rigingine tana tunani idanun ta suna lumshe but hawaye yana fita daga idon ta.
Girgixa kai umma tayi tare da xama a gefen ta ta sanya hannu ta dafa ta ,bud'e idanun tayi a hankali tana kallon umma idanun ta sun yi ja sosai ,kallon ta umman take xuciyar ta cike da tausayin 'yar ta ta tace
"Tashi mu yi magana mufidah"
A hankali ta tashi xaune kanta a sunkuye tana wasa da 'yantsun hannun ta kallon ta umma ta sake yi kafin tace
"Kina ganin kamar na tak'ura miki da maganar aure koh?"
Girgixa kai mufidah tayi cigaba da magana umman tayi tana cewa
" ni nafison naga kin yi aure mufidah shekara wajen uku da rasuwar mijin ki ace har yanxu kin k'i bawa wad'anda suke son ki dama su fito ki xa6i wani kuyi aure?"
Shiru mufidah tayi kanta a k'asa hawaye suna fita daga idanun ta gaba d'aya xuciyar ta babu dad'i wani irin abu take ji ya tsaya mata a mak'ogaron ta yak'i tafiya bakin ta yayi mata nauyi sosai ta yanda ta kasa bud'e bakin ta don tayi magana, hankalin ta ya tashi sosai ita a yanxu wa xata kalla da sunan masoyi ta aure shi ya xama miji a gare ta?...........
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:05 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
*PAGE 38*
Sauke ajiyar xuciya kawai take don gaba d'aya ta rasa ta yanda xata furta wa umma ta fahimce ta ita fa auren ne bata son yi a barta tayi renon afnan ita kadai ta ishe ta.
"Kiyi hak'uri ki fitar da sadeeq daga cikin xuciyar ki don ya tafi har abada baxai dawo ba, don hka ni dai a matsayi na na mahaifayar ki ina mai baki shawara akan yin auren ki shi yafi miki alkhairi "
Tana gama fad'in hka ta fita daga d'akin, sai a lokacin mufidah ta samu wani kuka mai k'arfi ya kubce mata ita ya xata yi yanxu, tana cikin kukan nabilah ta shigo d'akin don afnan ta fad'a mata da mameen ta suka xo, ganin mufidah tana kuka sosai yasa nabilah tace
"Subhanallah mufidah me yafaru kike kuka lafia?"
Duk wad'annan tambayoyin nabilah tayi mata su cikin damuwa tana mai dafa kafad'ar ta, kasa magana mufidah tayi sai da tayi kukan ta sosai tukunna ta shiga toilet ta wanke fuskar ta tare da fitowa.
Inda ta bar nabilah a xaune hka taxo ta tarar da ita xama tayi agefen ta tana sauke ajiyar xuciya, cikin yanayin damuwa nabilah tace
"Fad'a min abin da yake damun ki ?"
Cikin sanyin murya mufidah tace
"Nabilah na rasa ta yanda xan fahimtar da umma bana son yin aure amman ta tak'ura min sai nayi aure na rasa yanda xan yi wlh"
Ta k'arasa fad'in hka kwalla na sake xubo mata idanun ta akan nabilah don yanxu ita mafita take nema na yanda xata xame umma ta dai na yi mata maganar aure kwata kwata .
Sauke ajiyar numfashi nabilah tayi kafin tace
"Ehh gaskiyar umma kuwa nima ina bin bayan ta wlh don duk uwa ta gari tana son taga 'ya'yan ta sun raya sunnar Annabi (saw), suna da auren su hkan shi xai fi kwantar mata hankali tasamu nutsuwa"
Wani kallo mufidah take watsa wa nabilah, murmishi tayi tare da cewa
"Harare ni da kyau mufidah gaskia ce na fad'a ke kan ki sai mutane sun fi girmama ki idan suka san da auren ki nima shawara ta awajen ki kiyi aure"
"Da kyau nabilah gwara ki fad'a mata taji amman daga fad'a wa mutum gaskia ya xauna yana rusa kuka kamar wanda aka fad'a mishi mummunan labari"
Cewar umma kenan wadda ta shigo hannun ta dauke da wayar mufidah wanda take k'ara alamar kiran ta ake, mik'a mata wayar umma tayi sannan ta fita.
Kafin ta d'aga kiran ya katse don hka sai tayi kok'arin kira sai gashi an sake kira picking tayi tare da sanya wa wayar a hands free cikin sanyin murya tace
"Assalamu Alaikum"
"Waalaikissalam Dr mufidah ina kika shiga ne?"
Cewar Dr muh'd kenan,d'an murmishi yak'e mufidah tayi tare da cewa
"Ina gidan mu doctor"
Shima a nashi 6angaren murmishi mai k'ayatar wa ya saki tare da cewa
"Yau an kaiwa su umma xiyara kenan ?"
"Ehh wlh yanxun ne babu cikakken time sai week end"
Cewar mufidah tana kallon nabilah da ta xuba mata ido kamar ta samu tv,
"Hkne, ina afnan ban ji motsin ta ba?"
D'an yamutsa fuska tayi tare da cewa
" tana palour suna wasa da muhibbat "
"Okay ashafa min kanta xuwa dare xan shigo na kwana biyu ban shigo ba"
"Okay Allah ya kawo ka lafia"
"Ameeen byeee"
Yana gama fad'in ya katse wayar, d'an hararar nabilah tayi ganin yanda ta xuba mata ido kamar yau ta ta6a ganin ta a duniyar.
" wannan kallon fah na lafia ne?"
"Hmm mamaki kika bani ina kula da take taken muh'd alamar son ki yake ganin yanda yake kaffa kaffa dake"
Hararar ta mufidah tayi kafin tace "wa ya fad'a miki muh'd sona yake ?"
"Uhm alama na gani kuma insha Allah sai hashashena ya xama gaskiya, idan muh'd ya aure ki da kin more miji kamar sadeeq shima alamun shi ba ruwan shi ba kamar mutumin mu ba musaddiq"
Daure fuska mufidah ta sake yi kuma gaban ta ya fad'i jin sunan musaddiq kafin tace " hashashen ki kuwa baxai ta6a yiwuwa ki ma daina fad'a "
Ganin hka yasa afnan ta kai bakin ta dai dai kunnen mufidah tace
" Mamee na wake up"
Da k'arfi ta fad'i hkan ae kuwa a firgice mufidah ta tashi sauke ajiyar numfashi don ba k'aramin tsorata tayi ba ,dariya afnan ta kwashe da ita tare da cewa
"Mamee na kin fiye tsoro nice fah"
Hararar ta mufidah tayi tare da d'aure fuska hannun ta tasa ta kama kunnen ta da d'an k'arfi tare da cewa
"Afnan how many times da xan miki magana ki daina yi min ihu a kunne idan ina bacci, kina son na dunga tashi da headache koh?"
Girgixa kai afnan tayi tana mai yin raurau da idanun ta alamar gaf take da ta rushe da kuka ta marairace fuska tace
"Sorry mamee na daina "
K'ara hararar ta mufidah tayi tana kokarin tashi da sauri afnan ta rik'o hannun mufidah sannan ta kama kunnen ta dukka biyun tace
"I'm so sorry mamee na please baxan k'ara ba"
Duk tabi ta wani damu don sam bata son ganin tayi wa mameen nata laifi tana mata fad'a, kallon ta mufidah tayi sai taji wani mugun tausayin ta batasan lokacin da ta rungume ta ba tsam a jikin ta, tana mai jin wani irin sabon sonta na k'ara shiga cikin xuciyar ta.
"Mamee kin hak'ura?"
Cewar afnan murmishi mufidah tayi tare da cewa
"Na hak'ura afnan baxan iya fushi da ke ba "
Kallon mufidah take wadda ta sauka daga kan bed tana tsaye ita kuma afnan tana kan bed din tace
"Mamee an fasa xuwa gidan umma ne?"
Hancin ta mufidah ta kamo tana d'an ja tace
"Sarkin son xuwa gidan umma xamu je bari na shirya ko?"
"Yawwa mamee na thank u "
Gaba d'aya suka sanya dariya sannan mufidah ta shige cikin toilet xuciyar ta cike da kaunar 'yar ta ta.
Cikin en mintuna tayi wankan sannan ta fito ta fara gyara jikin ta suna hirar su da afnan har ta kammala shirya was cikin wata black arabiyan gown mai adon flower's golden a jiki tayi kyau sosai da yake mufidah fara ce kalar ta kar6i fatar ta, ba wani kwalliya tayi ba daga powder sai wet lips mai k'amshin apple bayan ta fesa perfume's ne a jikin ta ta rik'e hannun afnan suka fito xuwa down stair's, d'ayan hannun nata yana rik'e da car key and phone nata .
Tun kafin su k'araso cikin palourn mumy take kallon su xuciyar ta cike da farinciki fuskar ta ma bata 6oye yanayin da take ciki ba saboda yanda take murmishi idanun ta akan su har suka karaso cikin parlour.
Gaida mumy mufidah tayi bayan sun gama gaisa wa ne ta nufi dinning area ta fara breakfast, bayan ta gama suka yiwa mumy sallama suka tafi.
A nutse take driving har suka k'araso gidan su mufidah ,tana gama parking afnan ta fita da gudu daga cikin motar ta nufi cikin gidan da kallo mufidah ta bita tana murmishi kafin ta fito tabi bayan ta.
A jikin umma d'are d'are mufidah ta hango afnan tana mata hira umma na dariya
"Wash Allah na umma nagaji "
Kallon ta umma tayi kafin tace " sai kace wadda tayi wani aikin ko tafiyar k'asa"
D'an dariya mufidah tayi kafin tace Allah umma yanxu bana samun wani hutu sai week end kullum cikin aiki nake "
Ta6e baki umma tayi tana cewa " ae ni da wannan aikin gwara kiyi aure don ni nafison hka daman can nafi k'aunar kiyi auren ki "
Tuni mufidah ta 6ata rai shi yasa wani lokacin take dad'e wa bata xo gida ba saboda kullum zancen umma tayi aure ita kuwa sam aure ya fita a kanta bata sha'awar yin shi kwata kwata tun da har ta rasa managarcin miji irin sadeeq.
Tashi tayi ta nufi bedroom d'in ta umma ta bita da kallo idan da sabo ta saba da hkan da mufidah take nuna mata sam yarinya bata kaunar kayi mata maganar aure idan tana fara'a yanxu sai ta birkice maka kamar mai jinnu.
"Umma bari naje wajen Aunty nabilah mu yi wasa da muhibbat"
Maganar da afnan tayi ta dawo da ita daga tunanin da ta fad'a,shafa kanta umma tayi tare da cewa
"Okay sai kin dawo "
Da d'an gudun ta afnan ta fita tayi side d'in su muhibbat, ganin hka yasa umma ta mik'e ta nufi bedroom d'in da mufidah ta shiga kwance ta same ta rigingine tana tunani idanun ta suna lumshe but hawaye yana fita daga idon ta.
Girgixa kai umma tayi tare da xama a gefen ta ta sanya hannu ta dafa ta ,bud'e idanun tayi a hankali tana kallon umma idanun ta sun yi ja sosai ,kallon ta umman take xuciyar ta cike da tausayin 'yar ta ta tace
"Tashi mu yi magana mufidah"
A hankali ta tashi xaune kanta a sunkuye tana wasa da 'yantsun hannun ta kallon ta umma ta sake yi kafin tace
"Kina ganin kamar na tak'ura miki da maganar aure koh?"
Girgixa kai mufidah tayi cigaba da magana umman tayi tana cewa
" ni nafison naga kin yi aure mufidah shekara wajen uku da rasuwar mijin ki ace har yanxu kin k'i bawa wad'anda suke son ki dama su fito ki xa6i wani kuyi aure?"
Shiru mufidah tayi kanta a k'asa hawaye suna fita daga idanun ta gaba d'aya xuciyar ta babu dad'i wani irin abu take ji ya tsaya mata a mak'ogaron ta yak'i tafiya bakin ta yayi mata nauyi sosai ta yanda ta kasa bud'e bakin ta don tayi magana, hankalin ta ya tashi sosai ita a yanxu wa xata kalla da sunan masoyi ta aure shi ya xama miji a gare ta?...........
Aishat A muh'd ✍🏻
[13/11, 2:05 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE*🌲
*Written by*
Aishat A muh'd
♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
*PAGE 38*
Sauke ajiyar xuciya kawai take don gaba d'aya ta rasa ta yanda xata furta wa umma ta fahimce ta ita fa auren ne bata son yi a barta tayi renon afnan ita kadai ta ishe ta.
"Kiyi hak'uri ki fitar da sadeeq daga cikin xuciyar ki don ya tafi har abada baxai dawo ba, don hka ni dai a matsayi na na mahaifayar ki ina mai baki shawara akan yin auren ki shi yafi miki alkhairi "
Tana gama fad'in hka ta fita daga d'akin, sai a lokacin mufidah ta samu wani kuka mai k'arfi ya kubce mata ita ya xata yi yanxu, tana cikin kukan nabilah ta shigo d'akin don afnan ta fad'a mata da mameen ta suka xo, ganin mufidah tana kuka sosai yasa nabilah tace
"Subhanallah mufidah me yafaru kike kuka lafia?"
Duk wad'annan tambayoyin nabilah tayi mata su cikin damuwa tana mai dafa kafad'ar ta, kasa magana mufidah tayi sai da tayi kukan ta sosai tukunna ta shiga toilet ta wanke fuskar ta tare da fitowa.
Inda ta bar nabilah a xaune hka taxo ta tarar da ita xama tayi agefen ta tana sauke ajiyar xuciya, cikin yanayin damuwa nabilah tace
"Fad'a min abin da yake damun ki ?"
Cikin sanyin murya mufidah tace
"Nabilah na rasa ta yanda xan fahimtar da umma bana son yin aure amman ta tak'ura min sai nayi aure na rasa yanda xan yi wlh"
Ta k'arasa fad'in hka kwalla na sake xubo mata idanun ta akan nabilah don yanxu ita mafita take nema na yanda xata xame umma ta dai na yi mata maganar aure kwata kwata .
Sauke ajiyar numfashi nabilah tayi kafin tace
"Ehh gaskiyar umma kuwa nima ina bin bayan ta wlh don duk uwa ta gari tana son taga 'ya'yan ta sun raya sunnar Annabi (saw), suna da auren su hkan shi xai fi kwantar mata hankali tasamu nutsuwa"
Wani kallo mufidah take watsa wa nabilah, murmishi tayi tare da cewa
"Harare ni da kyau mufidah gaskia ce na fad'a ke kan ki sai mutane sun fi girmama ki idan suka san da auren ki nima shawara ta awajen ki kiyi aure"
"Da kyau nabilah gwara ki fad'a mata taji amman daga fad'a wa mutum gaskia ya xauna yana rusa kuka kamar wanda aka fad'a mishi mummunan labari"
Cewar umma kenan wadda ta shigo hannun ta dauke da wayar mufidah wanda take k'ara alamar kiran ta ake, mik'a mata wayar umma tayi sannan ta fita.
Kafin ta d'aga kiran ya katse don hka sai tayi kok'arin kira sai gashi an sake kira picking tayi tare da sanya wa wayar a hands free cikin sanyin murya tace
"Assalamu Alaikum"
"Waalaikissalam Dr mufidah ina kika shiga ne?"
Cewar Dr muh'd kenan,d'an murmishi yak'e mufidah tayi tare da cewa
"Ina gidan mu doctor"
Shima a nashi 6angaren murmishi mai k'ayatar wa ya saki tare da cewa
"Yau an kaiwa su umma xiyara kenan ?"
"Ehh wlh yanxun ne babu cikakken time sai week end"
Cewar mufidah tana kallon nabilah da ta xuba mata ido kamar ta samu tv,
"Hkne, ina afnan ban ji motsin ta ba?"
D'an yamutsa fuska tayi tare da cewa
" tana palour suna wasa da muhibbat "
"Okay ashafa min kanta xuwa dare xan shigo na kwana biyu ban shigo ba"
"Okay Allah ya kawo ka lafia"
"Ameeen byeee"
Yana gama fad'in ya katse wayar, d'an hararar nabilah tayi ganin yanda ta xuba mata ido kamar yau ta ta6a ganin ta a duniyar.
" wannan kallon fah na lafia ne?"
"Hmm mamaki kika bani ina kula da take taken muh'd alamar son ki yake ganin yanda yake kaffa kaffa dake"
Hararar ta mufidah tayi kafin tace "wa ya fad'a miki muh'd sona yake ?"
"Uhm alama na gani kuma insha Allah sai hashashena ya xama gaskiya, idan muh'd ya aure ki da kin more miji kamar sadeeq shima alamun shi ba ruwan shi ba kamar mutumin mu ba musaddiq"
Daure fuska mufidah ta sake yi kuma gaban ta ya fad'i jin sunan musaddiq kafin tace " hashashen ki kuwa baxai ta6a yiwuwa ki ma daina fad'a "