Sashe 54
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Kok'arin saita kanshi yayi don kada Mufidah ta fahimci halin da ya shiga, lokacin da ya shiga part d'in nasu ya rufe ko'ina tare da kashe hasken ko'ina, sannan ya lek'a bedroom d'in yaran shi ya tarar sun yi bacci, murmishi ya saki yasan wannan duk aikin Mufidah ne, wajen sa yara bacci da wuri bin su yayi d'aya bayan d'aya ya basu peck sannan ya k'ara yi musu addu'a ya kashe hasken d'akin, tukunna ya fito yana rufe musu kofa.
Bedroom d'in shi ya wuce ya tarar da Nauwara kwance kan k'aramin bed d'in su na yara tayi bacci abin ta, ita ma kissing d'in ta yayi, sannan ya wuce toilet don yasan Mufidah na can tana had'a musu ruwan wanka.
Bayan sun yi wanka sun fito ne, suka kwanta kan bed tare da rage hasken d'akin, cikin wata irin muryar shauk'i Musaddiq ya ce
"ina son ki Mufidah, kullum son ki k'ara ratsa zuciya ta yake, ina miki son da baki na bazai iya furta miki adadin shi ba, ina alfahari da ke matsayin mata ta"
Cikin sanyin murya tace
"Nima a kullum cikin gode wa Allah nake da ya azurta ni da samun managarcin jarumin namiji kamar ka, ina son ka Musaddiq with all my heart, i luv u so much sweetie darling "
Sake k'ank'ame ta yayi a jikin shi tare da had'a bakin su waje d'aya ya fara bata wani zafaffen sak'onnin shi mai mata wuyar fassara, kullum cikin gode wa Allah take da ya bata Musaddiq, da fari Allah ya bata Sadeeq salihin mutum mara son hayaniya babu ruwan shi, Allah ya d'auki abin shi daga k'arshe ya sake bata wani mijin abin alfahari mai son ta tsakani da Allah, ga nutsatstsun yara da ya bata, shi yasa kullum cikin gode mishi da take da tarin ni'imomin da yayi mata take.
Bayan komai ya kammala sun yi wanka suka kwanta rungume da junan su kowanne yana fad'a wa d'an uwan shi irin yanda yake son shi, kafin daga k'arshe bacci mai dad'i yayi awon gaba da su.
*_ASUBA TA GARI MUSFEEDAH_*
*ALLAHAMDULILLAH*
_K'ARSHE_
*DUKKAN GODIYA SUN TABBATA GA ALLAH (S. W. A), DA YA BANI IKON KAMMALA WANNAN LITTAFIN LAFIA, TSIRA DA AMINCIN ALLAH SU K'ARA TABBATA GA ANNABIN MU,SHUGABAN MU ANNABI MUHAMMAD (S. A. W), KUSKUREN DA SUKE CIKI ALLAH YA YAFE MIN, FAD'AKARWAR DAKE CIKI ALLAH YA BAMU LADAN GABA D'AYA*
*NOTE* _wannan littafin nayi shine don fad'akarwa da nishad'antar wa, kuma k'irk'iran labari ne, abin da yake ciki mai kyau da amfani ayi aiki dashi, mara kyan kuma a watsar dashi_
*KE TA DABAN CE*
_My sweet sadeey ke ta dabance cikin zuciya ta, baki na bazai iya furta miki yanda kike a wuri na, fatana shine Allah ya bar xumunci mu kasance tare har abada,Amin._
*INA YIN KU IRIN SOSAI D'IN NAN ADMINS OF EXCLUSIVE WRITERS FORUM*
_Aishan umma_
_Dgter ummiey xeey_
_Meelat dear_
_Aishat A Muh'd_
Allah ya bar mu tare 4 sister for ever, Amin.
*GODIYA DA FATAN ALKHAIRI GARE KU SISTER'S NA EXCLUSIVE WRITERS FORUM, HOME OF PEACE HONOUR AND SUPER WRITERS, INA SON KU IRIN SOSAI D'IN NAN WANDA BAKI BA ZAI IYA FAD'A BA, ALLAH YA BAR MU TARE EN UWA*
*INA ALFAHARI DA KU*
_My momma (Aunty maijiddah)_
_My billy ladan_
_My biebie deee_
_My Amnoor dear_
_My queen mermue_
_My zahra ( sister d'in halilos)_
_My halilos_
_zee yabour_
_My Asy khaleel_
_Namecy Ayusha_
_Namcey Aysha Ali Garkuwa_
_Miss zahra mansur_
_ummu safwan_
_khadija neenah cool ke ta dabance_
_Aunty fauxah_
Kaiii gaskiya baxan iya rubuto ku gaba d'aya saboda yawan da kuke dashi, amman ku sani Aishat A Muh'd na matuk'ar kaunar ku da alfahari da ku,Allah ya bar xumunci ina muku fatan alkhairi.
Jinjinar ban girma gare ku en cikin *IDON MIKIYA WRITER'S ASSO*, ina yin ku guy's Allah ya bar xumunci.
*GARE KU MASOYA NA*
_kune abin alfahari na, ina son ku duk inda kuke Allah ya bar mu tare musamman en grp d'in Aishat A Muh'd fan's ina yin sosai guy's_
*GROUP'S D'IN DA NAKE BAZAN IYA LISSAFO KU BA, AMMAN NASAN KU MASOYA NA NE, INA MUTUM FATAN ALKHAIRI TARE DA GODIYA GARE KU, MUSAMMAN ADMINS D'IN SU*.
*_ina kuke masoya na ina muku albishir d'in new nvl d'ina mai zuwa nan babu dad'e insha Allah_*
Aishat A Muh'd ✍🏻
Bedroom d'in shi ya wuce ya tarar da Nauwara kwance kan k'aramin bed d'in su na yara tayi bacci abin ta, ita ma kissing d'in ta yayi, sannan ya wuce toilet don yasan Mufidah na can tana had'a musu ruwan wanka.
Bayan sun yi wanka sun fito ne, suka kwanta kan bed tare da rage hasken d'akin, cikin wata irin muryar shauk'i Musaddiq ya ce
"ina son ki Mufidah, kullum son ki k'ara ratsa zuciya ta yake, ina miki son da baki na bazai iya furta miki adadin shi ba, ina alfahari da ke matsayin mata ta"
Cikin sanyin murya tace
"Nima a kullum cikin gode wa Allah nake da ya azurta ni da samun managarcin jarumin namiji kamar ka, ina son ka Musaddiq with all my heart, i luv u so much sweetie darling "
Sake k'ank'ame ta yayi a jikin shi tare da had'a bakin su waje d'aya ya fara bata wani zafaffen sak'onnin shi mai mata wuyar fassara, kullum cikin gode wa Allah take da ya bata Musaddiq, da fari Allah ya bata Sadeeq salihin mutum mara son hayaniya babu ruwan shi, Allah ya d'auki abin shi daga k'arshe ya sake bata wani mijin abin alfahari mai son ta tsakani da Allah, ga nutsatstsun yara da ya bata, shi yasa kullum cikin gode mishi da take da tarin ni'imomin da yayi mata take.
Bayan komai ya kammala sun yi wanka suka kwanta rungume da junan su kowanne yana fad'a wa d'an uwan shi irin yanda yake son shi, kafin daga k'arshe bacci mai dad'i yayi awon gaba da su.
*_ASUBA TA GARI MUSFEEDAH_*
*ALLAHAMDULILLAH*
_K'ARSHE_
*DUKKAN GODIYA SUN TABBATA GA ALLAH (S. W. A), DA YA BANI IKON KAMMALA WANNAN LITTAFIN LAFIA, TSIRA DA AMINCIN ALLAH SU K'ARA TABBATA GA ANNABIN MU,SHUGABAN MU ANNABI MUHAMMAD (S. A. W), KUSKUREN DA SUKE CIKI ALLAH YA YAFE MIN, FAD'AKARWAR DAKE CIKI ALLAH YA BAMU LADAN GABA D'AYA*
*NOTE* _wannan littafin nayi shine don fad'akarwa da nishad'antar wa, kuma k'irk'iran labari ne, abin da yake ciki mai kyau da amfani ayi aiki dashi, mara kyan kuma a watsar dashi_
*KE TA DABAN CE*
_My sweet sadeey ke ta dabance cikin zuciya ta, baki na bazai iya furta miki yanda kike a wuri na, fatana shine Allah ya bar xumunci mu kasance tare har abada,Amin._
*INA YIN KU IRIN SOSAI D'IN NAN ADMINS OF EXCLUSIVE WRITERS FORUM*
_Aishan umma_
_Dgter ummiey xeey_
_Meelat dear_
_Aishat A Muh'd_
Allah ya bar mu tare 4 sister for ever, Amin.
*GODIYA DA FATAN ALKHAIRI GARE KU SISTER'S NA EXCLUSIVE WRITERS FORUM, HOME OF PEACE HONOUR AND SUPER WRITERS, INA SON KU IRIN SOSAI D'IN NAN WANDA BAKI BA ZAI IYA FAD'A BA, ALLAH YA BAR MU TARE EN UWA*
*INA ALFAHARI DA KU*
_My momma (Aunty maijiddah)_
_My billy ladan_
_My biebie deee_
_My Amnoor dear_
_My queen mermue_
_My zahra ( sister d'in halilos)_
_My halilos_
_zee yabour_
_My Asy khaleel_
_Namecy Ayusha_
_Namcey Aysha Ali Garkuwa_
_Miss zahra mansur_
_ummu safwan_
_khadija neenah cool ke ta dabance_
_Aunty fauxah_
Kaiii gaskiya baxan iya rubuto ku gaba d'aya saboda yawan da kuke dashi, amman ku sani Aishat A Muh'd na matuk'ar kaunar ku da alfahari da ku,Allah ya bar xumunci ina muku fatan alkhairi.
Jinjinar ban girma gare ku en cikin *IDON MIKIYA WRITER'S ASSO*, ina yin ku guy's Allah ya bar xumunci.
*GARE KU MASOYA NA*
_kune abin alfahari na, ina son ku duk inda kuke Allah ya bar mu tare musamman en grp d'in Aishat A Muh'd fan's ina yin sosai guy's_
*GROUP'S D'IN DA NAKE BAZAN IYA LISSAFO KU BA, AMMAN NASAN KU MASOYA NA NE, INA MUTUM FATAN ALKHAIRI TARE DA GODIYA GARE KU, MUSAMMAN ADMINS D'IN SU*.
*_ina kuke masoya na ina muku albishir d'in new nvl d'ina mai zuwa nan babu dad'e insha Allah_*
Aishat A Muh'd ✍🏻