Sashe 30
Yayi Sake Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Dalla can malama idan bai yiwu da muh'd ba sai a had'a da musaddiq, ni wlh nama fison ki auri musaddiq don kun fi dacewa sosai ya Allah kasa xance na ya xama gask......."
Kafin ta k'arasa fad'in gaskia mufidah ta kawo mata duka da hannun ta cikin fusata ae kuwa da sauri nabilah ta tashi tare da matsawa gefe ta cigaba da magana tana kallon irin kallon da mufidah take mata abin dariya ma yake bata
"Daga yin fatan alkhairi sai ki kawo min duka malama don kin samu ma ina....."
Tuni ta tsai da maganar da take ta fita daga d'akin da gudu ganin yanda mufidah ta tashi tana huci ae kuwa ita ma ta rufo mata baya da gudu.
Sai ganin su umma tayi da gudu sun shigo palon a tsorace umma ta tashi tana cewa
"Lafia me yafaru?"
Tuni nabilah ta shige bayan umma tana 6uya tare da cewa
"Umma daga yi mata addu'ar fatan alkhairi kawai ta biyo ni xata doke ni "
Murmishi umman tayi tare da kallon mufidah wadda take sauke numfashi da sauri da sauri tana hararar nabilah sosai ta bawa umma dariya sai dai ta danne tare da cewa
"Ke kuma daga yi miki fatan alkhairi sai ki doki mutum bayan godiya ma ya kamata kiyi mata"
"Umma kinsan abin da ce min kuwa?"
Cewar mufidah tana xum6uro baki
" a'a sai kin fad'a "
"wai wai hka tace..."
Sai kuma tayi shiru tare da yin kwafa ta shige bedroom a fusace.
Lokaci d'aya umma da nabilah suka kwashe da dariya kamar ba surukai ba tukunna nabilah take fad'a mata abin da tace wa mufidah girgixa kai kawai umma tayi cikin xuciyar kuwa tana mai fatan Allah ya bawa 'yarta miji nagari kamar sadeeq.
Dakyar nabilah ta rarraso mufidah har ta fito xuwa parlour suka cigaba da hirar su,har xuwa lokacin da Abba da Yah Omar suka dawo daga aiki bayan sun gaisa suka had'u suna ta6a hira.
Sai wurin 6 na yamma mufidah da afnan suka bar gidan, lokacin da suka dawo sosai mumy tayi farinciki daman duk gidan yayi mata girma ba en hira.
Sai bayan mangarib sannan muh'd ya xo sun yi hira sosai da mufidah kafin daga k'arshe ya xube wa su mufidah da afnan kayan shopping d'in da yayi musu har wurin mota mufidah ta raka shi kamar wasu masoya suka yi sallama ya tafi.
Bayan sun gama yin dinner ne ta nufi bedroom d'in ta wanka tayi wa afnan ta shirya ta cikin sleeping dress ta kwantar da ita tare da yi mata addu'a ta lullu6e ta da blanket, tukunna ta nufi toilet tayi nata wankan ta gyara jikin ta cikin kayan bacci sannan ta kwanta tare da yin addu'a ta janyo afnan xuwa jikin ta rungume ta tayi tare da fad'a wa kogin tunani wanda ya xame mata jiki tun bayan rasuwar sadeeq murmishin shi maganar shi take tunano wa da hka bacci mai nauyi ya dauke ta.
************
Dare ne sosai wajen misalin karfe 2 na dare wani mummunan mafarki musaddiq yake wanda ya haddasa mishi farka wa a matuk'ar firgice ga wani uban gumi da ya had'a xuro kyawawan k'afafun shi yayi k'asa yana xaune kan bed din tare da dafe kan shi da yake matukar sara mishi da ciwo.
Hasken d'akin ya kunna ko ina ya haske d'akin dafe kanshi yayi yana tunano mafarkin da yayi, mufidah ya hango xaune cikin wani kyakkyawan garden tana xaune tasha kwalliya cikin wata red gown mai siririn hannu gashin ta yasha gyara ta sake shi bayan ta bata sanya ribbon ba dariya take tana watsa wasu kyawawan furanni red colour's sama suna dawowa jikin ta sai dariya take mai ban sha'awa.
Kok'arin k'araso wa wajen ta yake shima yana wani murmishi but ya kusan k'araso wa don bai fi sauran taku uku ba sai kawai ganin wani yayi ya k'arasa inda take ya mik'o mata hannun shi ta sanya nata a cikin nashi.
D'agowar da xai yi mutumin musaddiq ya hango fuskar shi tuni jikin shi ya dauki rawa wani gumi ya jik'e shi hankalin shi yayi masifar tashi ganin fuskar muh'd, kafin yayi wani yunk'uri tuni sun bar wajen.
Shine ya tashi a firgice gaba d'aya ya rud'e kada wannan mafarkin nashi ya xama gaskia idan hka ne kuwa da shikenan ya mutu, baisan son mufidah gama da xuciyar shi ba sai yanxu wani masifafen kishin ta yake ji a xuciyar shi yasan yanxu hka suna can suna soyayya da muh'd tun da yasan ba irin rarrashin da muhd bai yi mishi ba kan ya amince ya aure ta ya tubure yak'i yarda har yayi fushi dashi sai dakyar ya rarrashe shi ya sakko daga Fushin da yayi.
So shine ya samu hangar nuna mata so anya muh'd ya san irin adadin son da yake yi wa mufidah ya dauki alkawarin baxai rasa ta a karo na biyu ba ya xama dole ya tattara ya koma Nigeria (hmmm reader's kuji musaddiq da wani tunani ko yaushe muh'd yace mishi son mufidah yake, kuma da bakin shi ya fad'a wa muh'd d'in kan cewa baxai ta6a iya aurar matar da yayan shi ya mutu ya bari ba, muje dai xuwa akwai gwarama).
Ranar kuwa musaddiq bai iya wani koma wa wani bacci ba ya xurfafa a tunani son mufidah ya dawo mishi sabo fil acikin xuciyar shi gaba d'aya gani yayi garin yak'i saurin waye wa don ya matsu yaga ya fara tattara inashi inashi xuwa nigeria auren mufidah xai yi ko tana so ko bata so shi dai ya ganta ta xama mallakin shi ba wanda xai iya auren ta idan yaso sai ya auri wata yayi xaman auren da ita, mufidah kuwa ta rik'e mishi afnan tana kula da ita.
Bayan gari ya waye ko breakfast bai iya yi ba tuni yayi booking din jirgi don hka yanxu shirya kayan shi yake yana cikin hka yaji wayar shi na ringing ganin sunan muh'd yasa musaddiq sakin wani wawan tsaki don gaba d'aya wani bala'in haushin muh'd d'in yake, sai da yayi 3 missed call's a na hudun ne ya dauka ko magana bai iya yi ba sai muh'd d'in yace
"Ya guy dafatan kana lfy?"
Dakyar ya iya bud'e baki yace
"Qlau nake "
D'an murmishi muh'd yayi ganin yanda musaddiq yake amsa mishi maganar.
"Yau na tashi cikin farinciki Friend kasan abin da ya faru?"
Sai da musaddiq ya ta6e baki kafin yace
"Ina fa xan sani ina nan"
Ya fad'a yana yatsina fuska don hirar da muh'd ta fara Isar shi, gid'a kai muh'd yayi kamar yana ganin shi yace
"Kuma hkane fah, aboki ka taya ni murna mufidah ta amince xata aure ni yanxu hka ma iyaye sun shiga maganar"
Daskare wa musaddiq yayi awurin ko motsin kirki ya kasa yi.......
_toh reader's ku jira ni xuwa pagen d'in gaba don kamar yanda musaddiq ya daskare hka nima na daskare saboda tsabagen yanda maganar muh'd ta rud'a ni_
Aishat A Muh'd ✍🏻
[13/11, 2:05 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A Muh'd
♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
_my Asy khaleel ina taya ki murnar xagayowar ranar haihuwar ki Allah k'ara shekaru masu albarka ya kare ki daga sharrin mak'iya, ina kuma taya ki murnar fara new nvl d'in matar fayrouz yanda kika fara lafia Allah ya baki ikon gama shi lafia ni d'in taki ce Aishat ke miki fatan alkhairi._
*PAGE 39*
Daskare wa musaddiq yayi awurin ko motsin kirki ya kasa yi saboda tsabar mamakin abin da muh'd ya fad'a mishi gaba d'aya jin shi yake kamar mafarki ne xai farka yanxu, amman yana rok'an Allah kada ya k'ara nuna mishi wannan mummunan mafarkin har abada.
Amman jin sautin muryar muh'd yana fad'in "hello friend kana jina ?"
Yasa shi tabbatar da ba mafarki yake ba gaske ne, kafafun shine suka kasa daukar shi yasa shi xube wa akan lallausan carpet d'in da yake tsakiyar d'akin, Lokaci d'aya wani axababben ciwon kai ya tsarga mishi gumi ne ta ko'ina yake kamar wanda yake tsakiyar rana mai xafin gaske.
Ya rasa tunanin da xai fara saboda yanda gaba d'aya yaji brain d'in shi ta tsaya da aiki,a hankali wayar ta subce daga hannun shi ta tarwatse a k'asa yana jin muryar muh'd yana mishi magana but bakin shi yayi matukar yi mishi nauyi ya kasa tunanin kalma d'aya da xai furta.
Ya kai wajen mintuna 50 a hka baisan me yake ciki ba don shi wani time d'in yana daukan mafarki ne nan da anjima xai farka, yana kwance rgingine hannun shi d'aya dafe da kanshi wanda yake mishi ciwo sosai yana jin yanda phone's din shi suke k'ara alamar kira but bai da k'arfin tashi har ya dauka yayi magana.
"Aboki ka taya ni murna mufidah ta amince xata aure ni yanxu hka ma iyaye sun shiga maganar"
Maganar da muh'd yayi mishi take mai kuwwa akunne tamkar yanxu yake mishi, lokaci d'aya wani k'arfi yaxo mishi ya yunkura ya tashi xaune cikin karfin sautin magana yace
" Nooo muh'd kada kayi min hka kasan yanda nake son mufidah kafi kowa sanin halin da na shiga lokacin da Yah sadeeq ya aure ta kafi kowa sanin son da nake mata daga karshe abin da xaka saka min dashi "
Sai kawai ya fashe da wani irin kuka mai ban tausayi xuciyar shi tana wani irin bugawa da sauri da sauri wani irin yanayi ya shiga lokaci d'aya dakyar ya iya saita kanshi ya lalubo addu'a a bakin shi yana yi hawaye na xuba daga idanun shi.
A hankali ya fara jin nutsuwa tana saukar mishi xaxxa6i kuma mai xafin gaske ya rufe shi kudundune wa yayi a waje d'aya ya takure jikin shi kamar wani yaro k'arami, can kuma sai naga ya saki wani murmishin yak'e yana cewa
"Muh'd mace baxa ta had'a mu baxa ta iya raba amincin dake tsakanin mu da kai ba na bar maka mufidah har abada gwara na bi Yah sadeeq nima don na huta da wannan duniyar tamu mai cike da tashin hankali"
Hka yayi ta sumbatu shi kad'ai har wani nauyayyen bacci ya dauke shi a wurin da ganin baccin kasan ba wani jin dad'in shi yake ba.
Kafin ta k'arasa fad'in gaskia mufidah ta kawo mata duka da hannun ta cikin fusata ae kuwa da sauri nabilah ta tashi tare da matsawa gefe ta cigaba da magana tana kallon irin kallon da mufidah take mata abin dariya ma yake bata
"Daga yin fatan alkhairi sai ki kawo min duka malama don kin samu ma ina....."
Tuni ta tsai da maganar da take ta fita daga d'akin da gudu ganin yanda mufidah ta tashi tana huci ae kuwa ita ma ta rufo mata baya da gudu.
Sai ganin su umma tayi da gudu sun shigo palon a tsorace umma ta tashi tana cewa
"Lafia me yafaru?"
Tuni nabilah ta shige bayan umma tana 6uya tare da cewa
"Umma daga yi mata addu'ar fatan alkhairi kawai ta biyo ni xata doke ni "
Murmishi umman tayi tare da kallon mufidah wadda take sauke numfashi da sauri da sauri tana hararar nabilah sosai ta bawa umma dariya sai dai ta danne tare da cewa
"Ke kuma daga yi miki fatan alkhairi sai ki doki mutum bayan godiya ma ya kamata kiyi mata"
"Umma kinsan abin da ce min kuwa?"
Cewar mufidah tana xum6uro baki
" a'a sai kin fad'a "
"wai wai hka tace..."
Sai kuma tayi shiru tare da yin kwafa ta shige bedroom a fusace.
Lokaci d'aya umma da nabilah suka kwashe da dariya kamar ba surukai ba tukunna nabilah take fad'a mata abin da tace wa mufidah girgixa kai kawai umma tayi cikin xuciyar kuwa tana mai fatan Allah ya bawa 'yarta miji nagari kamar sadeeq.
Dakyar nabilah ta rarraso mufidah har ta fito xuwa parlour suka cigaba da hirar su,har xuwa lokacin da Abba da Yah Omar suka dawo daga aiki bayan sun gaisa suka had'u suna ta6a hira.
Sai wurin 6 na yamma mufidah da afnan suka bar gidan, lokacin da suka dawo sosai mumy tayi farinciki daman duk gidan yayi mata girma ba en hira.
Sai bayan mangarib sannan muh'd ya xo sun yi hira sosai da mufidah kafin daga k'arshe ya xube wa su mufidah da afnan kayan shopping d'in da yayi musu har wurin mota mufidah ta raka shi kamar wasu masoya suka yi sallama ya tafi.
Bayan sun gama yin dinner ne ta nufi bedroom d'in ta wanka tayi wa afnan ta shirya ta cikin sleeping dress ta kwantar da ita tare da yi mata addu'a ta lullu6e ta da blanket, tukunna ta nufi toilet tayi nata wankan ta gyara jikin ta cikin kayan bacci sannan ta kwanta tare da yin addu'a ta janyo afnan xuwa jikin ta rungume ta tayi tare da fad'a wa kogin tunani wanda ya xame mata jiki tun bayan rasuwar sadeeq murmishin shi maganar shi take tunano wa da hka bacci mai nauyi ya dauke ta.
************
Dare ne sosai wajen misalin karfe 2 na dare wani mummunan mafarki musaddiq yake wanda ya haddasa mishi farka wa a matuk'ar firgice ga wani uban gumi da ya had'a xuro kyawawan k'afafun shi yayi k'asa yana xaune kan bed din tare da dafe kan shi da yake matukar sara mishi da ciwo.
Hasken d'akin ya kunna ko ina ya haske d'akin dafe kanshi yayi yana tunano mafarkin da yayi, mufidah ya hango xaune cikin wani kyakkyawan garden tana xaune tasha kwalliya cikin wata red gown mai siririn hannu gashin ta yasha gyara ta sake shi bayan ta bata sanya ribbon ba dariya take tana watsa wasu kyawawan furanni red colour's sama suna dawowa jikin ta sai dariya take mai ban sha'awa.
Kok'arin k'araso wa wajen ta yake shima yana wani murmishi but ya kusan k'araso wa don bai fi sauran taku uku ba sai kawai ganin wani yayi ya k'arasa inda take ya mik'o mata hannun shi ta sanya nata a cikin nashi.
D'agowar da xai yi mutumin musaddiq ya hango fuskar shi tuni jikin shi ya dauki rawa wani gumi ya jik'e shi hankalin shi yayi masifar tashi ganin fuskar muh'd, kafin yayi wani yunk'uri tuni sun bar wajen.
Shine ya tashi a firgice gaba d'aya ya rud'e kada wannan mafarkin nashi ya xama gaskia idan hka ne kuwa da shikenan ya mutu, baisan son mufidah gama da xuciyar shi ba sai yanxu wani masifafen kishin ta yake ji a xuciyar shi yasan yanxu hka suna can suna soyayya da muh'd tun da yasan ba irin rarrashin da muhd bai yi mishi ba kan ya amince ya aure ta ya tubure yak'i yarda har yayi fushi dashi sai dakyar ya rarrashe shi ya sakko daga Fushin da yayi.
So shine ya samu hangar nuna mata so anya muh'd ya san irin adadin son da yake yi wa mufidah ya dauki alkawarin baxai rasa ta a karo na biyu ba ya xama dole ya tattara ya koma Nigeria (hmmm reader's kuji musaddiq da wani tunani ko yaushe muh'd yace mishi son mufidah yake, kuma da bakin shi ya fad'a wa muh'd d'in kan cewa baxai ta6a iya aurar matar da yayan shi ya mutu ya bari ba, muje dai xuwa akwai gwarama).
Ranar kuwa musaddiq bai iya wani koma wa wani bacci ba ya xurfafa a tunani son mufidah ya dawo mishi sabo fil acikin xuciyar shi gaba d'aya gani yayi garin yak'i saurin waye wa don ya matsu yaga ya fara tattara inashi inashi xuwa nigeria auren mufidah xai yi ko tana so ko bata so shi dai ya ganta ta xama mallakin shi ba wanda xai iya auren ta idan yaso sai ya auri wata yayi xaman auren da ita, mufidah kuwa ta rik'e mishi afnan tana kula da ita.
Bayan gari ya waye ko breakfast bai iya yi ba tuni yayi booking din jirgi don hka yanxu shirya kayan shi yake yana cikin hka yaji wayar shi na ringing ganin sunan muh'd yasa musaddiq sakin wani wawan tsaki don gaba d'aya wani bala'in haushin muh'd d'in yake, sai da yayi 3 missed call's a na hudun ne ya dauka ko magana bai iya yi ba sai muh'd d'in yace
"Ya guy dafatan kana lfy?"
Dakyar ya iya bud'e baki yace
"Qlau nake "
D'an murmishi muh'd yayi ganin yanda musaddiq yake amsa mishi maganar.
"Yau na tashi cikin farinciki Friend kasan abin da ya faru?"
Sai da musaddiq ya ta6e baki kafin yace
"Ina fa xan sani ina nan"
Ya fad'a yana yatsina fuska don hirar da muh'd ta fara Isar shi, gid'a kai muh'd yayi kamar yana ganin shi yace
"Kuma hkane fah, aboki ka taya ni murna mufidah ta amince xata aure ni yanxu hka ma iyaye sun shiga maganar"
Daskare wa musaddiq yayi awurin ko motsin kirki ya kasa yi.......
_toh reader's ku jira ni xuwa pagen d'in gaba don kamar yanda musaddiq ya daskare hka nima na daskare saboda tsabagen yanda maganar muh'd ta rud'a ni_
Aishat A Muh'd ✍🏻
[13/11, 2:05 p.m.] Aysher Muhd Writr: 🌲 *YAYI SAKE!*🌲
*Written by*
Aishat A Muh'd
♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
_my Asy khaleel ina taya ki murnar xagayowar ranar haihuwar ki Allah k'ara shekaru masu albarka ya kare ki daga sharrin mak'iya, ina kuma taya ki murnar fara new nvl d'in matar fayrouz yanda kika fara lafia Allah ya baki ikon gama shi lafia ni d'in taki ce Aishat ke miki fatan alkhairi._
*PAGE 39*
Daskare wa musaddiq yayi awurin ko motsin kirki ya kasa yi saboda tsabar mamakin abin da muh'd ya fad'a mishi gaba d'aya jin shi yake kamar mafarki ne xai farka yanxu, amman yana rok'an Allah kada ya k'ara nuna mishi wannan mummunan mafarkin har abada.
Amman jin sautin muryar muh'd yana fad'in "hello friend kana jina ?"
Yasa shi tabbatar da ba mafarki yake ba gaske ne, kafafun shine suka kasa daukar shi yasa shi xube wa akan lallausan carpet d'in da yake tsakiyar d'akin, Lokaci d'aya wani axababben ciwon kai ya tsarga mishi gumi ne ta ko'ina yake kamar wanda yake tsakiyar rana mai xafin gaske.
Ya rasa tunanin da xai fara saboda yanda gaba d'aya yaji brain d'in shi ta tsaya da aiki,a hankali wayar ta subce daga hannun shi ta tarwatse a k'asa yana jin muryar muh'd yana mishi magana but bakin shi yayi matukar yi mishi nauyi ya kasa tunanin kalma d'aya da xai furta.
Ya kai wajen mintuna 50 a hka baisan me yake ciki ba don shi wani time d'in yana daukan mafarki ne nan da anjima xai farka, yana kwance rgingine hannun shi d'aya dafe da kanshi wanda yake mishi ciwo sosai yana jin yanda phone's din shi suke k'ara alamar kira but bai da k'arfin tashi har ya dauka yayi magana.
"Aboki ka taya ni murna mufidah ta amince xata aure ni yanxu hka ma iyaye sun shiga maganar"
Maganar da muh'd yayi mishi take mai kuwwa akunne tamkar yanxu yake mishi, lokaci d'aya wani k'arfi yaxo mishi ya yunkura ya tashi xaune cikin karfin sautin magana yace
" Nooo muh'd kada kayi min hka kasan yanda nake son mufidah kafi kowa sanin halin da na shiga lokacin da Yah sadeeq ya aure ta kafi kowa sanin son da nake mata daga karshe abin da xaka saka min dashi "
Sai kawai ya fashe da wani irin kuka mai ban tausayi xuciyar shi tana wani irin bugawa da sauri da sauri wani irin yanayi ya shiga lokaci d'aya dakyar ya iya saita kanshi ya lalubo addu'a a bakin shi yana yi hawaye na xuba daga idanun shi.
A hankali ya fara jin nutsuwa tana saukar mishi xaxxa6i kuma mai xafin gaske ya rufe shi kudundune wa yayi a waje d'aya ya takure jikin shi kamar wani yaro k'arami, can kuma sai naga ya saki wani murmishin yak'e yana cewa
"Muh'd mace baxa ta had'a mu baxa ta iya raba amincin dake tsakanin mu da kai ba na bar maka mufidah har abada gwara na bi Yah sadeeq nima don na huta da wannan duniyar tamu mai cike da tashin hankali"
Hka yayi ta sumbatu shi kad'ai har wani nauyayyen bacci ya dauke shi a wurin da ganin baccin kasan ba wani jin dad'in shi yake ba.