← Book details Rudin Duniya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 40 OF 52

Sashe 40

Rudin Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"To." Arab ta furta tana jin zuciyarta na sanyi ganin asirin su bai tonu ba, da sauri ta miƙe jin Jameeman ta fice daga bedroom ɗin, "ka gani ko za ka ja mana a banza a hofi, don Allah mu je in raka ka ka fita." Tayi maganar tana janye hannunsa da ya ɗaura mata a breasts sai faman matsawa yake yi kamar tsohon maye. Duk abun da take ji haka ta haƙura ta tasa shi gaba bayan ya mayar da kayansa; itama ta saka towel sannan suka fice, ta wani ƙofa ta nuna masa wanda ba sai ya je ta babban falon ba. Tana ganin fitan sa ta koma da sauri tayi wankan a gaggauce, ta zura doguwar riga mai ruwan zuma; ta rufe kanta da hula ta fice ko tsayawa busar da gashin bata yi ba. Tana fita Falon ta tarar da Jameeman zaune a kan couch

Jameema tace, "har kin fito?"

"Eh Aunty, sannu na bar ki kina ta jira."

"Babu komai wlh." Ta furta tana bin ta da kallo ko ta ina

Hakan yasa Arab duk ta tsargu, sai dai bata ce komai ba ta zauna tana ɗauke kanta zuwa kallon t.v

Jameema tace, "kira Yayan naki mu ji inda yake."

Murmushin yaƙe tayi, bata ce komai ba ta ɗauki wayanta tayi dialing Numban Tariq, "Hello Yaya kana ina?"

Daga can Tariq murmushi yayi yana rage murya a hankali yace, "ina nan cikin shauƙin daɗin ki da har yanzu bai sake Ni ba."

Murmushi ita kuma Arab tayi da cewa, "Ok ka zo muna jiran ka." Daga haka ta kashe wayan tana kallon Jameema tace, "ga shi nan zuwa."

"To Masha Allah tunda ya dawo, nayi tunanin sai an je nemo sa a hanya ne ai." Tayi maganar cikin zolaya

Dariya kawai Arab tayi bata ce komai ba

Daga haka suka yi shiru har sanda Tariq ɗin ya zo

Shima sai da ta tsokane shi tana cewa, "ashe ba ɓace wa yayi ba? Tayi tunanin ko anguwan nasu ne ya rikitar dashi."

Sai da ya kalli Arab a sace before yayi murmushi yana cewa, "a'a Aunty, Ina masallaci ne na tsaya yin shafa'i da wutri shiyasa ban dawo ba."

Sai da Arab ta kalle shi jin abun da yace, murmusawa kawai tayi ta sake ɗauke kanta. Tana jin amsar da Jameema take ba shi, wai, "gwara hakan ai." Murmushi kawai ta sake yi a zuciyarta tana faman cije leɓe

Daga nan ne suka tashi zuwa dainning area suka ci abincin. Wannan karon Jameema ta soma musu sallama ta tafi

Su kuma hakan ne yasa suka wuce kai tsaye ɗakin Arab ɗin suka garƙamo ƙofa.

           Washe gari ma sun more abun su tunda Jameema bata fito ba, kasancewar tayi baƙin ƴan mata kusan su biyar suna can a part ɗin ta, har can Arab ta je ta gaishe ta shi ne take ce mata, "su karya kawai ita baza ta fito ba sabida akwai baƙin da take jira."

Arab bata damu ba sai ma farin ciki da tayi, tana komawa ɗaki ta kira Tariq suka ci gaba da holewar su, sun ji daɗin ranan don tare suka kasance har yamma babu Jameema, cin abinci kawai yake fitar dasu

Suna nan zaune a falo ne sai ga Jameeman ta fito tare da ƴan matan, tace musu, "zata je ta dawo, zata iya kai wa dare idan sun ji shiru kawai su ci abincin su su kwanta."

Suka ce, "to." Cike da farin ciki

Ita kuma ta sa kai ta fice ƴan matan na biye da ita duk babu mai suturan mutunci a jikinsu, ɗaya ce ma kawai ta saka Hijab sai dai daga gani ba kayan kirki bane a jikinta sabida yanda komai ya nuna na halittar ta. Sai kallon Arab suke yi kamar zasu haɗiye ta

Ita kanta ta tsorata da wannan kallon kuma ta sha jinin jikinta, tunda suka gaisa sai ta ɗauke kai a kansu, amma duk idan ta ɗaga kai ta dube su sai ta ga irin kallon da suke mata kamar wasu tsofaffun Mayu, har a ranta tana tunanin ko dai Mayun ne? hakan ne yasa bata sake bi ta kansu ba har suka fice

Da sauri Tariq ya janyo ta jikinsa yana cewa, "Wow! Na ji daɗin tafiyar Matar nan wlh, shikenan ta bamu fili muyi abun da ranmu ke so."

"Na fi ka jin daɗi ai." Ta furta tana kai mishi sumba a fuska

Lokaci ɗaya ya kama kanta ya manne bakin su wuri ɗaya ya ƙi saki, haka suke ta tsotson juna tamkar zasu haɗiye juna, nishin su kawai ake ji mai fita da ƙarfi, don da ace akwai mutum a wurin dole zai ji, sun manta ma a inda suke don a babban falon gidan ne, haka sukai ta aika wa junan su saƙo cikin shauƙi da bege. Daga baya ne suka tashi suka koma ciki, a nan ma sun jiyar da junan su daɗi kamar baza su rabu ba, kwata-kwata ba sa gajiya, suna gama wa suke sake tsulmiya wa wata gogin tafkin daɗin sabida yanda suke maganganu na batsa masu sake tayar musu da sha'awa, har Fingnaring ɗinta yake yi tana ihun daɗi

Sai da can kusan ƙarfe tara na dare nan suka dakata da abun da suke yi, wanka suka shiga a tare suka ɓata lokaci a ciki, daga ƙarshe suka ci abinci babu wanda ya damu da sallan da basu yi ba a ranan, suna zaune a ƙaramin falon Arab ɗin sai hira suke yi suna dariya, suna wasa a tsakanin su tana zaune a saman cinyar sa, duk idan ya bata abincin kaɗan sai ya latsa mata nonuwa before ya ci gaba, ko kuma idan ya saka mata a baki sai ya haɗa da nashi bakin ya cinye, ya gama tsotse ta tas before ya ƙara bata wani. Daga ƙarshe suka tashi suna wasan tsere

Ita Arab daga ita sai farar shimi iya cinyanta, saman an yi ado da less baƙi, da rigan da babu duk ɗaya sabida ko hannun kirki babu, irin siraran hannun nan ne ga shi sai zamewa suke yi rabin ƙirjin ta a waje, tuɓur-tuɓur haka take gudu komai na jikinta yana motsa wa gunun sha'awa

Hakan ne yasa Tariq lokaci ɗaya wani sha'awar nasa ya tashi, nan da nan abun sa ya miƙe yana faɗa mata, "ta tsaya haka nan shi ya gaji, gwara su je su sake koda sau ɗaya ne zai iya zauce wa a yanda yake ji."

But ta ƙi tsayawa tace, "sai ya kama ta sannan zata ba shi."

Ai kuwa haka yayi ta bin ta yana gudu, gaba ɗaya ya ɓalle bottles ɗin rigan sa yana bin ta kamar maye don ya zaƙu ya kama ta. Yana cafke ta kuwa ya manne gabansa a jikinta ya kama mata ƙugu yana shinshina ta cikin salo raɗa-raɗa yake cewa, "ga shi na kama ki, yarinya babu mai ƙwatan ki yau sai nayi miki cin da sai kin kasa tashi, ba dai Ni kika wahalar ba?"

Ƙoƙarin gudu take yi tana dariya

Ai kuwa ya ɗaga ta sama yana wulwula ta kamar ƙaramar yarinya

A dai-dai lokacin kuma Senator Ƙasim ya buɗo ƙofan ya shigo ya tarar da su a haka.

_Please more comment, idan babu sai bayan kwana biyu. enjoy your weekend._
[07/08, 8:39 am] OumƊahirah نفيسة: 🌍🌍🌍🌍🌍🌍

     *RUƊIN DUNIYA!*

🌍🌍🌍🌍🌍🌍

*NA_NAFISAT ISMA'IL LAWAL*
_UMMUDAHIRAH_

*SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT 🧝*

*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞

```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```

/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

         *P.W.A✍️*

_________________________

*BABI NA ASHIRIN DA HUƊU*
_______________Dukkansu sun dafurce ganin Senator a gabansu, tuni Tariq ya sake ta yayi ƙasa da kansa jikinsa har rawa yake yi; dukkan su sun gaza motsin kirki

Shi kuwa idanu ya kafa musu, sai da ya gama ƙare musu kallo before ya tako cike da izza irin na masu kuɗi ya zauna, tare da sake kallonsu yace, "ashe kuna nan?"

Ɗago kai Arab tayi jikinta na rawa don bata san ya zai ɗauki abun da ya gani ba, baza ta so ya zarge su ba bare ya sake ta, shiyasa duk ta kasa natsuwa maganar ma ta kasa yi sai ɗaga mishi kai da tayi

Murmushi yayi shi kuma yana cewa, "sannu ɗan samari, wannan shi ne ɗan uwan naki kenan? Jameema ta sanar min da zuwan shi."

"Eh... Eh shi ne." Ta furta tana sakin murmushin yaƙe murya cikin rawa

While shima Tariq tuni ya soma gaishe shi cikin girmamawa ko ɗago kai ba ya iya yi

Ya amsa cikin fara'a yana tambayar sa ayyuka da mutanen da ya baro?

"Alhamdulillah kowa lafiya." Ya amsa mishi still cike da nuna kunya, kana kuma ya ɗan ɗago kai ya dubi Arab yace, "bari in je akwai inda zan je." Sai ya yiwa Senator ɗin sallama sannan ya fice

Ita kuma Arab duk ta rasa abun yi tana tsaye tana cakuɗa hannayen ta duk jikinta a sanyaye. Sai da taji yayi mata maganar ta kawo mishi ruwa sannan ta wuce da sauri ta buɗe fridge, ta zuba masa ta kawo masa

Ya amsa yana mata murmushi tare da cewa, "zauna." Ya nuna mata kusa da shi

A hankali ta ɗofana mazaunan ta cikin ɗar-ɗar

Hakan ne yasa da ya gama shan ruwan yace da ita, "ko akwai abun da ke damun ki ne?"

Da sauri ta girgiza mishi kanta tana murmusawa

Sai yace, "kiyi haƙuri da barin ki da nayi tsawon wannan lokacin ban zo gare ki ba, ayyuka ne suka yi min yawa kin san zaɓe ya kusa, kwata-kwata bani da time, yanzu ma haka daƙyar na samu wannan time ɗin nace bari in zo in duba ki, mun Yi waya da Jameema tace min baza ta dawo gida ba zata kwana a inda ta je shiyasa nace ni kuma bari in yi ƙoƙarin dawowa mu gaisa." Sai ya kama hannunta yana kallon fuskarta ya ƙara da cewa, "ba kiyi fushi da Ni ba ko?"

Murmushi tayi tana duƙar da kanta tare da cewa, "a'a ban yi ba."
Chapter 40 · 0% Book details