Sashe 64
Mawahib Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallon bishiyar yayi yace"Honey danyan mangoro kuma? kinsan zaki nemi danyan mangoro meyasa tun kafin muyi aure bazaki fadamin ba ashuka miki acikin gidanki?"
Cikin shagwa6a tace" to kafin muyi auren baka tsaneni ba"
Cikin sauri yace"kinga, toya Isa,nina manta, basai kinmin wani tone tone ba, bari inciro miki"
Yafice daga Motar tana kallonsa ya dinga ciro mata mangoron sannan yadawo yabata, yashiga yaja motar suka tafi gida.
Suna zuwa gida suka zauna afalo yadauke mangoron yaje ya wanko mata su ganin zata faraci ko wanki babu, dawowa yayi yakawo mata sannan shima ya zauna, anan yaga qafafunta duk sun kumbura, ya miqe qafafunsa yaja qafar tata yadora akan cinyarsa yana matsa mata su, wayarsa yadauka yakira Momy kilishi, bayan sun gaisa yace"Momy munje wajan scanning ance Mawahib yanbiyu ne"
Cikin sauri Hajiya kilishi tadafe qirjinta tace"yan biyu?, har yanzu de Ina ganin ikon Allah ni kilishi,gaba daya de a zabar danasha irinta yarinyar nan take sha, to tunda saura Yan satittika tasauka ko zaka kawo ta gida saita haihu anan?"
Cikin sauri yace" Momy Anty Mamy tataho mana,ba mazajenta za'a haifa ba?"
Hajiya kilishi tayi murmushi tace"to Maryam din gatanan tanajin abinda kafada kuma bazata zo ba"
Cikin sauri yazaro idonsa sannan yakashe wayar.
Hajiya kilishi ta kalli Alqali tace"Mawahib fa takusa sauka Alhaji,shine nake tunanin ko zai kawo ta gida ta haihu anan?"
Alqali yace"naji kince yanbiyu ne ko?"
Tace"eh haka yake fadamin yanzu"
Yace"toki rabu dasu idan tashiga satin haihuwar saisu dawo gida,da Ina tunanin Sadiya taje ta zauna dasu, to amma yanzu tunda yanbiyu ne gara sudawo gida ta haihu agabanku,zasufi Samun kulawa, zan kirashi insha Allah"
Cikin farinciki Hajiya kilishi tawuce part din Mamy zata sanar da'ita.
Captain Aryan bai bar Mawahib agida ita kadai ba ranar baije wajan aiki ba zama yayi tareda ita yana aikin matsa mata qafafu.
Kamar yanda likita tafada Washegari bayan yadawo daga wajan aiki hannunta ya kama suka fita compound din gidan ta dinga yawo, kawai gidan suke zagaya wa bai barta ta zauna ba, aikuwa kafin tagama duk ta hada uban gumi, sannan suka dawo ciki yakamata tana taka stairs dinsu daqyar, dakinta yakaita tayi wanka, tasauko qasa tashiga kitchen tafara kokarin hada musu abinci,zama yayi a falo yana qoqarin waya da Ashraf, sai qaranta yajiyo a kitchen, aguje yashiga kitchen din yaga ta riqe dan yatsan qafar ta tana yarfe hannu.
Hannunta ya janye daga kan yatsan nata yace"meyake faruwa?"
Tace"plate dinnan ne ya fadomin a qafata"
Yakai kallonsa wajan plate din shibega abun kuka anan ba, yadauki plate din a hannunsa yaga idan ya masa kyakykywan ruqo zai Iya karyashi,ya kalli idonta yace"akwai zafi ne?"
Cikin sauri tadaga masa kanta, cikin kulawa ya kamota yace"muje falo ki zauna,yau zanyi mana girkin"
Badan ta yarda ba tazauna shikuma yashiga kitchen din yadauki wayarsa yayi browsing girke girke sannan yafara yimusu, tana zaune afalo sai ganinsa tayi ya ajiye mata plate din abincin agabanta, yace"taste it..."
Murmushi tayi ta dauki spoon taci dan kad'an ta yatsina fuska, saita ga yanayinsa ya sauya jikinsa yayi sanyi, sai tafashe da dariya tace" yayi dadi, dama gwadaka zanyi"
Dariya yasaki yazauna akusa da'ita tareda riqe kafadarta, adede lokacin cikinta yafara motsi, ta dauki hannunsa ta dora akan cikin tace"kaji suna motsi"
Cikin farinciki Shima yasaka hannunsa yanaji, dayan hannun nasa kuma yafara bata abincin.
Haly JASHERU venture's,munada kayayyaki masu kyau da inganchi ba algus da ha'inci, kayanmu daga Ethiopian ne, prdct dinmu muna Ethiopian magic hair oil, anti dandruff shampoo serum, bdy cream, hand cream, magungunan chuttuka da na mata masu inganchi da qara lfy ajikin dan
adam ga number kmr hk 07046665338 ko 07061664264 munada distributor ako Ina afadin kasarnan da ketare muna koya harkokin kasuwnchinmu ga masu bukata akan 5000 kacal
sannan munada tsuntsaye na kasashen waje tattabaru game bukata ko koya akwai riba kwarai aharkar mebuqata yasiya koya koya seyanemeni a number na kamar haka 07046665338 ko 07061664264, ku antayo ayi tafiyar daku,yar'uwa kikoyi sana'ah akan wannan farashi me sauqi kema ki kafa kanki💃🏼
Haka suke gudanar da rayuwar su cikin farinciki,hatta kwanciya saiya kwantar da'ita yayi mata Addu'ah, sannan shima zai kwanta, kullum idan yadawo daga wajan aiki baya zama sai sun fita ta motsa jikinta kamar yanda likita tafada,duk yanda yakaiga son kasancewa da'ita haquri yake,saboda girman cikin, hakan yasa suka rage yin abubuwa saide bayan kwanaki suyi, saide tazarar kwanakin dayake bata baya komai hakan yasa idan suka kasance tare yake kasa controlling kansa harsai yaji yanda yakeso sannan yake rabuwa da'ita.
Kamar yanda Alqali yatsara kwanakin haihuwar ta suna cika, yasa Captain yakawo ta gida, bayan sunzo gida a part din Hajiya kilishi ta sauka, kowa sai sannu yake mata cikinsu harda Nabiha data taho gidan tun safe itama.
anan gida ta wuni tareda Mawahib wadda tunda ta zauna bata motsa ba,Nabiha ce take nuna mata tsarabar su ta Saudia sai murna suke kamar su aka jewa Saudian.
Saida Captain Aryan yayi kwana biyar Mawahib bata haihu ba, hakan yasa yashiga damuwa saida Mamy tasake yimasa bayani cewa dama Ana wuce watannin, sannan hankalinsa ya kwanta harya samu damar komawa wajan aiki.
Bayan yatafi ma saida yayi sati biyu a Abuja kullum yana waya yana tambayar halinda ake ciki, amma saide yaji shiru babu batun haihuwa.
Yau tun asuba tatashi da naquda Mamy taduba tagani tace"dasaura"
Hajiya kilishi tana gefen ta ta riqe hannunta sai sannu take mata, yayinda Mamy tagama shiryawa tsaf domin kar6ar haihuwar jikokinta,tun qarfe shida na safe Captain Aryan yake kiran wayar Mawahib amma no answer, da farko yayi tunanin ko bacci take, saiya haqura, wajan qarfe takwas yasake kira yaji shiru bata dauka ba, alokacin Mawahib batasan inda kanta yake ba, naquda ta sakata agaba gadan gadan.
Captain bai haqura ba yasake kiran wayar Momy kilishi itama yaji bata dauka ba, yakira Mamy ma shiru, yakira Mama Sadiya itama bata dauka ba, tun daga nan jikinsa yabashi ba lafiya ba, kai tsaye ya shirya yanufi Airport ya taho gida.
Baizo gidaba sai qarfe tara da rabi na safe, yaji gidan shiru babu kowa,da alama mazan gidan basa nan, kai tsaye yanufi part din Mamy yaganshi a rufe, cikin sauri yatafi part din Momy kilishi anan yaji maganar matan gidan gaba dayansu a dakin Momy kilishi,yana dosar dakin yaji Mama Sadiya tana cewa"yi nishi Mawahib"
Gabansa yayi wata irin faduwa,yasaka kansa cikin dakin yatsaya abakin qofar dakin yana kallon azabar da Mawahib takesha gaba daya dogon gashin nan nata ya hargitse tajiqe sharkaf da gumi banda kuka babu abinda take, jikinsa ne yayi sanyi kalau yayinda gabansa yake faduwa baisan lokacinda ya jingina da jikin qofar dakin ba.
Mamy datake tsugunne a gaban Mawahib tace"Mawahib kiyi nishi mana,zaki kashe masa yara fa..."
Hajiya kilishi data fashe da kuka tace"ina ganin ikon Allah ni kilishi waiku malaman asbitin nan meyake saku masifa ne? kiyi mata haquri mana da wannan uban cikin zataji koda masifar ki?"
Mama Sadiya ta shafa kanta tace"daure Mawahib, daure Allah yasauke ki lafiya"
Wani irin nishi tayi takama hannun Hajiya kilishi ta riqe kamar zata 6allata saiga kan da yafuto, akan idon Captain yaga yanda Mawahib take haihuwa lokaci daya ya silale yayi qasa ya zauna jagwab, daga nan baisake sanin meyake faruwa ba yasume a zaune (🙆🏻♀️)
Jama'ah a taimako da ruwa yau soja ya gaza😂
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
Amnah El Yaqoub✍🏻
[7/21, 11:44 AM] AMINA KABIR CAPS: MAWAHIB
Godia ta musanman ga:
Ayesha✨🥰
Safeena
Ummu hafsah
Hauwa Umar
Hauwa'u
Bilkisu bej
Saratu Hassan
Nusaiba maga
Hafsat
Zainab jaaf
Asiya Bashir
Mummy A10
Babyj
Ummi Gumi
Mrs Hauwa
Ameenah🥰
Ramatu shehu
Umm
Hafs shareef
Matar mijin
Ummu mujitapha
Zainab
Aisha
Queen
Rashida kham
Maman walid
Murjanatu
Maryam
Teemah Baba
Khadija Muhammad
Hareesa taneem🌹🌹
M@m@n Aish@
Maman samha
Reemah
Shamsiya
A.g Abdullahi
Ummu kulsum
Ina Alfahri daku akoda yaushe ❤️💃🏼
Mama Sadiya da Mamy da Hajiya kilishi ne suka juya jin motsin mutum a bayansu, amma babu wadda tabi takansa sun san cewa tsorata yayi da alama baisan yanda akeyi ba.
Mawahib kuwa bataga shigowar saba, saida ta haifi na farko sannan tafara maida numfashi,Mamy tabawa Mama Sadiya yaron, Mama Sadiya tafara gyara shi, hawaye suka zubo daga idon Mawahib tanajin wata sabuwar qaunar Mamy aranta, bata gama kukanba wani sabon ciwon yataso, wannan karon kam kasa yin shiru tayi kuka take sosai harda ihu, kafin ubangiji yabata damar haihuwar dayan lafiya.
Shikuma Hajiya kilishi ce ta kar6eshi tana hamdala afili idonta fal hawaye, ba komai take tunawa ba sai lokacin data haifi su Ashraf, suma haka taji kamar ta mutu, Mamy kuma tamaida hankali tafara kula da Mawahib, tsawon awanni suka dauka adakin zuwa lokacin harsun gyara yaran tsaf dasu masha Allah farare masu mutuqar kama da juna,Mama Sadiya tayiwa na farkon alama, yanda za'a gane waye babba a cikinsu, Mamy kuwa sai yanzu hankalinta ya kwanta bayan taga tagama gyara yarta tsaf harda dinki tamata, sannan ne Mawahib tafara yin baccin wahala.
Mamy ta kalli Captain Aryan tayi murmushi tace"to sojoji sun fadi sun suma, shi Ashraf inda yagani shikuma Yaya kenan?"
Cikin farinciki Hajiya kilishi tace" rabu da wannan dannaki Maryam Aryan aiba soja bane awajan matarsa"
Mama Sadiya ce ta dauko ruwa ta zuba masa, sai alokacin yazabura yabude idonsa yafara bin dakin da kallo yayinda gumi yahadu da ruwan da aka zuba masa yasa kayan jikinsa suka jiqe, gadon ya kalla yaga Mawahib tana bacci ga yaran nan an shirya su tsaf acikin fararen kaya suma suna bacci.
Ahankali yaji hawaye yana zubowa daga idonsa,yanzu irin wannan wahalar Momy tasha itama kafin ta haife su?
wacce irin kulawa zai bawa matarsa saboda wannan azabar datasha?
Cikin sanyin jiki ya qarasa wajan Momy kilishi yadora kansa a cinyarta yafashe da kuka yace"Momy kiyafemin"
Mama Sadiya ta girgiza kanta cikeda tausayi, yayinda Mamy tafara bashi haquri.
Hajiya kilishi ta shafa kansa tace"Babana bakamin komai,duk abinda yafaru abaya ai yariga yawuce, Allah zaka yiwa godia bisa kyautar da yayi maka"
Cikin shagwa6a tace" to kafin muyi auren baka tsaneni ba"
Cikin sauri yace"kinga, toya Isa,nina manta, basai kinmin wani tone tone ba, bari inciro miki"
Yafice daga Motar tana kallonsa ya dinga ciro mata mangoron sannan yadawo yabata, yashiga yaja motar suka tafi gida.
Suna zuwa gida suka zauna afalo yadauke mangoron yaje ya wanko mata su ganin zata faraci ko wanki babu, dawowa yayi yakawo mata sannan shima ya zauna, anan yaga qafafunta duk sun kumbura, ya miqe qafafunsa yaja qafar tata yadora akan cinyarsa yana matsa mata su, wayarsa yadauka yakira Momy kilishi, bayan sun gaisa yace"Momy munje wajan scanning ance Mawahib yanbiyu ne"
Cikin sauri Hajiya kilishi tadafe qirjinta tace"yan biyu?, har yanzu de Ina ganin ikon Allah ni kilishi,gaba daya de a zabar danasha irinta yarinyar nan take sha, to tunda saura Yan satittika tasauka ko zaka kawo ta gida saita haihu anan?"
Cikin sauri yace" Momy Anty Mamy tataho mana,ba mazajenta za'a haifa ba?"
Hajiya kilishi tayi murmushi tace"to Maryam din gatanan tanajin abinda kafada kuma bazata zo ba"
Cikin sauri yazaro idonsa sannan yakashe wayar.
Hajiya kilishi ta kalli Alqali tace"Mawahib fa takusa sauka Alhaji,shine nake tunanin ko zai kawo ta gida ta haihu anan?"
Alqali yace"naji kince yanbiyu ne ko?"
Tace"eh haka yake fadamin yanzu"
Yace"toki rabu dasu idan tashiga satin haihuwar saisu dawo gida,da Ina tunanin Sadiya taje ta zauna dasu, to amma yanzu tunda yanbiyu ne gara sudawo gida ta haihu agabanku,zasufi Samun kulawa, zan kirashi insha Allah"
Cikin farinciki Hajiya kilishi tawuce part din Mamy zata sanar da'ita.
Captain Aryan bai bar Mawahib agida ita kadai ba ranar baije wajan aiki ba zama yayi tareda ita yana aikin matsa mata qafafu.
Kamar yanda likita tafada Washegari bayan yadawo daga wajan aiki hannunta ya kama suka fita compound din gidan ta dinga yawo, kawai gidan suke zagaya wa bai barta ta zauna ba, aikuwa kafin tagama duk ta hada uban gumi, sannan suka dawo ciki yakamata tana taka stairs dinsu daqyar, dakinta yakaita tayi wanka, tasauko qasa tashiga kitchen tafara kokarin hada musu abinci,zama yayi a falo yana qoqarin waya da Ashraf, sai qaranta yajiyo a kitchen, aguje yashiga kitchen din yaga ta riqe dan yatsan qafar ta tana yarfe hannu.
Hannunta ya janye daga kan yatsan nata yace"meyake faruwa?"
Tace"plate dinnan ne ya fadomin a qafata"
Yakai kallonsa wajan plate din shibega abun kuka anan ba, yadauki plate din a hannunsa yaga idan ya masa kyakykywan ruqo zai Iya karyashi,ya kalli idonta yace"akwai zafi ne?"
Cikin sauri tadaga masa kanta, cikin kulawa ya kamota yace"muje falo ki zauna,yau zanyi mana girkin"
Badan ta yarda ba tazauna shikuma yashiga kitchen din yadauki wayarsa yayi browsing girke girke sannan yafara yimusu, tana zaune afalo sai ganinsa tayi ya ajiye mata plate din abincin agabanta, yace"taste it..."
Murmushi tayi ta dauki spoon taci dan kad'an ta yatsina fuska, saita ga yanayinsa ya sauya jikinsa yayi sanyi, sai tafashe da dariya tace" yayi dadi, dama gwadaka zanyi"
Dariya yasaki yazauna akusa da'ita tareda riqe kafadarta, adede lokacin cikinta yafara motsi, ta dauki hannunsa ta dora akan cikin tace"kaji suna motsi"
Cikin farinciki Shima yasaka hannunsa yanaji, dayan hannun nasa kuma yafara bata abincin.
Haly JASHERU venture's,munada kayayyaki masu kyau da inganchi ba algus da ha'inci, kayanmu daga Ethiopian ne, prdct dinmu muna Ethiopian magic hair oil, anti dandruff shampoo serum, bdy cream, hand cream, magungunan chuttuka da na mata masu inganchi da qara lfy ajikin dan
adam ga number kmr hk 07046665338 ko 07061664264 munada distributor ako Ina afadin kasarnan da ketare muna koya harkokin kasuwnchinmu ga masu bukata akan 5000 kacal
sannan munada tsuntsaye na kasashen waje tattabaru game bukata ko koya akwai riba kwarai aharkar mebuqata yasiya koya koya seyanemeni a number na kamar haka 07046665338 ko 07061664264, ku antayo ayi tafiyar daku,yar'uwa kikoyi sana'ah akan wannan farashi me sauqi kema ki kafa kanki💃🏼
Haka suke gudanar da rayuwar su cikin farinciki,hatta kwanciya saiya kwantar da'ita yayi mata Addu'ah, sannan shima zai kwanta, kullum idan yadawo daga wajan aiki baya zama sai sun fita ta motsa jikinta kamar yanda likita tafada,duk yanda yakaiga son kasancewa da'ita haquri yake,saboda girman cikin, hakan yasa suka rage yin abubuwa saide bayan kwanaki suyi, saide tazarar kwanakin dayake bata baya komai hakan yasa idan suka kasance tare yake kasa controlling kansa harsai yaji yanda yakeso sannan yake rabuwa da'ita.
Kamar yanda Alqali yatsara kwanakin haihuwar ta suna cika, yasa Captain yakawo ta gida, bayan sunzo gida a part din Hajiya kilishi ta sauka, kowa sai sannu yake mata cikinsu harda Nabiha data taho gidan tun safe itama.
anan gida ta wuni tareda Mawahib wadda tunda ta zauna bata motsa ba,Nabiha ce take nuna mata tsarabar su ta Saudia sai murna suke kamar su aka jewa Saudian.
Saida Captain Aryan yayi kwana biyar Mawahib bata haihu ba, hakan yasa yashiga damuwa saida Mamy tasake yimasa bayani cewa dama Ana wuce watannin, sannan hankalinsa ya kwanta harya samu damar komawa wajan aiki.
Bayan yatafi ma saida yayi sati biyu a Abuja kullum yana waya yana tambayar halinda ake ciki, amma saide yaji shiru babu batun haihuwa.
Yau tun asuba tatashi da naquda Mamy taduba tagani tace"dasaura"
Hajiya kilishi tana gefen ta ta riqe hannunta sai sannu take mata, yayinda Mamy tagama shiryawa tsaf domin kar6ar haihuwar jikokinta,tun qarfe shida na safe Captain Aryan yake kiran wayar Mawahib amma no answer, da farko yayi tunanin ko bacci take, saiya haqura, wajan qarfe takwas yasake kira yaji shiru bata dauka ba, alokacin Mawahib batasan inda kanta yake ba, naquda ta sakata agaba gadan gadan.
Captain bai haqura ba yasake kiran wayar Momy kilishi itama yaji bata dauka ba, yakira Mamy ma shiru, yakira Mama Sadiya itama bata dauka ba, tun daga nan jikinsa yabashi ba lafiya ba, kai tsaye ya shirya yanufi Airport ya taho gida.
Baizo gidaba sai qarfe tara da rabi na safe, yaji gidan shiru babu kowa,da alama mazan gidan basa nan, kai tsaye yanufi part din Mamy yaganshi a rufe, cikin sauri yatafi part din Momy kilishi anan yaji maganar matan gidan gaba dayansu a dakin Momy kilishi,yana dosar dakin yaji Mama Sadiya tana cewa"yi nishi Mawahib"
Gabansa yayi wata irin faduwa,yasaka kansa cikin dakin yatsaya abakin qofar dakin yana kallon azabar da Mawahib takesha gaba daya dogon gashin nan nata ya hargitse tajiqe sharkaf da gumi banda kuka babu abinda take, jikinsa ne yayi sanyi kalau yayinda gabansa yake faduwa baisan lokacinda ya jingina da jikin qofar dakin ba.
Mamy datake tsugunne a gaban Mawahib tace"Mawahib kiyi nishi mana,zaki kashe masa yara fa..."
Hajiya kilishi data fashe da kuka tace"ina ganin ikon Allah ni kilishi waiku malaman asbitin nan meyake saku masifa ne? kiyi mata haquri mana da wannan uban cikin zataji koda masifar ki?"
Mama Sadiya ta shafa kanta tace"daure Mawahib, daure Allah yasauke ki lafiya"
Wani irin nishi tayi takama hannun Hajiya kilishi ta riqe kamar zata 6allata saiga kan da yafuto, akan idon Captain yaga yanda Mawahib take haihuwa lokaci daya ya silale yayi qasa ya zauna jagwab, daga nan baisake sanin meyake faruwa ba yasume a zaune (🙆🏻♀️)
Jama'ah a taimako da ruwa yau soja ya gaza😂
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
Amnah El Yaqoub✍🏻
[7/21, 11:44 AM] AMINA KABIR CAPS: MAWAHIB
Godia ta musanman ga:
Ayesha✨🥰
Safeena
Ummu hafsah
Hauwa Umar
Hauwa'u
Bilkisu bej
Saratu Hassan
Nusaiba maga
Hafsat
Zainab jaaf
Asiya Bashir
Mummy A10
Babyj
Ummi Gumi
Mrs Hauwa
Ameenah🥰
Ramatu shehu
Umm
Hafs shareef
Matar mijin
Ummu mujitapha
Zainab
Aisha
Queen
Rashida kham
Maman walid
Murjanatu
Maryam
Teemah Baba
Khadija Muhammad
Hareesa taneem🌹🌹
M@m@n Aish@
Maman samha
Reemah
Shamsiya
A.g Abdullahi
Ummu kulsum
Ina Alfahri daku akoda yaushe ❤️💃🏼
Mama Sadiya da Mamy da Hajiya kilishi ne suka juya jin motsin mutum a bayansu, amma babu wadda tabi takansa sun san cewa tsorata yayi da alama baisan yanda akeyi ba.
Mawahib kuwa bataga shigowar saba, saida ta haifi na farko sannan tafara maida numfashi,Mamy tabawa Mama Sadiya yaron, Mama Sadiya tafara gyara shi, hawaye suka zubo daga idon Mawahib tanajin wata sabuwar qaunar Mamy aranta, bata gama kukanba wani sabon ciwon yataso, wannan karon kam kasa yin shiru tayi kuka take sosai harda ihu, kafin ubangiji yabata damar haihuwar dayan lafiya.
Shikuma Hajiya kilishi ce ta kar6eshi tana hamdala afili idonta fal hawaye, ba komai take tunawa ba sai lokacin data haifi su Ashraf, suma haka taji kamar ta mutu, Mamy kuma tamaida hankali tafara kula da Mawahib, tsawon awanni suka dauka adakin zuwa lokacin harsun gyara yaran tsaf dasu masha Allah farare masu mutuqar kama da juna,Mama Sadiya tayiwa na farkon alama, yanda za'a gane waye babba a cikinsu, Mamy kuwa sai yanzu hankalinta ya kwanta bayan taga tagama gyara yarta tsaf harda dinki tamata, sannan ne Mawahib tafara yin baccin wahala.
Mamy ta kalli Captain Aryan tayi murmushi tace"to sojoji sun fadi sun suma, shi Ashraf inda yagani shikuma Yaya kenan?"
Cikin farinciki Hajiya kilishi tace" rabu da wannan dannaki Maryam Aryan aiba soja bane awajan matarsa"
Mama Sadiya ce ta dauko ruwa ta zuba masa, sai alokacin yazabura yabude idonsa yafara bin dakin da kallo yayinda gumi yahadu da ruwan da aka zuba masa yasa kayan jikinsa suka jiqe, gadon ya kalla yaga Mawahib tana bacci ga yaran nan an shirya su tsaf acikin fararen kaya suma suna bacci.
Ahankali yaji hawaye yana zubowa daga idonsa,yanzu irin wannan wahalar Momy tasha itama kafin ta haife su?
wacce irin kulawa zai bawa matarsa saboda wannan azabar datasha?
Cikin sanyin jiki ya qarasa wajan Momy kilishi yadora kansa a cinyarta yafashe da kuka yace"Momy kiyafemin"
Mama Sadiya ta girgiza kanta cikeda tausayi, yayinda Mamy tafara bashi haquri.
Hajiya kilishi ta shafa kansa tace"Babana bakamin komai,duk abinda yafaru abaya ai yariga yawuce, Allah zaka yiwa godia bisa kyautar da yayi maka"