Sashe 24
Mawahib Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana fadar haka ta kashe wayar tafuto daga dakin, tana Bude kofar dakin ta ganshi a tsaye a wajan ya harde hannunsa a qirjinsa, fuskarsa a daure yamiqa mata hannunsa yace"bani wayar nakira miki Anty Ma-myn"
Bata kalli inda yakeba ta sunkuya tafara kinkimar jakar kayanta(😳)
Cikin 6acin rai yadaka mata tsawa yace"go back"
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
idona nahana bacci nacinye lokaci na narubutashi,bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki faqad👌🏻
Amnah El Yaqoub✍🏻
[7/9, 9:20 AM] AMINA KABIR CAPS: *Page 47*
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki faqad👌🏻
Tsawon lokaci ta dauka tana kuka awajan,gaba daya takasa tashi daga wajan gani take tana miqewa zai sake dawowa yaganta tsirara, ta dade awajan saida tagama kuka a yanda take a tsugunne sannan cikin gudu tatashi tarufe dakin daga jiki, sannan ta murzawa dakin key.
jikinta sai karkarwa yake kwata kwata bata samu qwarin gwiwar saka kaya ba,haka tahau kan gado tashige cikin bargo tana kuka.
Adede lokacin Mamy takira wayarta,tana cikin bargon tayi sauri ta dauki wayar,Mamy tanajin yanda tayi sallama tasan cewa kuka tayi,batayi mata tambaya akan yanayin muryarta dataji ba,tace"Captain yakawo miki saqo?"
Cikin muryar kuka tace"Eh Mamy yakawo"
Mamy tayi ajiyar zuciya tace"gumba ce kidinga ci kullum"
Saida tayi ajiyar zuciya alamun tasha kuka sannan tace"to Mamy"
Mamy taba tambayi dalilin kukan ba,tasan mata da miji Sai Allah, suna gama magana tayi sauri takashe wayar.
Da sassafe tatashi zata futo tadora abinci,ta kirma wani uban hijabi ita kanta tasan wannan hijabin yafi qarfinta,tana futowa daga dakin tayi turus ta tsaya ganin Yaya Captain a tsaye a falon Yajuya bayansa yana magana awaya kamar bayaso, ahankali tafara ja da baya dan karya ji takunta harta dawo sama,abinda bata saniba shine tun futowar ta yajita, yaqi juyawa ne saboda bayason suhada ido,gani yake zata dinga yimasa kallon fassara saboda halin daya ganta aciki jiya,Wanda har zuwa wayewar gari yana danasanin shiga dakin nata saboda masifar da hakan taja masa,(🙈🙊)
Tana gabda shiga dakinta taji yana cewa"toya zanyi? duk inda soja yake yasan cewa dole ne ya dinga sadaukar da ransa ayaqi,dole ne zamu fuskanci maqiyan qasa da abokan gaba komu kashe ko a kashe mu,wannan shine mataki na qarshe...."
Lokaci daya jikinta yayi sanyi, Ina zaije yake maganar kisa?
sanin babu mai bata amsa yasa tashige dakinta tare rufowa,dama saboda cikinta zatayi girkin tunda shide idan tayi bayaci,gara ta haqura da girkin da'ace tafita tahada ido da Yaya Captain,hijabin jikinta tacire tayi kwanciyar ta tana duba wayarta.
Bata sake futowa daga dakiba Sai azahar,gidan shiru kamar kullum,saida ta leqa taga babu motarsa guda daya sannan tasaki ajiyar zuciya ta wuce kitchen tahada abinci mai sauqi, tafuto da abincin daga kitchen ta wuce dining,anan taci karo da rafar kudi Yan dubu daya, kimanin dubu dari,da wata takarda aqasan kudin,abincin hannunta ta ajiye, sannan tajanye kudin taduba takardar "BANDA FITA YAWO"
Abinda aka rubuta a takardar kenan,tadauki kudin tadinga juyashi a hannunta tana tambayar kanta mezatai da kudi to? menene ma'anar wannan rubutun? Meyake nufi?
Tunda tazo duniya bata ta6a riqe kudi mai yawan wannan ba,ba'a bata kudin daya wuce dubu ashirin,sai wannan kudin ya tsoratata, ta ajiye shi agefe tareda takardar tafara cin abincinta.
Wayarta dake gefe tafara qara,tana dubawa taga Nabiha ce me Kiran,cikin sauri ta dauka tace"Nabiha"
Nabiha tace"na'am Mawahib ashe Yaya Captain suntafi wani daji kamo yan bindiga"
Mawahib tayi shiru tana tunani,Kenan shine ma'anar barin wannan kudin da wannan takardar.
Cikin rashin damuwa tace"nima yanzu nakeji a wajanki"
Cikin mamaki Nabiha tace"wai kina nufin bai fada miki zai tafi ba?"
Mawahib tace"to menene hadina dashi dazai fadamin zaiyi tafiya? Kinga kowa rayuwar sa yake a gidannan,tsakani na dashi gaisuwa"
Nabiha tayi ajiyar zuciya tace"ta6di, lalle muna ruwa Mawahib,to aike gara ke ko Yaya ne,kina ganin Yaya Captain, nifa tunda aka fara hidimar bikinnan,aka gama, aka kawoni gidannan,wallahi har yau banga idon Yaya Ashraf ba,gida nikadai kamar mayya, Kuma wallahi duk lokacin daya dawo saiya raina kansa"
Cikin sauri Mawahib ta zaro ido(😳)
Tace"mekikace Nabiha?Yaya Ashraf dinne zai raina kansa? ke kuwa Nabiha nawa kike dashi a account dinki?"
Cikin damuwa Nabiha tace"wai me kike nufi ne Mawahib? auren nan namufa babu fashi,kina ganin dan mun nuna bama so Daddy Alqali zaisa su sakemu ne? Idan sun sakemu mun koma gidan mun zauna suma sundawo gidan hakan dadi zaiyi? gara tun wuri muyiwa kanmu fada, muriqe mazajenmu tun kafin wasu matan su qwace mana su"
Cikin damuwa Mawahib tace"anya zan'iya? kinga Yaya Captain ba kamar Yaya Ashraf ba,kuma ni har yanzu banajin sonsa araina ko kadan,nifa banqi muyi shekara da shekaru ahaka ba,yayi harkarsa inyi tawa"
Nabiha tace"Mawahib bakida wayo, kwata kwata yarinta tamiki illa,to kodan Momy kilishi aikya yiwa kanki fada,amma kiyi tunani"
haka Nabiha takashe wayar tabarta cikin tunani,gaba daya sai taji abincin datake ci yafita aranta,kanta yafara ciwo,cikin damuwa tatashi tabar wajan tahau sama.
Dan qaramin falonsu dayake Sama Wanda yaraba dakinta dana Yaya Captain,nan tashiga,tayi tagumi hannu biyu tana tunani tayaya ne zata Iya sauya zamansu da Yaya Captain bayan kokadan bata jinsa aranta? tayaya zatayi hakan bayan tasan cewa shima awajansa itada banza duk daya?
Ajiyar zuciya tayi tafuto balcony din wajan tafara qarewa gidan kallo tana shaqar wata is'ka mai dadi,ta dade awajan sannan takoma falo ta kunna kallo.
Satinsu daya adaji,tunda yatafi hankalin Mawahib a kwance,bata tunawa dashi kokadan bare tayi tunanin halin dayake ciki, rayuwarta take tama manta dashi,tana zaune afalon Sama tana kallo tabude data tahau Facebook anan taci karo da wasu sojoji da bbc ta dora tana bayanin cewa Sojojin Nigeria sunyi nasarar kama Yan bindiga Wanda suka addabi yankin kudancin qasar.
Mawahib tasake karanta labarin,lokaci daya ta tasaki wani irin murmushi,tunda tazo gidan yaune karon farko da tasan tayi murmushi.
******
Tunda akai bikinsu kusan kwana takwas Kenan Sai yau Ashraf yadawo daga Rivers,tunda yashigo gidan yawuce dakinsa, bai nemi inda Nabiha take ba,ita kuwa tanajin zuwansa tayi sauri tashiga kitchen tafara kokarin yimasa hadadden girki,bata gamaba har bayan magrib,ta wuce dakinta tayi wanka ta shirya cikin shadda Riga da siket ta tsara kwalliya tagani tafada, sannan ta wuce dakinsa tafara qwanqwasa wa, cikin mamaki Ashraf yabude qofar,nan take yayi tozali da kwalliyar da Nabiha tazuba,bai nuna mata komai ba Kai tsaye yace"lafiya?"
Cikin sanyi tace" Yaya Ashraf akwai abinci,kafuto kaci abinci"
Lokaci daya ransa yadan 6aci,shi wannan yarinyar zatazo tana yiwa Kiran miji Yafuto yaci abinci? har zai fara masifa, saiya tuna ai itama bason auren take ba, akwai Wanda takeso agefe, saiya fasa Yasaki ajiyar zuciya yace"to"
Bai jira amsarta ba yamaida qofar ya rufe.
Jikin Nabiha yayi sanyi,tajuya fararen idonta tareda sakin ajiyar zuciya,Yaya zatayi da son wannan bawan Allah?
a'ido ma basai an fada mataba tasan cewa Yaya Ashraf baya sonta,ta wacce hanya zatabi ta janyo hankalinsa gareta?
Cikin sanyin jiki tajuya zuwa falon ta zauna awajan abincin tana jiransa, saida yagama yangarsa son ransa sannan yayi wanka, zai saka gajeren wando da yar qaramar riga saiya fasa dayayi tunanin Zaman nasu bamai dorewa bane menene abun sakewa da yarinya har yana saka gajeren wando duk tagama ganeshi ciki da bai sannan su rabu, saiya janyo jallabiyar sa yasaka Yafuto falon.
Hangota yayi a zaune ita kadai tasa abincin agaba ga waya a hannunta tana dannawa, Kai tsaye zuwa yayi ya zauna yafara bude abincin wani daddadan qamshi ya dakeshi, ya juya ya kalleta yace"to yanzu ke Nabiha kya gajiyar da kanki akaina? inake Ina wani girki muda zaman namu bamai dorewa bane?"(😲🙆🏻♀️)
Nabiha tace"yaya Ashraf ai girki ne,ko agida amatsayina na qanwar ka aiba laifi bane dannayi ma girki"
Ashraf yayi shiru yatafi dogon tunani, Sai can yace"hakane Kuma,amma de duk da hakan, kidena,karki sake takura kanki akaina"
Cikin ladabi tace"to yaya"
Daga Nan tatashi tafara zuba masa abincin
******
Da daddare wajan qarfe takwas ta dinga jiyo murya sama sama ana magana,sai hayaniya ake wasu suna ihu,cikin sauri tabude qofar dakinta tafuto, anan tafijin hayaniyar sosai,har zataje ta bude qofar falon taga menene Sai tsoro ya kamata, saita shiga dakin qaramin falonsu na sama, tafita ta balcony din gidan anan taga sojoji dayawa a compound din wasu a tsaye wasu a zaune,dawani abu agabansu sunaci Batasan menene ba,Yaya Captain yana gefe yana danna wayarsa kamar baya wajan,tun lokacin data fara leqensu yaganta tagefen idonsa,Sai yaqi dagowa yaci gaba da danna wayarsa.
Mawahib takoma gefe tana qare musu kallo batareda sun sani ba.
Daya daga cikin Sojojin ne yaharba bindiga sama,Mawahib datake tsaye tanajin qaran bindiga tayi sauri tarufe kunnuwanta tareda tsugunna wa awajan.
Kai tsaye Captain yadago kansa, ya kalleta yaga bata wajan, yamaida idonsa kan wayarsa a hankali yace"matsoraciya"
da alama bata ta6ajin qaran bomb ba,dagajin wannan qaran harta tsorata.
Mawahib kuwa cikin gudu tabar wajan takoma daki,cikin ranta tace sundawo kenan.
Wayarta ce tafara qara, tana dubawa taga Mamy ce, cikin sauri ta dauka tareda sallama, Mamy tace"sannu Mawahib, yakukaji da jama'ah Kuma?"
Cikin rashin fahimta tace"jama'ah wanne iri kenan Mamy?"
Mamy tace"mijinki yadawo daga cikin dokar daji kina tambaya ta wacce jama'ah? Mutanan arziqi mana Masu zuwa muku murna"
Cikin halin ko'inkula tace"inajin sunzo sunyi masa,ni har yanzu ban hadu dashi ba"
Cikin tsananin mamaki Mamy tace"dawaye baki hadu ba? Kanki daya kuwa?"
Lokaci daya idonta yakawo ruwa,yanda taji Mamy tana maganar tasan cewa babu wasa a fuskarta, kan kace kwabo har hawaye sun fara zubowa a fuskarta cikin hawaye tace"Mamy ni wallahi banason shi..."
Cikin 6acin rai Mamy tace"banason sakarci Mawahib,cemiki akai shi yana sonki ne? da bakina da nashi yafadamin bayason kowacce yarinya, da komai ya bayyana gaskiya tafuto fili shine mijinki kinji yayiwa iyayensa tijara ne bayason auren? Meyasa ke bazaki kwantar da hankalin ki kizauna adakin mijinki kiyi shiru ba? saikin nunawa duniya da Yaya kilishi cewa bamu baki tarbiya ba kamar yanda take fada?"
Zuwa wannan lokacin Mawahib kuka take harda shashsheka, cikin kuka tace"Mamy konayi masa girki bayaci,baison magana dani..."
Bata kalli inda yakeba ta sunkuya tafara kinkimar jakar kayanta(😳)
Cikin 6acin rai yadaka mata tsawa yace"go back"
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
idona nahana bacci nacinye lokaci na narubutashi,bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki faqad👌🏻
Amnah El Yaqoub✍🏻
[7/9, 9:20 AM] AMINA KABIR CAPS: *Page 47*
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki faqad👌🏻
Tsawon lokaci ta dauka tana kuka awajan,gaba daya takasa tashi daga wajan gani take tana miqewa zai sake dawowa yaganta tsirara, ta dade awajan saida tagama kuka a yanda take a tsugunne sannan cikin gudu tatashi tarufe dakin daga jiki, sannan ta murzawa dakin key.
jikinta sai karkarwa yake kwata kwata bata samu qwarin gwiwar saka kaya ba,haka tahau kan gado tashige cikin bargo tana kuka.
Adede lokacin Mamy takira wayarta,tana cikin bargon tayi sauri ta dauki wayar,Mamy tanajin yanda tayi sallama tasan cewa kuka tayi,batayi mata tambaya akan yanayin muryarta dataji ba,tace"Captain yakawo miki saqo?"
Cikin muryar kuka tace"Eh Mamy yakawo"
Mamy tayi ajiyar zuciya tace"gumba ce kidinga ci kullum"
Saida tayi ajiyar zuciya alamun tasha kuka sannan tace"to Mamy"
Mamy taba tambayi dalilin kukan ba,tasan mata da miji Sai Allah, suna gama magana tayi sauri takashe wayar.
Da sassafe tatashi zata futo tadora abinci,ta kirma wani uban hijabi ita kanta tasan wannan hijabin yafi qarfinta,tana futowa daga dakin tayi turus ta tsaya ganin Yaya Captain a tsaye a falon Yajuya bayansa yana magana awaya kamar bayaso, ahankali tafara ja da baya dan karya ji takunta harta dawo sama,abinda bata saniba shine tun futowar ta yajita, yaqi juyawa ne saboda bayason suhada ido,gani yake zata dinga yimasa kallon fassara saboda halin daya ganta aciki jiya,Wanda har zuwa wayewar gari yana danasanin shiga dakin nata saboda masifar da hakan taja masa,(🙈🙊)
Tana gabda shiga dakinta taji yana cewa"toya zanyi? duk inda soja yake yasan cewa dole ne ya dinga sadaukar da ransa ayaqi,dole ne zamu fuskanci maqiyan qasa da abokan gaba komu kashe ko a kashe mu,wannan shine mataki na qarshe...."
Lokaci daya jikinta yayi sanyi, Ina zaije yake maganar kisa?
sanin babu mai bata amsa yasa tashige dakinta tare rufowa,dama saboda cikinta zatayi girkin tunda shide idan tayi bayaci,gara ta haqura da girkin da'ace tafita tahada ido da Yaya Captain,hijabin jikinta tacire tayi kwanciyar ta tana duba wayarta.
Bata sake futowa daga dakiba Sai azahar,gidan shiru kamar kullum,saida ta leqa taga babu motarsa guda daya sannan tasaki ajiyar zuciya ta wuce kitchen tahada abinci mai sauqi, tafuto da abincin daga kitchen ta wuce dining,anan taci karo da rafar kudi Yan dubu daya, kimanin dubu dari,da wata takarda aqasan kudin,abincin hannunta ta ajiye, sannan tajanye kudin taduba takardar "BANDA FITA YAWO"
Abinda aka rubuta a takardar kenan,tadauki kudin tadinga juyashi a hannunta tana tambayar kanta mezatai da kudi to? menene ma'anar wannan rubutun? Meyake nufi?
Tunda tazo duniya bata ta6a riqe kudi mai yawan wannan ba,ba'a bata kudin daya wuce dubu ashirin,sai wannan kudin ya tsoratata, ta ajiye shi agefe tareda takardar tafara cin abincinta.
Wayarta dake gefe tafara qara,tana dubawa taga Nabiha ce me Kiran,cikin sauri ta dauka tace"Nabiha"
Nabiha tace"na'am Mawahib ashe Yaya Captain suntafi wani daji kamo yan bindiga"
Mawahib tayi shiru tana tunani,Kenan shine ma'anar barin wannan kudin da wannan takardar.
Cikin rashin damuwa tace"nima yanzu nakeji a wajanki"
Cikin mamaki Nabiha tace"wai kina nufin bai fada miki zai tafi ba?"
Mawahib tace"to menene hadina dashi dazai fadamin zaiyi tafiya? Kinga kowa rayuwar sa yake a gidannan,tsakani na dashi gaisuwa"
Nabiha tayi ajiyar zuciya tace"ta6di, lalle muna ruwa Mawahib,to aike gara ke ko Yaya ne,kina ganin Yaya Captain, nifa tunda aka fara hidimar bikinnan,aka gama, aka kawoni gidannan,wallahi har yau banga idon Yaya Ashraf ba,gida nikadai kamar mayya, Kuma wallahi duk lokacin daya dawo saiya raina kansa"
Cikin sauri Mawahib ta zaro ido(😳)
Tace"mekikace Nabiha?Yaya Ashraf dinne zai raina kansa? ke kuwa Nabiha nawa kike dashi a account dinki?"
Cikin damuwa Nabiha tace"wai me kike nufi ne Mawahib? auren nan namufa babu fashi,kina ganin dan mun nuna bama so Daddy Alqali zaisa su sakemu ne? Idan sun sakemu mun koma gidan mun zauna suma sundawo gidan hakan dadi zaiyi? gara tun wuri muyiwa kanmu fada, muriqe mazajenmu tun kafin wasu matan su qwace mana su"
Cikin damuwa Mawahib tace"anya zan'iya? kinga Yaya Captain ba kamar Yaya Ashraf ba,kuma ni har yanzu banajin sonsa araina ko kadan,nifa banqi muyi shekara da shekaru ahaka ba,yayi harkarsa inyi tawa"
Nabiha tace"Mawahib bakida wayo, kwata kwata yarinta tamiki illa,to kodan Momy kilishi aikya yiwa kanki fada,amma kiyi tunani"
haka Nabiha takashe wayar tabarta cikin tunani,gaba daya sai taji abincin datake ci yafita aranta,kanta yafara ciwo,cikin damuwa tatashi tabar wajan tahau sama.
Dan qaramin falonsu dayake Sama Wanda yaraba dakinta dana Yaya Captain,nan tashiga,tayi tagumi hannu biyu tana tunani tayaya ne zata Iya sauya zamansu da Yaya Captain bayan kokadan bata jinsa aranta? tayaya zatayi hakan bayan tasan cewa shima awajansa itada banza duk daya?
Ajiyar zuciya tayi tafuto balcony din wajan tafara qarewa gidan kallo tana shaqar wata is'ka mai dadi,ta dade awajan sannan takoma falo ta kunna kallo.
Satinsu daya adaji,tunda yatafi hankalin Mawahib a kwance,bata tunawa dashi kokadan bare tayi tunanin halin dayake ciki, rayuwarta take tama manta dashi,tana zaune afalon Sama tana kallo tabude data tahau Facebook anan taci karo da wasu sojoji da bbc ta dora tana bayanin cewa Sojojin Nigeria sunyi nasarar kama Yan bindiga Wanda suka addabi yankin kudancin qasar.
Mawahib tasake karanta labarin,lokaci daya ta tasaki wani irin murmushi,tunda tazo gidan yaune karon farko da tasan tayi murmushi.
******
Tunda akai bikinsu kusan kwana takwas Kenan Sai yau Ashraf yadawo daga Rivers,tunda yashigo gidan yawuce dakinsa, bai nemi inda Nabiha take ba,ita kuwa tanajin zuwansa tayi sauri tashiga kitchen tafara kokarin yimasa hadadden girki,bata gamaba har bayan magrib,ta wuce dakinta tayi wanka ta shirya cikin shadda Riga da siket ta tsara kwalliya tagani tafada, sannan ta wuce dakinsa tafara qwanqwasa wa, cikin mamaki Ashraf yabude qofar,nan take yayi tozali da kwalliyar da Nabiha tazuba,bai nuna mata komai ba Kai tsaye yace"lafiya?"
Cikin sanyi tace" Yaya Ashraf akwai abinci,kafuto kaci abinci"
Lokaci daya ransa yadan 6aci,shi wannan yarinyar zatazo tana yiwa Kiran miji Yafuto yaci abinci? har zai fara masifa, saiya tuna ai itama bason auren take ba, akwai Wanda takeso agefe, saiya fasa Yasaki ajiyar zuciya yace"to"
Bai jira amsarta ba yamaida qofar ya rufe.
Jikin Nabiha yayi sanyi,tajuya fararen idonta tareda sakin ajiyar zuciya,Yaya zatayi da son wannan bawan Allah?
a'ido ma basai an fada mataba tasan cewa Yaya Ashraf baya sonta,ta wacce hanya zatabi ta janyo hankalinsa gareta?
Cikin sanyin jiki tajuya zuwa falon ta zauna awajan abincin tana jiransa, saida yagama yangarsa son ransa sannan yayi wanka, zai saka gajeren wando da yar qaramar riga saiya fasa dayayi tunanin Zaman nasu bamai dorewa bane menene abun sakewa da yarinya har yana saka gajeren wando duk tagama ganeshi ciki da bai sannan su rabu, saiya janyo jallabiyar sa yasaka Yafuto falon.
Hangota yayi a zaune ita kadai tasa abincin agaba ga waya a hannunta tana dannawa, Kai tsaye zuwa yayi ya zauna yafara bude abincin wani daddadan qamshi ya dakeshi, ya juya ya kalleta yace"to yanzu ke Nabiha kya gajiyar da kanki akaina? inake Ina wani girki muda zaman namu bamai dorewa bane?"(😲🙆🏻♀️)
Nabiha tace"yaya Ashraf ai girki ne,ko agida amatsayina na qanwar ka aiba laifi bane dannayi ma girki"
Ashraf yayi shiru yatafi dogon tunani, Sai can yace"hakane Kuma,amma de duk da hakan, kidena,karki sake takura kanki akaina"
Cikin ladabi tace"to yaya"
Daga Nan tatashi tafara zuba masa abincin
******
Da daddare wajan qarfe takwas ta dinga jiyo murya sama sama ana magana,sai hayaniya ake wasu suna ihu,cikin sauri tabude qofar dakinta tafuto, anan tafijin hayaniyar sosai,har zataje ta bude qofar falon taga menene Sai tsoro ya kamata, saita shiga dakin qaramin falonsu na sama, tafita ta balcony din gidan anan taga sojoji dayawa a compound din wasu a tsaye wasu a zaune,dawani abu agabansu sunaci Batasan menene ba,Yaya Captain yana gefe yana danna wayarsa kamar baya wajan,tun lokacin data fara leqensu yaganta tagefen idonsa,Sai yaqi dagowa yaci gaba da danna wayarsa.
Mawahib takoma gefe tana qare musu kallo batareda sun sani ba.
Daya daga cikin Sojojin ne yaharba bindiga sama,Mawahib datake tsaye tanajin qaran bindiga tayi sauri tarufe kunnuwanta tareda tsugunna wa awajan.
Kai tsaye Captain yadago kansa, ya kalleta yaga bata wajan, yamaida idonsa kan wayarsa a hankali yace"matsoraciya"
da alama bata ta6ajin qaran bomb ba,dagajin wannan qaran harta tsorata.
Mawahib kuwa cikin gudu tabar wajan takoma daki,cikin ranta tace sundawo kenan.
Wayarta ce tafara qara, tana dubawa taga Mamy ce, cikin sauri ta dauka tareda sallama, Mamy tace"sannu Mawahib, yakukaji da jama'ah Kuma?"
Cikin rashin fahimta tace"jama'ah wanne iri kenan Mamy?"
Mamy tace"mijinki yadawo daga cikin dokar daji kina tambaya ta wacce jama'ah? Mutanan arziqi mana Masu zuwa muku murna"
Cikin halin ko'inkula tace"inajin sunzo sunyi masa,ni har yanzu ban hadu dashi ba"
Cikin tsananin mamaki Mamy tace"dawaye baki hadu ba? Kanki daya kuwa?"
Lokaci daya idonta yakawo ruwa,yanda taji Mamy tana maganar tasan cewa babu wasa a fuskarta, kan kace kwabo har hawaye sun fara zubowa a fuskarta cikin hawaye tace"Mamy ni wallahi banason shi..."
Cikin 6acin rai Mamy tace"banason sakarci Mawahib,cemiki akai shi yana sonki ne? da bakina da nashi yafadamin bayason kowacce yarinya, da komai ya bayyana gaskiya tafuto fili shine mijinki kinji yayiwa iyayensa tijara ne bayason auren? Meyasa ke bazaki kwantar da hankalin ki kizauna adakin mijinki kiyi shiru ba? saikin nunawa duniya da Yaya kilishi cewa bamu baki tarbiya ba kamar yanda take fada?"
Zuwa wannan lokacin Mawahib kuka take harda shashsheka, cikin kuka tace"Mamy konayi masa girki bayaci,baison magana dani..."