Sashe 47
Mawahib Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin sauri Captain Aryan yatashi tsaye gaba daya idonsa yarufe ya manta iyayen nasa suna cikin dakin,ya kalli likitan tace"yanzu tana Ina? tana wanne hali?"
(Ina masu sirika me halin Hajiya kilishi?
Shin zaku Iya sadaukar war da Mawahib tayi kokuma Allah yabata lafiya? 🤔🤔)
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
idona nahana bacci nacinye lokaci na narubutashi,bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki
Amnah El Yaqoub✍🏻[7/14, 1:55 PM] AMINA KABIR CAPS: MAWAHIB
*Page 19&20*
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
idona nahana bacci nacinye lokaci na narubutashi,bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki faqad👌🏻
Doctor yace"tana next roo...."
Kafin ya qarasa cewa room,Captain yafice daga dakin,ganin Captain Aryan yatafi hakan yasa Mamy ko kuskuren fita daga dakin batayi ba.
Alqali yace"bamu saniba doctor, aida nima bazan bari ba saboda kada yarinyar tashiga matsala"
Likita yace"idan ba'a saka mata akan lokaci ba itama marar lafiyar zata Iya shiga matsala Alhaji,kuma naduba naga tanada isasshen jini, shiyasa nadauka"
Mamy takalli Alqali yace"Yaya ai babu damuwa,Mawahib ma ai daya suke dasu Ashraf..."
Hajiya kilishi tanajin furucin Mamy wata irin kunya ta kamata,yau itace a kwance a wannan halin amma yayanta na cikinta basuda ikon taimaka mata sai gashi Mawahib din datake qi itace yau tabata jini,itace ta tsaftace mata jikinta lokacin da tayi amai harda jini,ahankali ta lumshe idonta wani irin hawaye ya silalo daga idonta, babu wanda ya lura da hakan.
******
Yana zuwa dakin yaganta a kwance a gadon,tariqe hannunta da aka dauki jinin ta danne wajan da audiga,mayafin abayar yafadi akan gadon,dogon gashinta ya baiyana,cikin sauri ya qaraso gadon yafara tatta6a jikinta baima lura da nurse din datake tsaye ba,yariqe fuskarta da hannayen sa cikin damuwa yace"meyasa kikai haka?, bakyajin magana ko? idan kikai rashin lafiya fa? Yanzu inane yake miki ciwo?"
Kallonsa tayi ganin yanda ya rikice yake jero mata tambaya tace"Yaya Captain banajin komai"
Ashraf ne da Nabiha suka shigo dakin,nurse din ta kalli Aryan tace"yalla6ai asamo mata fruit da maltina saitasha kafin tatashi,zai qara mata kuzari"
Captain Aryan yadago ya kalleta, sannan yashafa fuskar Mawahib ya miqe tsaye,ya Kalli Ashraf,batare da yayi masa magana ba suka juya suka bar dakin, itama nurse din tafita, Nabiha ta zauna agefen gadon tace"Mawahib?,sannu Mawahib,gaskiya kinyi kokari,bakya tsoron kisamu matsala?"
Murmushi tayi tace"Nabiha likita yace zuciyarta zata samu matsala idan ba'a saka mata ba,kuma irin jini nane,dan Allah nabata ai,badan halin datake nunamin ba"
Nabiha tace"eto hakane, aikuwa yanzu wallahi saitaji kunya,ai tanaji likitan yace kece kika bata jinin,zamuga ya zatayi idan ta warke "
Mawahib tayi murmushi tace"Allah ya shiryeki Nabiha,Nabiha wai tayaya kike gane Yaya Ashraf idan suka hadu da Yaya Aryan? ni yanzu dasuka hadu duk saina kasa gane menene banbancin su, har yanzu bana ganesu,saide idan Naga fuskar mutum daya adaure to shine zan gane"
Nabiha tayi dariya tace"idan zamu futo wani turaren daban nake fesa masa ba irin Wanda suke amfani dashi shida Yaya Captain ba,to zoben hannunsu iri daya,kuma a'irin dan yatsa daya,sannan su saka kaya iri daya, hula daya, agogo daya,turare daya,waya iri daya, tayaya zan ganesu idan suka hadu? Yanzu kuwa tunda gida daya nake dashi wallahi sauya masa turare nake, Kuma baya cewa komai,"
Mawahib ta gyara kwanciyarta tace" to idan qamshin turaren ya sheqe fa?"
Tace"to daga nan kuma saina barwa Allah sauran"(😂)
Mawahib tayi dariya adede lokacin suka dawo dakin, Captain ya zauna kusada ita yabude mata maltina sannan yatashe ta zaune, yajanyota jikinsa kad'an, sannan yafara bata,saida tasha kusan rabin gongoni sannan ta kawar da kanta tace"ya'isa"
Cikin sigar rada yace"kin tabbata?"
Kanta ta daga masa.
Ashraf dayake tsaye agefensu yace"sannu Mawahib,Allah yasaka miki da Alkhairi"
Murmushi tayi batace komai ba.
Ashraf ya Kalli Captain yace"muje wajan Momy tunda ga Nabiha suna tare"
Cikin gamsuwa yadaga kansa,sannan ya sunkuya yasakar mata kiss akumatunta,yariqe fuskarta da hannunsa biyu, yayi qasa da muryarsa yace"karki sake irin haka,because idan kika samu matsala Nima matsalar ki tashafeni"
Qasa tayi da idonta batare da tace komai ba, ahankali yasaki fuskarta sannan suka fice daga dakin.
Nabiha tasaki wata nauyaiyar ajiyar zuciya tace"irin wannan soyaiya haka Mawahib?"
Cikin mamaki Mawahib tace"soyaiya kuma?"
Nabiha tace"emanah, gashinan duk kin rikita Yaya Captain ko kunya ta baiji ba yake miki kiss"
Mawahib ta girgiza kanta tayi shiru,tana tunani,har yanzu bazatace ga sahihin abinda take ji akan Yaya Captain ba,tasan cewa de bata tsanar sa.
Nabiha tadawo kusa da ita ta zauna sannan tafara bata fruit din dasukazo dashi.
Kusan awarsu biyu itada Nabiha adakin, doctor yazo ya tambaye ta ko akwai abinda takeji tace masa babu damuwa, bayan yafita suma suka futo daga dakin,ta kalli Nabiha tace"rakani muje nadauko kayan Momy dana shanya dazu"
Nabiha tace"muje dama nagaji da zaman"
kayan sukaje ta dauko ta ninke su, sannan suka juyo,zasu koma dakin Hajiya kilishi sukaga wata mata ankawo ta tana murqususu cikin naquda,jikin Nabiha yayi sanyi tace"nashiga uku Mawahib wannan haihuwa zatayi"
Mawahib tace"tabdi lalle abun na gaske ne,kingafa daqyar take tafiya baiwar Allah,wannan wahala ahaka matar abokin Yaya Captain take cewa zan haifi yanbiyu? bazan iyaba"
Nabiha tace"aikuwa tunda mijinki yanbiyu ne ko baki haifa yanzu ba, agaba saikin haifa"
Murmushi Mawahib tayi tace"kema haka ai"
Daga nan suka shiga daki,kamar dazun har yanzu duka mazan gidan nasu suna cikin dakin,harda Mamy da mama Sadiya,Ashraf da Aryan suna gefen Hajiya kilishi.
Duk yanda Hajiya kilishi ta addabi duka 'yan gidan Alqali da tashin hankali,hakan baisa sun gujeta ba,tun safe gaba dayansu suna cikin dakin sun sakata agaba kamar idan suka matsa zata koma halin jinyar.
Suna ganin Mawahib sukayi mata sannu ta amsa,Alqali ya kalleta cikin kulawa yace"bakyajin komai de ko?"
Cikin ladabi tace"banajin komai Daddy"
Kafin yasake magana ta kalli Hajiya kilishi dake zaune akan gadon tanashan Yagourt,amma takasa dago kanta ta kalli kowa, cikin ladabi ta qarasa tabawa Mama Sadiya kayan Hajiya kilishi,sannan ta zauna kusada Mamy tadaga kanta tasake kallon Hajiya kilishi sannan tace"sannu da jiki Momy"
Cikin sanyin jiki Hajiya kilishi tace"Sannu Mawahib,Allah yayi miki Albarka"(😳🙆🏻♀️😲)
Cikin sauri mutanan dakin suka juya suna kallon Hajiya kilishi,babu wanda furucin Hajiya kilishi bai bawa mamaki ba,Captain Aryan yaji wani irin dadi aransa,Ashraf kuwa murmushi yayi.
Mamakin su bai gama yankewa ba sukaji Hajiya kilishi tana cewa Mamy "Maryam nagode,Allah yasaka da Alkhairi"
Mamy tayi murmushi tace"babu komai Yaya,Allah yabaki lafiya"
Sun dade adakin sannan sukai shirin tafiya,Captain Aryan yadauki wayarsa yaturo wa Mawahib saqo,wayarta tana hannunta taga shigowar saqo,dubawa tayi taga yaturo mata "idan zasu tafi karki bisu kijirani"
wani irin taqaici taji aranta, saboda taso tabi Mamy su tafi gida, kamar tafashe da kuka ta jefa wayar acikin jaka ko replay batayi masaba.
Bayan su Mamy sun tafi itada Nabiha ne suke dan zance qasa qasa suna kallon wayar Nabiha, idan Nabiha zata mata gulma saita rubuta mata ta wayar ita kuma saita karanta.
Basu bar asbitin ba sai dare,Nabiha tabi Ashraf, shikuma Captain Aryan yadauki Mawahib suka yiwa mama Sadiya da kilishi sallama suka tafi.
Yana driving yana juyowa yana kallonta,ita kuwa luf tayi acikin kujera saboda tagaji sosai,abakin titi ya Parker motar yatsaya, sannan ya juyo ya kalleta,yaruqo hannunta yace"meyake faruwa?"
Cikin yanayin gajiya tace"inajin gajiya ajikina ne kawai"
Cikin kulawa yace"kinajin jiri ne?"
Girgiza kanta tayi tadan lumshe idonta tace"kawai gajiya nakeji"
Fuskarsa cikeda damuwa yarage sautin muryarsa yace"meyasa kika bada Jininki?"
Cikin sanyin murya tace"tana buqatar jinin itama,ka manta kaima ka temaki mahaifina?"
Idonsa ya lumshe sannan yabude yafara kallonta, yarasa wanne matsayi zai bata acikin zuciyarsa, abinda yasani shine tariga tazama komai nasa,baisan menene acikin Zuciyarta game dashi ba,baisan meyasa tabawa Momynsa jini ba, soyaiyar datake masa ne kokuma tsabar tausayi ne?
Hannunta yasake riqewa sannan ya kalli cikin idonta yace"MAWAHIB...."
Wannan ne Karon farko da taji ya kira Sunan Mawahib a bakinsa bayan Ruqayya, cikin gajiya ta sake lumshe idonta, sannan ta kalleshi da idonta me yanayin bacci, tace"um.."
Lokaci daya idonsa ya kada yayi jajir kamar zaiyi kuka sannan yace"meyasa bakya sona? mekikeso nayi miki kisoni?"
Idonta ta lumshe cikin damuwa, sannan ta bude tace"Yaya Captain inajin bacci kuma nagaji"
Cikin sauri yagyada kansa, sannan yace"I'm sorry,bari muje gida,zakiyi baccin yanzu kinji?"
Kanta ta daga masa, sannan yasaki hannunta yaja motar suka bar wajan, kafin su qarasa gida saida yatsaya yasai mata kaji gasassu,sannan yasake tsayawa awani store yabude boot din motar aka saka masa katan katan din maltina ta gwangwani, sannan yakoma motar yaja suka tafi gida.
Da taimakon maigadi aka shigar mata da kayan daya siyo mata part din Mamy,Mamy tana zaune sai ganinsu tayi ita dashi,gakuma megadi yana shigowa da kaya.
Mawahib zubewa tayi a kujera, shikuma ya tsugunna tareda sunkuyar da kansa qasa cikin girmamawa yace"Anty Ma-my barka da hutawa"
"yawwa Captain,ita kuma wannan menene yake damunta?" ta qarasa maganar tana kallon Mawahib.
Kallon Mawahib din yayi yace"tace tanajin gajiya ne,kuma tanajin bacci "
Mamy ta bude idon Mawahib ta kalla sannan tace"jinin data bayar ne,kuma batasha maltina dayawa ba,kamata yayi tasha sosai, tashi kije fridge akwai sauran maltina me sanyi saikisha kuje ki kwanta zuwa safe zakiji ki normal"
Kansa ya sosa kadan sannan yace"Anty Ma-my, tayi baccin tare dake"
Mamy tace"to shikkenan rakata dakinta,bari na kawo mata Maltinar"
Bai tashi ba saida yaga Mamy tanufi fridge dinta tabasu baya,kawai yasaka hannu ya dauketa cak, yanufi dakinta da'ita,kwantar da'ita yayi akan gadon sannan yashafa kanta,yace"sannu"
Daga masa kanta tayi,Mamy taturo dakin tashigo takawo mata maltina, sannan ta fice tabarsu,yana ganin fitar ta yatashi yadawo gadon yadauke ta ya d'orata akan cinyarsa, sannan ya kwantar da kanta akan qirjinsa yabude maltina yafara bata, saida ta shanye daya, sannan yasake bude wata, taqara sha kad'an, sannan tafara girgiza kanta tace"naqoshi"
Cikin sigar rada yace"dan qara wannan dan kadan"
Sake sha tayi,ta kawar da kanta,yasake bata maltinar cikin lallashi yace"sha wannan to dagashi shikkenan"
(Ina masu sirika me halin Hajiya kilishi?
Shin zaku Iya sadaukar war da Mawahib tayi kokuma Allah yabata lafiya? 🤔🤔)
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
idona nahana bacci nacinye lokaci na narubutashi,bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki
Amnah El Yaqoub✍🏻[7/14, 1:55 PM] AMINA KABIR CAPS: MAWAHIB
*Page 19&20*
Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank
Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034
idona nahana bacci nacinye lokaci na narubutashi,bazanja Allah ya'isa ba,amma muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki faqad👌🏻
Doctor yace"tana next roo...."
Kafin ya qarasa cewa room,Captain yafice daga dakin,ganin Captain Aryan yatafi hakan yasa Mamy ko kuskuren fita daga dakin batayi ba.
Alqali yace"bamu saniba doctor, aida nima bazan bari ba saboda kada yarinyar tashiga matsala"
Likita yace"idan ba'a saka mata akan lokaci ba itama marar lafiyar zata Iya shiga matsala Alhaji,kuma naduba naga tanada isasshen jini, shiyasa nadauka"
Mamy takalli Alqali yace"Yaya ai babu damuwa,Mawahib ma ai daya suke dasu Ashraf..."
Hajiya kilishi tanajin furucin Mamy wata irin kunya ta kamata,yau itace a kwance a wannan halin amma yayanta na cikinta basuda ikon taimaka mata sai gashi Mawahib din datake qi itace yau tabata jini,itace ta tsaftace mata jikinta lokacin da tayi amai harda jini,ahankali ta lumshe idonta wani irin hawaye ya silalo daga idonta, babu wanda ya lura da hakan.
******
Yana zuwa dakin yaganta a kwance a gadon,tariqe hannunta da aka dauki jinin ta danne wajan da audiga,mayafin abayar yafadi akan gadon,dogon gashinta ya baiyana,cikin sauri ya qaraso gadon yafara tatta6a jikinta baima lura da nurse din datake tsaye ba,yariqe fuskarta da hannayen sa cikin damuwa yace"meyasa kikai haka?, bakyajin magana ko? idan kikai rashin lafiya fa? Yanzu inane yake miki ciwo?"
Kallonsa tayi ganin yanda ya rikice yake jero mata tambaya tace"Yaya Captain banajin komai"
Ashraf ne da Nabiha suka shigo dakin,nurse din ta kalli Aryan tace"yalla6ai asamo mata fruit da maltina saitasha kafin tatashi,zai qara mata kuzari"
Captain Aryan yadago ya kalleta, sannan yashafa fuskar Mawahib ya miqe tsaye,ya Kalli Ashraf,batare da yayi masa magana ba suka juya suka bar dakin, itama nurse din tafita, Nabiha ta zauna agefen gadon tace"Mawahib?,sannu Mawahib,gaskiya kinyi kokari,bakya tsoron kisamu matsala?"
Murmushi tayi tace"Nabiha likita yace zuciyarta zata samu matsala idan ba'a saka mata ba,kuma irin jini nane,dan Allah nabata ai,badan halin datake nunamin ba"
Nabiha tace"eto hakane, aikuwa yanzu wallahi saitaji kunya,ai tanaji likitan yace kece kika bata jinin,zamuga ya zatayi idan ta warke "
Mawahib tayi murmushi tace"Allah ya shiryeki Nabiha,Nabiha wai tayaya kike gane Yaya Ashraf idan suka hadu da Yaya Aryan? ni yanzu dasuka hadu duk saina kasa gane menene banbancin su, har yanzu bana ganesu,saide idan Naga fuskar mutum daya adaure to shine zan gane"
Nabiha tayi dariya tace"idan zamu futo wani turaren daban nake fesa masa ba irin Wanda suke amfani dashi shida Yaya Captain ba,to zoben hannunsu iri daya,kuma a'irin dan yatsa daya,sannan su saka kaya iri daya, hula daya, agogo daya,turare daya,waya iri daya, tayaya zan ganesu idan suka hadu? Yanzu kuwa tunda gida daya nake dashi wallahi sauya masa turare nake, Kuma baya cewa komai,"
Mawahib ta gyara kwanciyarta tace" to idan qamshin turaren ya sheqe fa?"
Tace"to daga nan kuma saina barwa Allah sauran"(😂)
Mawahib tayi dariya adede lokacin suka dawo dakin, Captain ya zauna kusada ita yabude mata maltina sannan yatashe ta zaune, yajanyota jikinsa kad'an, sannan yafara bata,saida tasha kusan rabin gongoni sannan ta kawar da kanta tace"ya'isa"
Cikin sigar rada yace"kin tabbata?"
Kanta ta daga masa.
Ashraf dayake tsaye agefensu yace"sannu Mawahib,Allah yasaka miki da Alkhairi"
Murmushi tayi batace komai ba.
Ashraf ya Kalli Captain yace"muje wajan Momy tunda ga Nabiha suna tare"
Cikin gamsuwa yadaga kansa,sannan ya sunkuya yasakar mata kiss akumatunta,yariqe fuskarta da hannunsa biyu, yayi qasa da muryarsa yace"karki sake irin haka,because idan kika samu matsala Nima matsalar ki tashafeni"
Qasa tayi da idonta batare da tace komai ba, ahankali yasaki fuskarta sannan suka fice daga dakin.
Nabiha tasaki wata nauyaiyar ajiyar zuciya tace"irin wannan soyaiya haka Mawahib?"
Cikin mamaki Mawahib tace"soyaiya kuma?"
Nabiha tace"emanah, gashinan duk kin rikita Yaya Captain ko kunya ta baiji ba yake miki kiss"
Mawahib ta girgiza kanta tayi shiru,tana tunani,har yanzu bazatace ga sahihin abinda take ji akan Yaya Captain ba,tasan cewa de bata tsanar sa.
Nabiha tadawo kusa da ita ta zauna sannan tafara bata fruit din dasukazo dashi.
Kusan awarsu biyu itada Nabiha adakin, doctor yazo ya tambaye ta ko akwai abinda takeji tace masa babu damuwa, bayan yafita suma suka futo daga dakin,ta kalli Nabiha tace"rakani muje nadauko kayan Momy dana shanya dazu"
Nabiha tace"muje dama nagaji da zaman"
kayan sukaje ta dauko ta ninke su, sannan suka juyo,zasu koma dakin Hajiya kilishi sukaga wata mata ankawo ta tana murqususu cikin naquda,jikin Nabiha yayi sanyi tace"nashiga uku Mawahib wannan haihuwa zatayi"
Mawahib tace"tabdi lalle abun na gaske ne,kingafa daqyar take tafiya baiwar Allah,wannan wahala ahaka matar abokin Yaya Captain take cewa zan haifi yanbiyu? bazan iyaba"
Nabiha tace"aikuwa tunda mijinki yanbiyu ne ko baki haifa yanzu ba, agaba saikin haifa"
Murmushi Mawahib tayi tace"kema haka ai"
Daga nan suka shiga daki,kamar dazun har yanzu duka mazan gidan nasu suna cikin dakin,harda Mamy da mama Sadiya,Ashraf da Aryan suna gefen Hajiya kilishi.
Duk yanda Hajiya kilishi ta addabi duka 'yan gidan Alqali da tashin hankali,hakan baisa sun gujeta ba,tun safe gaba dayansu suna cikin dakin sun sakata agaba kamar idan suka matsa zata koma halin jinyar.
Suna ganin Mawahib sukayi mata sannu ta amsa,Alqali ya kalleta cikin kulawa yace"bakyajin komai de ko?"
Cikin ladabi tace"banajin komai Daddy"
Kafin yasake magana ta kalli Hajiya kilishi dake zaune akan gadon tanashan Yagourt,amma takasa dago kanta ta kalli kowa, cikin ladabi ta qarasa tabawa Mama Sadiya kayan Hajiya kilishi,sannan ta zauna kusada Mamy tadaga kanta tasake kallon Hajiya kilishi sannan tace"sannu da jiki Momy"
Cikin sanyin jiki Hajiya kilishi tace"Sannu Mawahib,Allah yayi miki Albarka"(😳🙆🏻♀️😲)
Cikin sauri mutanan dakin suka juya suna kallon Hajiya kilishi,babu wanda furucin Hajiya kilishi bai bawa mamaki ba,Captain Aryan yaji wani irin dadi aransa,Ashraf kuwa murmushi yayi.
Mamakin su bai gama yankewa ba sukaji Hajiya kilishi tana cewa Mamy "Maryam nagode,Allah yasaka da Alkhairi"
Mamy tayi murmushi tace"babu komai Yaya,Allah yabaki lafiya"
Sun dade adakin sannan sukai shirin tafiya,Captain Aryan yadauki wayarsa yaturo wa Mawahib saqo,wayarta tana hannunta taga shigowar saqo,dubawa tayi taga yaturo mata "idan zasu tafi karki bisu kijirani"
wani irin taqaici taji aranta, saboda taso tabi Mamy su tafi gida, kamar tafashe da kuka ta jefa wayar acikin jaka ko replay batayi masaba.
Bayan su Mamy sun tafi itada Nabiha ne suke dan zance qasa qasa suna kallon wayar Nabiha, idan Nabiha zata mata gulma saita rubuta mata ta wayar ita kuma saita karanta.
Basu bar asbitin ba sai dare,Nabiha tabi Ashraf, shikuma Captain Aryan yadauki Mawahib suka yiwa mama Sadiya da kilishi sallama suka tafi.
Yana driving yana juyowa yana kallonta,ita kuwa luf tayi acikin kujera saboda tagaji sosai,abakin titi ya Parker motar yatsaya, sannan ya juyo ya kalleta,yaruqo hannunta yace"meyake faruwa?"
Cikin yanayin gajiya tace"inajin gajiya ajikina ne kawai"
Cikin kulawa yace"kinajin jiri ne?"
Girgiza kanta tayi tadan lumshe idonta tace"kawai gajiya nakeji"
Fuskarsa cikeda damuwa yarage sautin muryarsa yace"meyasa kika bada Jininki?"
Cikin sanyin murya tace"tana buqatar jinin itama,ka manta kaima ka temaki mahaifina?"
Idonsa ya lumshe sannan yabude yafara kallonta, yarasa wanne matsayi zai bata acikin zuciyarsa, abinda yasani shine tariga tazama komai nasa,baisan menene acikin Zuciyarta game dashi ba,baisan meyasa tabawa Momynsa jini ba, soyaiyar datake masa ne kokuma tsabar tausayi ne?
Hannunta yasake riqewa sannan ya kalli cikin idonta yace"MAWAHIB...."
Wannan ne Karon farko da taji ya kira Sunan Mawahib a bakinsa bayan Ruqayya, cikin gajiya ta sake lumshe idonta, sannan ta kalleshi da idonta me yanayin bacci, tace"um.."
Lokaci daya idonsa ya kada yayi jajir kamar zaiyi kuka sannan yace"meyasa bakya sona? mekikeso nayi miki kisoni?"
Idonta ta lumshe cikin damuwa, sannan ta bude tace"Yaya Captain inajin bacci kuma nagaji"
Cikin sauri yagyada kansa, sannan yace"I'm sorry,bari muje gida,zakiyi baccin yanzu kinji?"
Kanta ta daga masa, sannan yasaki hannunta yaja motar suka bar wajan, kafin su qarasa gida saida yatsaya yasai mata kaji gasassu,sannan yasake tsayawa awani store yabude boot din motar aka saka masa katan katan din maltina ta gwangwani, sannan yakoma motar yaja suka tafi gida.
Da taimakon maigadi aka shigar mata da kayan daya siyo mata part din Mamy,Mamy tana zaune sai ganinsu tayi ita dashi,gakuma megadi yana shigowa da kaya.
Mawahib zubewa tayi a kujera, shikuma ya tsugunna tareda sunkuyar da kansa qasa cikin girmamawa yace"Anty Ma-my barka da hutawa"
"yawwa Captain,ita kuma wannan menene yake damunta?" ta qarasa maganar tana kallon Mawahib.
Kallon Mawahib din yayi yace"tace tanajin gajiya ne,kuma tanajin bacci "
Mamy ta bude idon Mawahib ta kalla sannan tace"jinin data bayar ne,kuma batasha maltina dayawa ba,kamata yayi tasha sosai, tashi kije fridge akwai sauran maltina me sanyi saikisha kuje ki kwanta zuwa safe zakiji ki normal"
Kansa ya sosa kadan sannan yace"Anty Ma-my, tayi baccin tare dake"
Mamy tace"to shikkenan rakata dakinta,bari na kawo mata Maltinar"
Bai tashi ba saida yaga Mamy tanufi fridge dinta tabasu baya,kawai yasaka hannu ya dauketa cak, yanufi dakinta da'ita,kwantar da'ita yayi akan gadon sannan yashafa kanta,yace"sannu"
Daga masa kanta tayi,Mamy taturo dakin tashigo takawo mata maltina, sannan ta fice tabarsu,yana ganin fitar ta yatashi yadawo gadon yadauke ta ya d'orata akan cinyarsa, sannan ya kwantar da kanta akan qirjinsa yabude maltina yafara bata, saida ta shanye daya, sannan yasake bude wata, taqara sha kad'an, sannan tafara girgiza kanta tace"naqoshi"
Cikin sigar rada yace"dan qara wannan dan kadan"
Sake sha tayi,ta kawar da kanta,yasake bata maltinar cikin lallashi yace"sha wannan to dagashi shikkenan"