Sashe 62
Mawahib Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sake daga masa kai tayi, cikin gamsuwa yace"to nunamin"
Ahankali tamatso jikinsa tayi kissing wuyansa, cikin sauri ya rungume ta yana sauke numfashi.
cikinta ya shafa yace"Honey irin wannan kishin zaki barni in qara aure kuwa?"
Cikin sauri takai masa wani irin dukan soyaiya, yasaki murmushi yadauketa cak suka qarasa shigowa falon,yana ajiye ta tatashi tafara qoqarin gyara gidan,Shima kayanta kawai yakai mata sama, sannan yarage kayan jikinsa Yafuto suka cigaba da aikin tare,kokadan bai barta tayi wani aikin kirki ba, duk shine yayi ayyukan,saida suka gyara gidan tsaf, sannan yayi wanka ya shirya yafita, itama wankan tayi tashirya ta sauko falon tana kiran wayar Yan gida.
Captain Aryan ne yashigo falon hannunsa daukeda take away dayawa, abinci ne yashigo musu dashi ciki harda tuwo kamar yanda yasan cewa tana so.
Afalon suka baje sukaci su kasha, sannan Captain yajata jikinsa yana shafa cikinta, kallonsa tayi tareda dora hannunta akan nasa hannun tace"Baby baka gajiya da shafa cikin nan ne?"
Kissing din wuyanta yayi yace"to awa nawa bamu gaisa dashi ba? bayan kinmin haramiyar dumin jikinki tun muna Mota?"
Bakinta taturo gaba tace"bayan kaine ka koma wajan Yaya Ashraf karabu dani , saboda na nuna Ina kishin mijina akan Asalamiyya"
Murmushi yayi yace"Honey bazan Iya jinki ajikina hannu na yatsaya haka kawai ba, kuma kinga Ash yana cikin motar, but please kiyi haquri bazan sake ba"
Cikin sauri tabude bakinta tace"Amma ai a jirgi...."
Cikin sauri yadora bakinsa cikin nata yahanata yin mitar datake shirin yi, sai gashi Mawahib tayi dif kamar an dauke wuta, ta manta da batun fada suka fara shagalinsu.
Tunda suka dawo Abuja Captain ya sangarta Mawahib,kokadan baya barin ta tayi aiki me yawa,koda yana wajan aiki yanzu za'a ga yadawo gida duk da lokacin tashin nasu beyi ba,jarabar da cikin yasata ne yasa Captain Aryan shima har wata murjewa yake saboda yanda yake samun ta yanda ya kamata,koda wasa bai ta6a gajiya wa da'ita akan haka ba,ganin yanda yake mata qoqari yasa tadage musu da shan fruit, ko kallo suke saita hado musu fruit adan plate suna kallon sunasha.
Kokadan basuda wata sauran damuwa hankalinsu yana kwance suna gudanar da rayuwar su yanda suke so,kwata kwata Captain bashida lokacin kansa saina Mawahib saboda yanda yake bala'in tausayin ta,ko tafiya yaga tanayi saide yayi shiru yana binta da kallo jikinsa a sanyaye, tausayin dayake mata ne yasa yake hanata aikin komai saide shi yayi, haka yadage mata lokaci zuwa lokaci suna zuwa asbiti tana ganin likita daga nan ayi mata awo su dawo gida har cikinta yasake girma sosai.
Bayan sun shafe wasu watanni a Abuja tafiyar mutanan gidan Alqali zuwa Saudia tatashi,kamar yanda su Captain suka tsara, da Alqali da Alhaji khaleed, Alhaji Isah, da Momy kilishi, da Mama Sadiya, da Mamy, gaba dayansu iyayen nasu sukai shirin tafiya, ya kasance gidan babu kowa,su Mawahib basuje sallama ba,Ashraf da Nabiha ne kawai suka rakasu Airport daga nan suma suka wuce Abuja wajansu Mawahib da niyyar yimusu weekend.
Haly JASHERU venture's,munada kayayyaki masu kyau da inganchi ba algus da ha'inci, kayanmu daga Ethiopian ne, prdct dinmu muna Ethiopian magic hair oil, anti dandruff shampoo serum, bdy cream, hand cream, magungunan chuttuka da na mata masu inganchi da qara lfy ajikin dan
adam ga number kmr hk 07046665338 ko 07061664264 munada distributor ako Ina afadin kasarnan da ketare muna koya harkokin kasuwnchinmu ga masu bukata akan 5000 kacal
sannan munada tsuntsaye na kasashen waje tattabaru game bukata ko koya akwai riba kwarai aharkar mebuqata yasiya koya koya seyanemeni a number na kamar haka 07046665338 ko 07061664264, ku antayo ayi tafiyar daku,yar'uwa kikoyi sana'ah akan wannan farashi me sauqi kema ki kafa kanki💃🏼
Ranar babu wanda yakai Captain Aryan murna shida Mawahib, ita tana murna Nabiha zatazo, shi yana murna Dan'uwansa Ashraf zaizo.
Itace tayi musu girki lafiyaiye da taimakon Captain,suna sauka a Airport Captain yaje ya dauko su ita kuma tana gida.
Kallo ta kunna tanayi kadan kadan har sukazo gidan, tun a compound take jiyo dariyar su Yaya Captain shida Ashraf,ahankali tatashi tanufo qofar falon, tun kafin ta qarasa suka shigo, Ashraf yana ganin Mawahib yaji ta bashi tausayi, saboda cikin nata badan qarami bane, kona Nabiha kafin ta haihu bekai nata girma ba.
Captain yana daukeda Lil Aryan a hannunsa yaronda yake tsananin kama dashi.
Nabiha ta rungume Mawahib tace"sannu Mawahib"
tafadi maganar tana kallon cikin jikinta,cikin murmushi Mawahib ma ta rungume ta tana amsawa.
qarasa wa sukai falon suka zauna sannan suka sake gaishe gaishe, Mawahib ta yunqura zata tashi tace"bari in kawo muku lemo"
Nabiha tayi sauri tace"yi zamanki, zan dinga yin komai har weekend yaqare mutafi"
Babu musu takoma ta zauna, Nabiha ta gabatar musu da komai, sannan suka zauna aqasa kowa yafara cin abinda yakeso sai dariya suke gaba dayansu su hudun kana ganinsu kasan cike sukeda farinciki, yayinda Lil Aryan yake kwance akan kujera yana daddaga qafa irinta jarirai yana kallon p.o.p din falon.
Har yamma suna zaune babu inda sukaje, saida daddare ne sannan sukai wanka suka shirya suka fita zuwa shan ice cream sannan suka zaga gaari, basu dawo da wuri ba sai can dare sannan.
Dayan dakin dayake kusa dana Mawahib nan su Ashraf suka shige suka kwanta cikeda gajiya, sannan Mawahib da Captain ma sukai shirin tafiya, ganin yanda take tafiya daqyar hakan yasa yadauketa gaba dayanta, suka shige dakinsa, yakashe musu wuta suka kwanta.
Ko minti goma ba suyi da kwanciya ba, taji yana shafarta, tasan sarai abun yakeso, duk da itama tana buqatar hakan amma dole zasuyi haquri yau, juyowa tayi ta kalleshi tace"no Baby,banda yau"
Cikin lumshe ido yace"meyasa?"
Idonsa ta kalla sannan tace"saboda su Yaya Ashraf mana,kaida baka komai bakinka arufe tayaya hakan zai iyu?"
Cikin shaqaqqiyar muryarsa yace"Honey ko sau dayane please...,cemiki akai sudin ba zasuyi ba?"
Hannunta tasa takama fuskarsa ta riqe tace" Baby...banason rigimarka,muyi haquri mana kaji?"
Ta qarasa maganar cikin sigar lallashi.
Cikin shagwa6a ya kalleta bece komai ba, Mawahib tayi murmushi ta rungume shi tana shafa sumar kansa alamun lallashi hartaji numfashinsa ya sauya alamun yayi bacci, sannan itama ta samu nutsuwar yin baccin.
Washegari da safe bayan sungama shiryawa kai tsaye kebbi suka tafi bayan saqon gaiyata dasuka samu daga wajan Alhaji Ma'aruf na walimar da abokan sa su Alhaji Bala suka hada masa saboda yayi sabon aure bayan tsawon shekaru daya dauka babu aure.
Dawuri suka sauka hakan yasa aka fara gudanar da walimar suna nan,sai bayan azahar sannan aka tashi daga wajan walima,daga nan Mawahib da Nabiha suka dawo gidan kawun ta, inda yayar Murjanatu amaryar Alhaji Ma'aruf tahada su dukansu Nabihan da Mawahib din ta basu magungunan masu kyau irinna Yan kebbi, sannna tasake yimusu fada sosai akan Zaman haquri da juna, daga qarshe kuma ta qare tana sake wayar musu da kai akan rayuwar aurensu, sosai suka sake daukan darasi a wajanta,Nabiha kuwa har tambaya take mata akan wasu abubuwan daya shige mata duhu, babu kunya matar tayi mata bayani sosai, amma Mawahib bata tambaye ta komai ba kasancewar Sister Saudat dama tagama hure mata kunne akan kula da Captain din.
Sai yamma sukai shirin tafiya bayan ankai Amarya Murjanatu gidan Alhaji Ma'aruf, sannan suka sake sallama da Alhaji Ma'aruf din suka tafi.
Sai gab da magrib suka dawo gida,Ashraf da Aryan kuwa basu shigo gidan ba masallaci suka wuce, bayan sun idar da sallah Nabiha tashiga kitchen tahado musu maganin da Matar kawun Mawahib ta basu, ta kawowa Mawahib nata tana cewa "yanda take ziga maganin nan bari de musha muji inda gaske take"
Mawahib tayi murmushi itama ta shanye magani,daga nan suka gabatar da sallar isha'i, sannan suka zauna afalon.
Sai qarfe tara su Captain suka dawo gidan,Nabiha ta Kalle su tace"ko ahado muku abinci?"
Captain Aryan ya kalli Mawahib yace"no na qoshi,daga nan yawuce sama"
Mawahib tana ganin kallon da yayi mata tasan cewa kiranta yake, Ahankali tatashi tabi bayansa,sai Ashraf da Nabiha ne kawai afalon.
Tana shiga dakin ta ganshi a kwance tace"koka gaji dayawa ne?"
Kallonta yayi yamiqa mata hannu, babu musu taqaraso jikinsa, ajiyar zuciya yasaki yace"nagaji sosai Honey"
Fuskarsa ta shafa tace"sorry, muje kayi wanka"
Babu musu yatashi suka shige toilet, already tayi wanka kafin tayi sallar magrib, amma haka yasata saida tasake yin wani wankan, tun a toilet din takasa gane masa, har suka futo taga duk inda tayi binta yake, Ahankali tajuyo ta kalleshi tace"Baby, yanzun nan fa kagama cewa kagaji,muje kayi bacci mana"
Cikin shagwa6a yadan kalleta yakasa yimata magana,ganin jiya ta hana shi yauma karta sake hana shi ta kwana cikin tsinuwar mala'iku hakan yasa dakanta taja shi zuwa gadon takashe musu wutar dakin sannan ta kalleshi cikin duhu tace"da sharadi..."
Cikin sauri yace" naji koma menene na yarda"
Jin yanda ya rikice mata tun ba'a je ko'inaba, hakan yasa tayi murmushi tace"babu kuka,babu surutu saboda su Yaya Ashraf..."
Kansa yadaga mata alamun ya amince, daga nan salon labari ya sauya.
da farko yayi kokarin ganin yacika mata sharudan data gindaya masa, amma da tafiya tafara nisa yaji tasake sauyawa sakamakon maganin mutanan kebbi, baisan lokacin daya fara sakin qara ba, Mawahib tanajin haka tayi sauri tarufe masa bakinsa,saide tana rufe masa bakin tasake jiyo wani ihun na daban wanda ta tabbatar na Yaya Ashraf ne, ganin tahana mijinta ihu amma tanajin ihun mijin Nabiha, hakan yasa tasaki bakinsa yaci gaba da abinda yakeso ko hakan zaisa tadaina jin na Yaya Ashraf.
Gaba daya sai suka haukata saman da iface iface cikin rashin sanin su kansu sunayin ihun, hakan ya tabbatar musu da cewa lalle maganin da su kasha yanada kyau sosai.
Bai sarara mataba sai can cikin dare kafin su kayi wanka suka kwanta,dasafe baccin gajiya Mawahib take ramawa domin kuwa ba qaramin gajiyar da'ita yayi ba, batasan a halin da Nabiha take ba, baccinta tayi sosai bata tashi ba tun bayan da tayi sallar asuba sai wajan qarfe goma nasafe,wanka tayi sannan ta sauko qasa.
Anan taga Nabiha tana kallo tanacin abinci, Lil Aryan yana kwance agefenta.
Qarasowa tayi ta zauna itama tafara cin abincin Nabiha tace"Harkin tashi?"
"wallahi na tashi yanzu,bansamu bacci bane shiyasa, saida asuba sannan naji wani bacci me dadi yasake daukana"
Nabiha tace"nima ban dade da saukowa ba,qarfe tara na sauko shine nashiga kitchen nayi mana wannan abincin"
Ahankali tamatso jikinsa tayi kissing wuyansa, cikin sauri ya rungume ta yana sauke numfashi.
cikinta ya shafa yace"Honey irin wannan kishin zaki barni in qara aure kuwa?"
Cikin sauri takai masa wani irin dukan soyaiya, yasaki murmushi yadauketa cak suka qarasa shigowa falon,yana ajiye ta tatashi tafara qoqarin gyara gidan,Shima kayanta kawai yakai mata sama, sannan yarage kayan jikinsa Yafuto suka cigaba da aikin tare,kokadan bai barta tayi wani aikin kirki ba, duk shine yayi ayyukan,saida suka gyara gidan tsaf, sannan yayi wanka ya shirya yafita, itama wankan tayi tashirya ta sauko falon tana kiran wayar Yan gida.
Captain Aryan ne yashigo falon hannunsa daukeda take away dayawa, abinci ne yashigo musu dashi ciki harda tuwo kamar yanda yasan cewa tana so.
Afalon suka baje sukaci su kasha, sannan Captain yajata jikinsa yana shafa cikinta, kallonsa tayi tareda dora hannunta akan nasa hannun tace"Baby baka gajiya da shafa cikin nan ne?"
Kissing din wuyanta yayi yace"to awa nawa bamu gaisa dashi ba? bayan kinmin haramiyar dumin jikinki tun muna Mota?"
Bakinta taturo gaba tace"bayan kaine ka koma wajan Yaya Ashraf karabu dani , saboda na nuna Ina kishin mijina akan Asalamiyya"
Murmushi yayi yace"Honey bazan Iya jinki ajikina hannu na yatsaya haka kawai ba, kuma kinga Ash yana cikin motar, but please kiyi haquri bazan sake ba"
Cikin sauri tabude bakinta tace"Amma ai a jirgi...."
Cikin sauri yadora bakinsa cikin nata yahanata yin mitar datake shirin yi, sai gashi Mawahib tayi dif kamar an dauke wuta, ta manta da batun fada suka fara shagalinsu.
Tunda suka dawo Abuja Captain ya sangarta Mawahib,kokadan baya barin ta tayi aiki me yawa,koda yana wajan aiki yanzu za'a ga yadawo gida duk da lokacin tashin nasu beyi ba,jarabar da cikin yasata ne yasa Captain Aryan shima har wata murjewa yake saboda yanda yake samun ta yanda ya kamata,koda wasa bai ta6a gajiya wa da'ita akan haka ba,ganin yanda yake mata qoqari yasa tadage musu da shan fruit, ko kallo suke saita hado musu fruit adan plate suna kallon sunasha.
Kokadan basuda wata sauran damuwa hankalinsu yana kwance suna gudanar da rayuwar su yanda suke so,kwata kwata Captain bashida lokacin kansa saina Mawahib saboda yanda yake bala'in tausayin ta,ko tafiya yaga tanayi saide yayi shiru yana binta da kallo jikinsa a sanyaye, tausayin dayake mata ne yasa yake hanata aikin komai saide shi yayi, haka yadage mata lokaci zuwa lokaci suna zuwa asbiti tana ganin likita daga nan ayi mata awo su dawo gida har cikinta yasake girma sosai.
Bayan sun shafe wasu watanni a Abuja tafiyar mutanan gidan Alqali zuwa Saudia tatashi,kamar yanda su Captain suka tsara, da Alqali da Alhaji khaleed, Alhaji Isah, da Momy kilishi, da Mama Sadiya, da Mamy, gaba dayansu iyayen nasu sukai shirin tafiya, ya kasance gidan babu kowa,su Mawahib basuje sallama ba,Ashraf da Nabiha ne kawai suka rakasu Airport daga nan suma suka wuce Abuja wajansu Mawahib da niyyar yimusu weekend.
Haly JASHERU venture's,munada kayayyaki masu kyau da inganchi ba algus da ha'inci, kayanmu daga Ethiopian ne, prdct dinmu muna Ethiopian magic hair oil, anti dandruff shampoo serum, bdy cream, hand cream, magungunan chuttuka da na mata masu inganchi da qara lfy ajikin dan
adam ga number kmr hk 07046665338 ko 07061664264 munada distributor ako Ina afadin kasarnan da ketare muna koya harkokin kasuwnchinmu ga masu bukata akan 5000 kacal
sannan munada tsuntsaye na kasashen waje tattabaru game bukata ko koya akwai riba kwarai aharkar mebuqata yasiya koya koya seyanemeni a number na kamar haka 07046665338 ko 07061664264, ku antayo ayi tafiyar daku,yar'uwa kikoyi sana'ah akan wannan farashi me sauqi kema ki kafa kanki💃🏼
Ranar babu wanda yakai Captain Aryan murna shida Mawahib, ita tana murna Nabiha zatazo, shi yana murna Dan'uwansa Ashraf zaizo.
Itace tayi musu girki lafiyaiye da taimakon Captain,suna sauka a Airport Captain yaje ya dauko su ita kuma tana gida.
Kallo ta kunna tanayi kadan kadan har sukazo gidan, tun a compound take jiyo dariyar su Yaya Captain shida Ashraf,ahankali tatashi tanufo qofar falon, tun kafin ta qarasa suka shigo, Ashraf yana ganin Mawahib yaji ta bashi tausayi, saboda cikin nata badan qarami bane, kona Nabiha kafin ta haihu bekai nata girma ba.
Captain yana daukeda Lil Aryan a hannunsa yaronda yake tsananin kama dashi.
Nabiha ta rungume Mawahib tace"sannu Mawahib"
tafadi maganar tana kallon cikin jikinta,cikin murmushi Mawahib ma ta rungume ta tana amsawa.
qarasa wa sukai falon suka zauna sannan suka sake gaishe gaishe, Mawahib ta yunqura zata tashi tace"bari in kawo muku lemo"
Nabiha tayi sauri tace"yi zamanki, zan dinga yin komai har weekend yaqare mutafi"
Babu musu takoma ta zauna, Nabiha ta gabatar musu da komai, sannan suka zauna aqasa kowa yafara cin abinda yakeso sai dariya suke gaba dayansu su hudun kana ganinsu kasan cike sukeda farinciki, yayinda Lil Aryan yake kwance akan kujera yana daddaga qafa irinta jarirai yana kallon p.o.p din falon.
Har yamma suna zaune babu inda sukaje, saida daddare ne sannan sukai wanka suka shirya suka fita zuwa shan ice cream sannan suka zaga gaari, basu dawo da wuri ba sai can dare sannan.
Dayan dakin dayake kusa dana Mawahib nan su Ashraf suka shige suka kwanta cikeda gajiya, sannan Mawahib da Captain ma sukai shirin tafiya, ganin yanda take tafiya daqyar hakan yasa yadauketa gaba dayanta, suka shige dakinsa, yakashe musu wuta suka kwanta.
Ko minti goma ba suyi da kwanciya ba, taji yana shafarta, tasan sarai abun yakeso, duk da itama tana buqatar hakan amma dole zasuyi haquri yau, juyowa tayi ta kalleshi tace"no Baby,banda yau"
Cikin lumshe ido yace"meyasa?"
Idonsa ta kalla sannan tace"saboda su Yaya Ashraf mana,kaida baka komai bakinka arufe tayaya hakan zai iyu?"
Cikin shaqaqqiyar muryarsa yace"Honey ko sau dayane please...,cemiki akai sudin ba zasuyi ba?"
Hannunta tasa takama fuskarsa ta riqe tace" Baby...banason rigimarka,muyi haquri mana kaji?"
Ta qarasa maganar cikin sigar lallashi.
Cikin shagwa6a ya kalleta bece komai ba, Mawahib tayi murmushi ta rungume shi tana shafa sumar kansa alamun lallashi hartaji numfashinsa ya sauya alamun yayi bacci, sannan itama ta samu nutsuwar yin baccin.
Washegari da safe bayan sungama shiryawa kai tsaye kebbi suka tafi bayan saqon gaiyata dasuka samu daga wajan Alhaji Ma'aruf na walimar da abokan sa su Alhaji Bala suka hada masa saboda yayi sabon aure bayan tsawon shekaru daya dauka babu aure.
Dawuri suka sauka hakan yasa aka fara gudanar da walimar suna nan,sai bayan azahar sannan aka tashi daga wajan walima,daga nan Mawahib da Nabiha suka dawo gidan kawun ta, inda yayar Murjanatu amaryar Alhaji Ma'aruf tahada su dukansu Nabihan da Mawahib din ta basu magungunan masu kyau irinna Yan kebbi, sannna tasake yimusu fada sosai akan Zaman haquri da juna, daga qarshe kuma ta qare tana sake wayar musu da kai akan rayuwar aurensu, sosai suka sake daukan darasi a wajanta,Nabiha kuwa har tambaya take mata akan wasu abubuwan daya shige mata duhu, babu kunya matar tayi mata bayani sosai, amma Mawahib bata tambaye ta komai ba kasancewar Sister Saudat dama tagama hure mata kunne akan kula da Captain din.
Sai yamma sukai shirin tafiya bayan ankai Amarya Murjanatu gidan Alhaji Ma'aruf, sannan suka sake sallama da Alhaji Ma'aruf din suka tafi.
Sai gab da magrib suka dawo gida,Ashraf da Aryan kuwa basu shigo gidan ba masallaci suka wuce, bayan sun idar da sallah Nabiha tashiga kitchen tahado musu maganin da Matar kawun Mawahib ta basu, ta kawowa Mawahib nata tana cewa "yanda take ziga maganin nan bari de musha muji inda gaske take"
Mawahib tayi murmushi itama ta shanye magani,daga nan suka gabatar da sallar isha'i, sannan suka zauna afalon.
Sai qarfe tara su Captain suka dawo gidan,Nabiha ta Kalle su tace"ko ahado muku abinci?"
Captain Aryan ya kalli Mawahib yace"no na qoshi,daga nan yawuce sama"
Mawahib tana ganin kallon da yayi mata tasan cewa kiranta yake, Ahankali tatashi tabi bayansa,sai Ashraf da Nabiha ne kawai afalon.
Tana shiga dakin ta ganshi a kwance tace"koka gaji dayawa ne?"
Kallonta yayi yamiqa mata hannu, babu musu taqaraso jikinsa, ajiyar zuciya yasaki yace"nagaji sosai Honey"
Fuskarsa ta shafa tace"sorry, muje kayi wanka"
Babu musu yatashi suka shige toilet, already tayi wanka kafin tayi sallar magrib, amma haka yasata saida tasake yin wani wankan, tun a toilet din takasa gane masa, har suka futo taga duk inda tayi binta yake, Ahankali tajuyo ta kalleshi tace"Baby, yanzun nan fa kagama cewa kagaji,muje kayi bacci mana"
Cikin shagwa6a yadan kalleta yakasa yimata magana,ganin jiya ta hana shi yauma karta sake hana shi ta kwana cikin tsinuwar mala'iku hakan yasa dakanta taja shi zuwa gadon takashe musu wutar dakin sannan ta kalleshi cikin duhu tace"da sharadi..."
Cikin sauri yace" naji koma menene na yarda"
Jin yanda ya rikice mata tun ba'a je ko'inaba, hakan yasa tayi murmushi tace"babu kuka,babu surutu saboda su Yaya Ashraf..."
Kansa yadaga mata alamun ya amince, daga nan salon labari ya sauya.
da farko yayi kokarin ganin yacika mata sharudan data gindaya masa, amma da tafiya tafara nisa yaji tasake sauyawa sakamakon maganin mutanan kebbi, baisan lokacin daya fara sakin qara ba, Mawahib tanajin haka tayi sauri tarufe masa bakinsa,saide tana rufe masa bakin tasake jiyo wani ihun na daban wanda ta tabbatar na Yaya Ashraf ne, ganin tahana mijinta ihu amma tanajin ihun mijin Nabiha, hakan yasa tasaki bakinsa yaci gaba da abinda yakeso ko hakan zaisa tadaina jin na Yaya Ashraf.
Gaba daya sai suka haukata saman da iface iface cikin rashin sanin su kansu sunayin ihun, hakan ya tabbatar musu da cewa lalle maganin da su kasha yanada kyau sosai.
Bai sarara mataba sai can cikin dare kafin su kayi wanka suka kwanta,dasafe baccin gajiya Mawahib take ramawa domin kuwa ba qaramin gajiyar da'ita yayi ba, batasan a halin da Nabiha take ba, baccinta tayi sosai bata tashi ba tun bayan da tayi sallar asuba sai wajan qarfe goma nasafe,wanka tayi sannan ta sauko qasa.
Anan taga Nabiha tana kallo tanacin abinci, Lil Aryan yana kwance agefenta.
Qarasowa tayi ta zauna itama tafara cin abincin Nabiha tace"Harkin tashi?"
"wallahi na tashi yanzu,bansamu bacci bane shiyasa, saida asuba sannan naji wani bacci me dadi yasake daukana"
Nabiha tace"nima ban dade da saukowa ba,qarfe tara na sauko shine nashiga kitchen nayi mana wannan abincin"