Sashe 38
Diyam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Muna packing su Salma suna fitowa ita da Aysha zasu tafi gidajen su, bana son magana dan haka ko kallon su banyi ba nazo zan wuce ta kusa dasu Salma tace "oh su Diyam manya, kamar ba itace nan take ta koke koke ba wai bata son auren hamma amma gata nan harda ciki. Ni ko zanso inga yadda akayi cikin nan". Sai suka kyalkyale da dariya. Har na taka step zan shiga palo sai na tsaya ina juya kai, it is hardly a gaya min magana inyi shiru and this is not going to be the first time. Na juya na sha gabanta nace "yes bana son yayanki kuma har duniya ta nade ba zan so shi ba ko da kuwa zan haifa masa duk mutanen da suke duniyar nan. Ni ma kuma zanso ace kinga yadda akayi wannan cikin dan a lokacin ne zaki tabbatar cewa yayanku is nothing but a monster, a big for nothing monster". Mama tazo da sauri ta jani muka wuce, amma naji dadi a raina.
Mu da muka zo da niyyar kwana biyu sai da mukayi sati. A cikin satin na fahimci abubuwa da yawa, na farko shine arzikin Alhaji Babba ya ragu sosai, dan naji ana cewa yanzu shagunan sa na kantin kwari ne kadai suke functioning. Abu na biyu Inna tana cikin damuwa game da negligence da take fuskanta a gidan, babu wanda yake daukan abinsa ya bata dan zumunci sai dai idan ta roka, hatta sabulun wanka da wanki sai ta roka za'a bata.
Da safiyar ranar da zamu tafi Inna ta dauko wasu kudi ta bude hannu na ta saka min, nace "kudin menene wannan?" Tace "kudin sadakin kine" na kalli kudin ina jujjuya sannan nace "me zanyi dasu?" Sai tayi murmushi tace "ki sayi wani abu dasu, duk abinda kike so" a hankali nace "ni babu abinda nake so Inna, ni yanzu babu abinda nake tunanin zai saka ni farin ciki, Sadauki shine farin ciki na kuma a yanzu bana jin zan kuma ganinsa har abada" sai na bude hannunta na saka mata kudin nace "ki karbi wannan kudin inna dan Allah ki dauki Asma'u ku bar gidan nan. Ki koms gida ki samo masu rabon gado su fitar wa da Ummah gadonta a gidan mu ki danka a hannun yaya ladi ko Sadauki. Misali in aka fitar masu da dakunan Ummah sai su fitar da kofa daban. Dakunan ki kuma zaki iya saka yan haya a ciki ke kuma sai ki zauna a dakunan Baffa. Kinga kudin hayar zaki iya wani abu dashi sannan kuma zaki samu security yafi ki zauna ke kadai. Kudin nan kuma dubu hamsin sai ki kama sana'a dasu, idan ba zasu isa ba sai ki siyar da kayan dakin ki ko na dakin Baffa ki kara. A yanzu abinda zai sani farin ciki inna shine in ganku a farin ciki" sai naga hawaye yana fita daga idonta, tayi sauri ta goge tace "Diyam. Ni a tunani na abinda nayi miki shine dai dai, amma na rasa me yasa na kasa jin farin ciki a zuciya ta" sai ta dawo min da kudin hannuna tace "bazan karbi sadakin ki ba Diyam. Ki ajiye su, wata rana zasu yi miki amfani" nace "to Inna zaki tafi din?" Nan ma sai ta girgiza kai tace "ba zaki gane ba Diyam".
Sai nayi shiru ina kallonta, sai nayi realizing wani abu, ba wai gidan Alhaji Babba ne bata son bari ba but she is not strong enough to stand on her own, tana bukatar shoulder da zata jingina da ita. Na tuna cewa a kauye aka haife ta a can kuma ta girma ba tare da tayi karatun boko ba, sannan aka aura mata Baffa ya raho da ita kano ya ajiye ta a gida. Tunda na taso ban taba ganin inna da kawa ba, babu wanda ta sani sai Mama da Aunty Hafsa sune kawayenta, in dai Inna ta fita unguwa to in ba gidan su ba to gidan Alhaji Babba ko kawu Isa, gaba daya rayuwarta tayi revolving ne around them. Wannan ne ya kara banbanta ta da Ummah tunda ita Ummah tayi karatu a hannun Alhaji Bukar dan haka ta waye sosai tayi kawaye. Wannan yasa yanzu it will be hard for Inna ta tsaya da kafafuwanta, ko kuma tayi challenging Alhaji Babba. Maybe nan gaba.
A ranar da muka koma gida ni da uwani sai naji gidan yayi min wani iri, kuma nasan hakan yana da dangantaka da sanin da nayi cewa ina da ciki, twins, cikin Saghir. Da dare sai na bude balcony din da yake hade da palon sama. Na tsaya na lunshe idona ina jin dadin iskar da take kadawa, na bude idona naga sky ta cika da stars ga wata ya zama full. A hankali nace "Sadauki where are you?" Sai na tuno abinda ya taba fadamin "You Are The Only Star In My Sky" na shafa marata ina tunanin babies din da suke ciki amma sam banji wata soyayya tasu a raina ba. I can give anything to have them taken away from me. Da Sadauki na shirya haihuwa, dashi na shirya rayuwar aure. Da Sadauki nayi wannan plan din, dashi na shirya zanyi rayuwar aure har in samu ciki har in haifa mana ya'ya. Mace mukayi fatan zamu samu daga farko sai mu saka mata subay'a sunan yar tsana ta, daga nan sai mu haifi namiji mu saka masa sunan Baffa mu kira shi da Junior.......... Ya Allah take my life please, ya Allah end my suffering please. Sai na rike railers din gurin na durkusa ina kuka a hankali. The first tears da nayi shading tun first night dina a gidan.
[2/2, 8:57 PM] Zuraiyah Zuzu 🌟: â¤ï¸ DIYAM â¤ï¸
By
Maman Maama
Episode Thirty Two and Three : The Lost Treasure 1 & 2
Sai da nayi kuka na mai isa ta sannan na tashi daga gurin na dawo palo, sai naji zuciyata tayi min dadi dan at least na dan samu relief na zafin da take yi min. Na zauna a kujera ina karewa kayan gurin kallo, kayan da aka ce an siya min with my father's life time earnings. Sai na tuno da yadda kullum Baffa da Sadauki suke fita tun safe suna aiki a gareji basa dawowa sai magrib basu da weekend basu da public holidays kullum cikin aiki suke. Na hango yadda Sadauki yake dawowa a gajiye kayansa duk bakin mai ya bata su inyi tayi masa dariya. Na tuna sanda yake bani labarin filinsa "anan zan gina mana gidan mu ni dake Diyam". Na lunshe idona a hankali nace "Allah ya isa".
Washegari su Rumaisa suka zo, a lokacin ne suke gaya min cewa anyi hutun first term, sai na samu kaina da tambayar kaina 'ko yaushe za'a saka ni a makarantar da akayi min alkawari? Nasan in nayi magana ma yanzu cewa za'ayi ga ciki kuma wacce makaranta zan shiga sai dai in bari sai na haihu.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiyar min cikin kunci da bacin rai, ga kuma laulayi daya sauko min a lokaci daya, bani da damar inci abinci sai na amayar dashi. Baba son kamshi kwata kwata kona turare ko na sabulu, ga kadaici. Inda Allah ya taimake ni ina tare da uwani wadda take taimaka min sosai dan kusan duk aiyukan gidan ita take yi, sannan tayi min girkin duk abinda nace inaso, wani lokacin kuma ina gama ci zan shiga toilet in amayar dashi gaba daya sannan in dawo ince mata wani nakeso daban. Uwani tana daga cikin mutanen da bazan taba manta alkairin su ba.
Ciki na yana wata biyar, amma in ka ganshi zaka dauka yayi bakwai saboda girma. Lokacin kuma laulayi na yayi sauki sosai. Sannan kuma a lokacin ne muka sake komawa scanning ga mamaki na muna hanya sai ga wayar Alhaji Babba yana cewa da Mama wai a duba masa sex din babies din. Ina jin Mama tana mita "shi Alhaji Babba wai har yanzu ba zai dauki ishara akan wannan son yaya mazan nasa ba? Shin Saghir ba zai zamar masa darasi ba?" Ni dai bance komai ba amma a zuciya ta ina ta addu'a "Allah kasa mata ne, ya Allah kasa mata ne" amma muna zuwa doctor ya duba ya kalleni yace "congratulations, you are having twin boys" na runtse idona, it is official, bani da sa'a a rayuwa ta. Sai kuma nayi sauri nayi istigfari akan sabon da nayi.
Tun a asibitin Mama ta kira Alhaji Babba tayi masa albishir, ai kuwa daga nan direct gidansa yace a kawo ni ya ganni. Muna zuwa muka wuce part dinsa muka same shi zaune a palo shida Hajiya Babba muka gaishe su, yace "Diyam ba dan bani da isassun kuda de ba da kasar waje zan fita dake ki haihu a can. Amma yanzu ma ina saka ran wasu kudade, indai sun samu kafin lokacin haihuwar ki to duk kasar da kike so nan za'a kaiki ki haihu" Hajiya Babba tana ta washe baki tayi min godiya ni kuwa ko ci kanka bance masa ba. Sai ya dauko wasu kudi a envelope ya miko min yace "nasan masu ciki da kwadayi. Gashi kya ringa siyan abinda kike so" nayi godiya har zamu tashi sai kyma ya tambaye ni "kuna waya da mijinki kuwa?" Na girgiza masa kai da sauri ina mamakin tambayar, ni da bani da waya kuma banma san number din Saghir ta yaya zamuyi waya dashi? Amma sai na fahimci wani abu, suma kansu basu san inda yake ba so suke suji koni na sani.
A gurguje muka shiga muka gaishe da Inna, sai na ajiye mata kudin da Alhaji Babba ya bani muka tafi.
Mu da muka zo da niyyar kwana biyu sai da mukayi sati. A cikin satin na fahimci abubuwa da yawa, na farko shine arzikin Alhaji Babba ya ragu sosai, dan naji ana cewa yanzu shagunan sa na kantin kwari ne kadai suke functioning. Abu na biyu Inna tana cikin damuwa game da negligence da take fuskanta a gidan, babu wanda yake daukan abinsa ya bata dan zumunci sai dai idan ta roka, hatta sabulun wanka da wanki sai ta roka za'a bata.
Da safiyar ranar da zamu tafi Inna ta dauko wasu kudi ta bude hannu na ta saka min, nace "kudin menene wannan?" Tace "kudin sadakin kine" na kalli kudin ina jujjuya sannan nace "me zanyi dasu?" Sai tayi murmushi tace "ki sayi wani abu dasu, duk abinda kike so" a hankali nace "ni babu abinda nake so Inna, ni yanzu babu abinda nake tunanin zai saka ni farin ciki, Sadauki shine farin ciki na kuma a yanzu bana jin zan kuma ganinsa har abada" sai na bude hannunta na saka mata kudin nace "ki karbi wannan kudin inna dan Allah ki dauki Asma'u ku bar gidan nan. Ki koms gida ki samo masu rabon gado su fitar wa da Ummah gadonta a gidan mu ki danka a hannun yaya ladi ko Sadauki. Misali in aka fitar masu da dakunan Ummah sai su fitar da kofa daban. Dakunan ki kuma zaki iya saka yan haya a ciki ke kuma sai ki zauna a dakunan Baffa. Kinga kudin hayar zaki iya wani abu dashi sannan kuma zaki samu security yafi ki zauna ke kadai. Kudin nan kuma dubu hamsin sai ki kama sana'a dasu, idan ba zasu isa ba sai ki siyar da kayan dakin ki ko na dakin Baffa ki kara. A yanzu abinda zai sani farin ciki inna shine in ganku a farin ciki" sai naga hawaye yana fita daga idonta, tayi sauri ta goge tace "Diyam. Ni a tunani na abinda nayi miki shine dai dai, amma na rasa me yasa na kasa jin farin ciki a zuciya ta" sai ta dawo min da kudin hannuna tace "bazan karbi sadakin ki ba Diyam. Ki ajiye su, wata rana zasu yi miki amfani" nace "to Inna zaki tafi din?" Nan ma sai ta girgiza kai tace "ba zaki gane ba Diyam".
Sai nayi shiru ina kallonta, sai nayi realizing wani abu, ba wai gidan Alhaji Babba ne bata son bari ba but she is not strong enough to stand on her own, tana bukatar shoulder da zata jingina da ita. Na tuna cewa a kauye aka haife ta a can kuma ta girma ba tare da tayi karatun boko ba, sannan aka aura mata Baffa ya raho da ita kano ya ajiye ta a gida. Tunda na taso ban taba ganin inna da kawa ba, babu wanda ta sani sai Mama da Aunty Hafsa sune kawayenta, in dai Inna ta fita unguwa to in ba gidan su ba to gidan Alhaji Babba ko kawu Isa, gaba daya rayuwarta tayi revolving ne around them. Wannan ne ya kara banbanta ta da Ummah tunda ita Ummah tayi karatu a hannun Alhaji Bukar dan haka ta waye sosai tayi kawaye. Wannan yasa yanzu it will be hard for Inna ta tsaya da kafafuwanta, ko kuma tayi challenging Alhaji Babba. Maybe nan gaba.
A ranar da muka koma gida ni da uwani sai naji gidan yayi min wani iri, kuma nasan hakan yana da dangantaka da sanin da nayi cewa ina da ciki, twins, cikin Saghir. Da dare sai na bude balcony din da yake hade da palon sama. Na tsaya na lunshe idona ina jin dadin iskar da take kadawa, na bude idona naga sky ta cika da stars ga wata ya zama full. A hankali nace "Sadauki where are you?" Sai na tuno abinda ya taba fadamin "You Are The Only Star In My Sky" na shafa marata ina tunanin babies din da suke ciki amma sam banji wata soyayya tasu a raina ba. I can give anything to have them taken away from me. Da Sadauki na shirya haihuwa, dashi na shirya rayuwar aure. Da Sadauki nayi wannan plan din, dashi na shirya zanyi rayuwar aure har in samu ciki har in haifa mana ya'ya. Mace mukayi fatan zamu samu daga farko sai mu saka mata subay'a sunan yar tsana ta, daga nan sai mu haifi namiji mu saka masa sunan Baffa mu kira shi da Junior.......... Ya Allah take my life please, ya Allah end my suffering please. Sai na rike railers din gurin na durkusa ina kuka a hankali. The first tears da nayi shading tun first night dina a gidan.
[2/2, 8:57 PM] Zuraiyah Zuzu 🌟: â¤ï¸ DIYAM â¤ï¸
By
Maman Maama
Episode Thirty Two and Three : The Lost Treasure 1 & 2
Sai da nayi kuka na mai isa ta sannan na tashi daga gurin na dawo palo, sai naji zuciyata tayi min dadi dan at least na dan samu relief na zafin da take yi min. Na zauna a kujera ina karewa kayan gurin kallo, kayan da aka ce an siya min with my father's life time earnings. Sai na tuno da yadda kullum Baffa da Sadauki suke fita tun safe suna aiki a gareji basa dawowa sai magrib basu da weekend basu da public holidays kullum cikin aiki suke. Na hango yadda Sadauki yake dawowa a gajiye kayansa duk bakin mai ya bata su inyi tayi masa dariya. Na tuna sanda yake bani labarin filinsa "anan zan gina mana gidan mu ni dake Diyam". Na lunshe idona a hankali nace "Allah ya isa".
Washegari su Rumaisa suka zo, a lokacin ne suke gaya min cewa anyi hutun first term, sai na samu kaina da tambayar kaina 'ko yaushe za'a saka ni a makarantar da akayi min alkawari? Nasan in nayi magana ma yanzu cewa za'ayi ga ciki kuma wacce makaranta zan shiga sai dai in bari sai na haihu.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiyar min cikin kunci da bacin rai, ga kuma laulayi daya sauko min a lokaci daya, bani da damar inci abinci sai na amayar dashi. Baba son kamshi kwata kwata kona turare ko na sabulu, ga kadaici. Inda Allah ya taimake ni ina tare da uwani wadda take taimaka min sosai dan kusan duk aiyukan gidan ita take yi, sannan tayi min girkin duk abinda nace inaso, wani lokacin kuma ina gama ci zan shiga toilet in amayar dashi gaba daya sannan in dawo ince mata wani nakeso daban. Uwani tana daga cikin mutanen da bazan taba manta alkairin su ba.
Ciki na yana wata biyar, amma in ka ganshi zaka dauka yayi bakwai saboda girma. Lokacin kuma laulayi na yayi sauki sosai. Sannan kuma a lokacin ne muka sake komawa scanning ga mamaki na muna hanya sai ga wayar Alhaji Babba yana cewa da Mama wai a duba masa sex din babies din. Ina jin Mama tana mita "shi Alhaji Babba wai har yanzu ba zai dauki ishara akan wannan son yaya mazan nasa ba? Shin Saghir ba zai zamar masa darasi ba?" Ni dai bance komai ba amma a zuciya ta ina ta addu'a "Allah kasa mata ne, ya Allah kasa mata ne" amma muna zuwa doctor ya duba ya kalleni yace "congratulations, you are having twin boys" na runtse idona, it is official, bani da sa'a a rayuwa ta. Sai kuma nayi sauri nayi istigfari akan sabon da nayi.
Tun a asibitin Mama ta kira Alhaji Babba tayi masa albishir, ai kuwa daga nan direct gidansa yace a kawo ni ya ganni. Muna zuwa muka wuce part dinsa muka same shi zaune a palo shida Hajiya Babba muka gaishe su, yace "Diyam ba dan bani da isassun kuda de ba da kasar waje zan fita dake ki haihu a can. Amma yanzu ma ina saka ran wasu kudade, indai sun samu kafin lokacin haihuwar ki to duk kasar da kike so nan za'a kaiki ki haihu" Hajiya Babba tana ta washe baki tayi min godiya ni kuwa ko ci kanka bance masa ba. Sai ya dauko wasu kudi a envelope ya miko min yace "nasan masu ciki da kwadayi. Gashi kya ringa siyan abinda kike so" nayi godiya har zamu tashi sai kyma ya tambaye ni "kuna waya da mijinki kuwa?" Na girgiza masa kai da sauri ina mamakin tambayar, ni da bani da waya kuma banma san number din Saghir ta yaya zamuyi waya dashi? Amma sai na fahimci wani abu, suma kansu basu san inda yake ba so suke suji koni na sani.
A gurguje muka shiga muka gaishe da Inna, sai na ajiye mata kudin da Alhaji Babba ya bani muka tafi.