Sashe 71
Damata Biyu Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Amira kam wanke kanta tayi ta fito tana tafiya ahankali tana dingishi, she walks kaman he legs is broken, fitowa tayi daure da towel, hajiya already made tea and bring out drugs da zata sha, tana fitowa ta zauna bakin gadon, hajiya daga jaw dinta tayi tana kallon face dinta especially goshinta to make sure the cut it not deep, amira sauke idanuwa tayi bata iya kallonta saboda kunyarta da take ji, she just feel mother love for her, she knows her mother won't do this for her right now Amma matar nan batayi kyamarta ba tana kula diata, she will surely behave like her if har Allah yasa tayi daughter in-law in future, kou bata haihu da faiz ba she have a son nasir, she knows she won't have any child for fajz saboda few hours ya rage mata ta bar masu gidan don tasan in har bata bari ha kasheta zasuyi no two ways about it, she have to run as fast as he legs can take her, she sees so much potential in her that bazata zauna a kasheta ba,. She have been seeing lots of people on internet with the bad past but with wonderful future, ba dole ta zauna gidan miji ba, she's ready to make the sacrifice of leaving her happiness which is fajz and move on Zama tayi bakin gado hajiya kallon lips dinta tayj taga shima it's not deep,
"Nagode..."amira ta fada ahankali
"Awwwn...ni zance maki nagode...am sorry for what you went through...ki sani the hate it's not on you... it's on ayomide...kiyi hakuri kinji.. " ta fada mata tana shafa cheek dinta, idanuwa amira ta lumshe ta daga mata kai alaman ok
"Yanzun kisha tea sai kisha magani...if you feel more pain ki fadawa ayomide ya kaiki hospital..." Ta fada mata looking at her adorable but messed up face
"Nagode iyami..." Ta sake fada mata kanta kasa as she collects the cup and the pills from her, nan tasha maganin tasha tea din kadan, she feels relieved sosai, bandage hajiya ta rufe mata goshinta dashi before ta umarxeta ta saka kayanta. Fajz na tsaye bakin kofar listening to all their conversation,
Amira doguwar riga ta dauka ta shjga bathroom ta saka ta fito,
"Now you should rest...by tomorrow all the swell will be gone..." Ta fada mata with a smile kan face dinta
"Ok... nagode.." ta fada mata, hajiya daukan keys dinta tayi tare da veil dinta tana cewa
"Don't mind anything they will do...zasu gaji...kuma insha Allah sai an kama wanda yayi maki wannan abun.. " ta sake assuring dinta. Kai amira tayi mata nodding with a smile kan face dinta,
"Zan tafi...." Ta fada mata kokarin mikewa amira tayi don rakata hajiya tace no don't mind...kiyi zamanki.. " ta fada mata, nan hajiya tayo bakin kofar shi kuma ya ciki, nan suka hadu da hajiya, voice ya kwantar yayiwa hajiya magana Yana fada mata about the police officer yayinda yake kallon amira dake haye saman gadon, amsa mashi tayi da it's good he should let them do their job,
"Zan tafi...Amma zan leka wajen bintu dukda ku wajenku bai kamata uwar miji tazo suna ba... something wai kara abi alkunya..." Iyami ta fada with a smile
"Iyami pls go home.. ba sai kin shiga chan ba...Kinga da akwai mutane da yawa chan..." Ya fada mata Amma yana kallon amira dake rufe kanta da bargo tana biting lips dinta alaman she's feeling pain
"Sai in shigo nan in ki zuwa wajenta...ai sai danginku suce wani abun daban.. " ta fada mashi tana wucewa, binta yayi suka dawo falo ya fadawa yan sandan suyi hakuri su kara mashi few minutes she's dressing up, kanwarshi mikewa tayi tabi mum dinta suka fita, bai fito compound ba yace.
"Iyami nagode sosai..." Ya fada cikin sanyi
"Meye na godiya...try as much as you can to calm her down...I know they want to ruin your happiness don ka koma wannan stubborn son his father always complain about..." Ta fada cikin ranta tana tunanin he may even go back to drinking if an rabasu,
"Hmmmm iyami nagode sosai... you're more than a mother to me..." Ya fada kanshi kasa, part din Bintu ta nufa shi kuma ya koma ciki, he went straight to the bedroom Inda amira ta Kwanta ta lumshe idanuwa, bakin gadon ya zauna tare da sakin ajiyan zuciya, ahankali amira ta bude idanuwa ta kalleshi taga he really cried
"Hey..." Ta fada mashi ahankali,
"Hey ..." Ya maida mata cikin whisper yana kallon face dinta new tears na forming a idanuwanshi, idanuwa ta lumshe tare da girgiza mashi kai alaman he shouldn't cry again
"I didn't cry?..." Ta fada calmly tana dan murmushin karfin hali,, kallon idanuwanta da sukayi kaman garwashi yayi yace
"You should cry...it helps alot . " Ya fada yana shafa kumatunta, ajiyan zuciya ta sake tace
"Na Riga nayi Kuka sosai... maybe my eyes are tired...I don't want to cry anymore..." Ta amsa mashi sounding so calm,
"Am sorry I couldn't fulfilled my promises.. " hannunta ta dora kan hannunshi dake kan face dinta tace
"You promised me happiness and you have given me happiness...what else can I ever ask for..." Ta fada mashi tana lumshe idanuwa thinking tomorrow by this time she's far gone and gone for good, maybe gobe ne zatayi kuka sosai
"I promise to protect you from all harm but I couldn't do that...you were physically abused under my roof...babu abinda ke zubda mutuncin mutum kaman yin alkwarin da bazai iya cikawa ba...I feel so ashamed of myself right now..." Ya fada yana fashewa da kuka all over again, kallon shi ta dingayi tana tunanin so he can cry like this, wow, hannunshi ta murzs tace
"Pls ka daina...somethings are above man.. ba alkwarin kudi kou mota kayimin ba...kuma kasa cikaww ba aa... protection comes from God only.. don't feel ashame pls... wallahi am happy am paying the price of being with someone like you... people like us with dirty past always end up with old men but I was lucky to be with you..." Ta fada mashi tana kallon yanda hawaye ke rushing idanuwanshi,
"My heart feel so heavy...ace anzo har gidan nan anyi maki hakan kuma ace ban samu mutum guda to leash my anger on ba.. it's burning me..." Ya fada still crying kaman baby, ahankali amira ta samu ta zauna ta matsa kusa dashi, hugging dinshi tayi kaman she's the male and him the female, tamkar shine yaci duka ba ita ba, sam ya mance da police officers suna jiranshi,
"If you don't stop crying nima zanyi.. " ta fada mashi yayinda take shafa bayanshi kaman small baby, ahankali yace
"Na daina..." Ya fada Yana goge face dinshi da zanin gado, he spent over 10 minutes a jikinta before yazo ya tuna da wayanda ke jiranshi,
"Baby... yansanda suna son suyi magana dake..can you see them?..." Ya tambayeta,
"Yes I will see them..." Ta amsa mashi, ahankali ya d'aga daga jikinta before ya mike, hannun ya mika mata, ahankali ta sauke legs dinta kasa ta rike mashi hannu, tana mikewa tana biting lips dinta alaman she's feeling pain
"I will take you to the hospital. " Ya fada mata,
"Kar ka damu.. iyami have given me good treatment..." Ta amsa mashi tana mikewa tsaye, hijab ya mika mata suka fito falo tana tafiya tana dingishi tana rike waist dinta, he is not listening to her, all he knows is he will take her to the hospital later mutanen gidan sun rage, .
"Sannu hajiya Allah ya kiyaye gaba..." Asp din da yazo da kananun police ya fada mata,
"Amin ..." Lips dinta suka amsa mashi,.nan ya tambayeta if tasan wayanda sukayi assaulting dinta da kuma abinda suka fada mata before attacking her, she made it clear bata taba ganinsu ba in a very low voice because it seems she finds it difficult to talk, she told them how they called her names and she intended to Walk away instead suka fara attacking dinta, kanta kasa as she tells them, hawaye na taruwa idanuwanta Amma sai ta maidasu, fajz sai kallon ta kawai take,tana magana suna rubutawa, nan dai suka tafi ita kuma ta mike before she knows fajz yazo ya dauketa kaman wata yar baby suka koma bedroom.
"Nagode..."amira ta fada ahankali
"Awwwn...ni zance maki nagode...am sorry for what you went through...ki sani the hate it's not on you... it's on ayomide...kiyi hakuri kinji.. " ta fada mata tana shafa cheek dinta, idanuwa amira ta lumshe ta daga mata kai alaman ok
"Yanzun kisha tea sai kisha magani...if you feel more pain ki fadawa ayomide ya kaiki hospital..." Ta fada mata looking at her adorable but messed up face
"Nagode iyami..." Ta sake fada mata kanta kasa as she collects the cup and the pills from her, nan tasha maganin tasha tea din kadan, she feels relieved sosai, bandage hajiya ta rufe mata goshinta dashi before ta umarxeta ta saka kayanta. Fajz na tsaye bakin kofar listening to all their conversation,
Amira doguwar riga ta dauka ta shjga bathroom ta saka ta fito,
"Now you should rest...by tomorrow all the swell will be gone..." Ta fada mata with a smile kan face dinta
"Ok... nagode.." ta fada mata, hajiya daukan keys dinta tayi tare da veil dinta tana cewa
"Don't mind anything they will do...zasu gaji...kuma insha Allah sai an kama wanda yayi maki wannan abun.. " ta sake assuring dinta. Kai amira tayi mata nodding with a smile kan face dinta,
"Zan tafi...." Ta fada mata kokarin mikewa amira tayi don rakata hajiya tace no don't mind...kiyi zamanki.. " ta fada mata, nan hajiya tayo bakin kofar shi kuma ya ciki, nan suka hadu da hajiya, voice ya kwantar yayiwa hajiya magana Yana fada mata about the police officer yayinda yake kallon amira dake haye saman gadon, amsa mashi tayi da it's good he should let them do their job,
"Zan tafi...Amma zan leka wajen bintu dukda ku wajenku bai kamata uwar miji tazo suna ba... something wai kara abi alkunya..." Iyami ta fada with a smile
"Iyami pls go home.. ba sai kin shiga chan ba...Kinga da akwai mutane da yawa chan..." Ya fada mata Amma yana kallon amira dake rufe kanta da bargo tana biting lips dinta alaman she's feeling pain
"Sai in shigo nan in ki zuwa wajenta...ai sai danginku suce wani abun daban.. " ta fada mashi tana wucewa, binta yayi suka dawo falo ya fadawa yan sandan suyi hakuri su kara mashi few minutes she's dressing up, kanwarshi mikewa tayi tabi mum dinta suka fita, bai fito compound ba yace.
"Iyami nagode sosai..." Ya fada cikin sanyi
"Meye na godiya...try as much as you can to calm her down...I know they want to ruin your happiness don ka koma wannan stubborn son his father always complain about..." Ta fada cikin ranta tana tunanin he may even go back to drinking if an rabasu,
"Hmmmm iyami nagode sosai... you're more than a mother to me..." Ya fada kanshi kasa, part din Bintu ta nufa shi kuma ya koma ciki, he went straight to the bedroom Inda amira ta Kwanta ta lumshe idanuwa, bakin gadon ya zauna tare da sakin ajiyan zuciya, ahankali amira ta bude idanuwa ta kalleshi taga he really cried
"Hey..." Ta fada mashi ahankali,
"Hey ..." Ya maida mata cikin whisper yana kallon face dinta new tears na forming a idanuwanshi, idanuwa ta lumshe tare da girgiza mashi kai alaman he shouldn't cry again
"I didn't cry?..." Ta fada calmly tana dan murmushin karfin hali,, kallon idanuwanta da sukayi kaman garwashi yayi yace
"You should cry...it helps alot . " Ya fada yana shafa kumatunta, ajiyan zuciya ta sake tace
"Na Riga nayi Kuka sosai... maybe my eyes are tired...I don't want to cry anymore..." Ta amsa mashi sounding so calm,
"Am sorry I couldn't fulfilled my promises.. " hannunta ta dora kan hannunshi dake kan face dinta tace
"You promised me happiness and you have given me happiness...what else can I ever ask for..." Ta fada mashi tana lumshe idanuwa thinking tomorrow by this time she's far gone and gone for good, maybe gobe ne zatayi kuka sosai
"I promise to protect you from all harm but I couldn't do that...you were physically abused under my roof...babu abinda ke zubda mutuncin mutum kaman yin alkwarin da bazai iya cikawa ba...I feel so ashamed of myself right now..." Ya fada yana fashewa da kuka all over again, kallon shi ta dingayi tana tunanin so he can cry like this, wow, hannunshi ta murzs tace
"Pls ka daina...somethings are above man.. ba alkwarin kudi kou mota kayimin ba...kuma kasa cikaww ba aa... protection comes from God only.. don't feel ashame pls... wallahi am happy am paying the price of being with someone like you... people like us with dirty past always end up with old men but I was lucky to be with you..." Ta fada mashi tana kallon yanda hawaye ke rushing idanuwanshi,
"My heart feel so heavy...ace anzo har gidan nan anyi maki hakan kuma ace ban samu mutum guda to leash my anger on ba.. it's burning me..." Ya fada still crying kaman baby, ahankali amira ta samu ta zauna ta matsa kusa dashi, hugging dinshi tayi kaman she's the male and him the female, tamkar shine yaci duka ba ita ba, sam ya mance da police officers suna jiranshi,
"If you don't stop crying nima zanyi.. " ta fada mashi yayinda take shafa bayanshi kaman small baby, ahankali yace
"Na daina..." Ya fada Yana goge face dinshi da zanin gado, he spent over 10 minutes a jikinta before yazo ya tuna da wayanda ke jiranshi,
"Baby... yansanda suna son suyi magana dake..can you see them?..." Ya tambayeta,
"Yes I will see them..." Ta amsa mashi, ahankali ya d'aga daga jikinta before ya mike, hannun ya mika mata, ahankali ta sauke legs dinta kasa ta rike mashi hannu, tana mikewa tana biting lips dinta alaman she's feeling pain
"I will take you to the hospital. " Ya fada mata,
"Kar ka damu.. iyami have given me good treatment..." Ta amsa mashi tana mikewa tsaye, hijab ya mika mata suka fito falo tana tafiya tana dingishi tana rike waist dinta, he is not listening to her, all he knows is he will take her to the hospital later mutanen gidan sun rage, .
"Sannu hajiya Allah ya kiyaye gaba..." Asp din da yazo da kananun police ya fada mata,
"Amin ..." Lips dinta suka amsa mashi,.nan ya tambayeta if tasan wayanda sukayi assaulting dinta da kuma abinda suka fada mata before attacking her, she made it clear bata taba ganinsu ba in a very low voice because it seems she finds it difficult to talk, she told them how they called her names and she intended to Walk away instead suka fara attacking dinta, kanta kasa as she tells them, hawaye na taruwa idanuwanta Amma sai ta maidasu, fajz sai kallon ta kawai take,tana magana suna rubutawa, nan dai suka tafi ita kuma ta mike before she knows fajz yazo ya dauketa kaman wata yar baby suka koma bedroom.