Sashe 51
Damata Biyu Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ismail kam wajen dad dinshi ya wuce direct ya fada mashi halin da amira ke ciki da screenshot of some of the message Da ake turawa amira, yasan in ya fadawa mum dinshi direct she May not yeild results,
"Daddy look at this humiliation amira is going through....shima mijin bai wani damu ba..." Ya fada kaman zaiyi Kuka, shuru alhaji yayi for a moment before yace
"Tell her ta dawo gida...auren ba dole bane...I know dole something like this will come up...Amma it's more than my expectations..."alhaji ya fada calmly jikinshi duk yayi sanyi
"Daddy amira tace bazata dawo gida ba because of mummy...daddy kaga yanda amira ta rame tana maganar mutuwa....dad if nothing it's done and wani abu ya sameta I won't forgive myself..." Ya fada mashi cikin damuwa sosai
"I said tell her to come home...ai gids nawa ne...ta dawo gida...." Alhaji ya fada atakaice,
"Ok daddy...Amma ka farayiwa mummy maganar..." Bai karasa ba alhaji yace
"Call her for me..." Ya fada mashi, da sauri Ismail ya mike ya tafi bangaren hajiayr su ya fada mata tazo inji dad dinsu, mikewa tayi ta nufi bangaren alhaji yayinda Ismail na biye daita face dinshi babu walwala at all, kallon shi tayi tace
"Lafiya kake dauke da fuska haka?..." Ta tambayeshi yayinda suke tafiya,
"Ba komai..." Ya amsa mata yana sake daure face, haka suka shiga bangaren alhaji, suna shiga Ismail yaso ya basu space Amma sai alhaji ya hanashi tafiya,
"Show her what you showed me..." Was abinda alhaji ya fadawa Ismail, nan Ismail ya fiddo wayarshi ya budewa mum dinshi, amsa tayi tana kallon faces dinsu, tana dan fara karanta threat din da akewa amira tace
"Nifa ban gane wannan abu ba..."
"Mummy yan family din mijin amira ne suka mata wannan messages din suna kiranta da duk sunan dasu gan dama..." Bai karasa ba tace
"Ai daman hakan zai faru sai hakuri...tunda har ta zubda mutuncin ta ai dole sai hakuri kuma... you can't eat your cake and have it back...duk abinda sukayi mata is as a result of her character...her dirty past...it is as a result of boyewa uwa sirrinta...so what do you want me to do .."ta fada kou single remorse babu a face dinta,
"Well ta dawo gida..." Alhaji ya fada bai karasa ba hajiya tace
"Which gida..." Ta fada tana kallon alhaji
"Wannan gidan..." Ya amsa mata atakaice
"Ai sai ka dawo ka zauna daita Amma kaga wannan yarinyar bazan zauna daita ba...wai let me ask you a question...did you think this is east west or south?...nan ba wajen da yarinya zatayi irin abinda amira tayi ta zauna lafiya bane...nan ba wajen da zaka haifi yaro out of wedlock a ce kowa na maka kallon kayi abun bajinta bane.... nan is a place da muka san Honor din kanmi....kayi aure you're not a virgin ya aka kare balle kuma kayi aure kana da bastard a gida... wallahi amira deserve duk abinda zaayi mata....tama godewa Allah ta samu wanda ya aureta... wallahi in har ta sake gidan nan sai dai in har mata gidan..."ta fada tana mikewa, da sauri Ismail yace
"Haba mummy... laifin me amira ta aikata da ke bazaki bata second chance ba..." Kallon shi tayi looking so angry tace
"Inda ban bata second chance ba da kou danta bazan rike ba...the only day amira zata dawo gidan nan sai wannan bawan Allah da ya yarda ya aureta ya dawo yace ya daina sonta...if not wallahi tana chan..." Ta fada cikin matsanacin bacin rai, kou kadan she sees nothing cikin what she's doing ba don komai ba sai don she believes amira deserve any pain that comes to her, she knows in da tun farkon samun cikin ta sani suna iya zubdashi ba tare da kowa ya sani ba har mahaifinta, Inda ta Fadi habeeb is responsible for the pregnancy da kilan anyi forcing dinshi ya aureta kou yaki kou yaso, Amma sam she hide everything to her dukda she placed her in a high rank as her first daughter, kou kadan bata kawaici da amira, she showed her lots of love da ya kamata tayi confiding in her Amma sam baayi hakan ba, and they want her to let her come back to this house... never,
"You can leave Amma amira is coming back home..." Alhaji ya fada mata, sam Ismail baiji dadin wannan abun ba,
"That's good..." Hajiya ta amsawa alhaji tana ficewa daga falonshi, Ismail dafe kanshi yayi idanuwanshi suka kada suka zama ja sosai, wannan abun is so unbelievable, why will his mom not let bygone be bygone, why zata yarda kou da mutuwa amira zatayi it's better ta mutu da ta barta ta dawo gidan, shuru yayi Yana tunanin what to do, shi dai bazai h
Nade hannuwanshi and let his favorite sister suffer like this ba, abun haushin is the fact that faiz bai damu ba so he thought, ahankali ya kalli dad dinshi yace
"Daddy a bar maganar dawowa amira ...I will tell her to be patient... everything will be alright...they will learn to love her as time goes on..." Ismail ya fadawa alhaji da ranshi ke bace sosai
"She will come back home..." Alhaji ya sake fadawa Ismail sounding so real don yaga rainin hankali zaiyi yawa tsakanin shi da hajiya, he have given her so much chance that tanason ta haye kanshi ta maidashi mijin tace, cikin fushi alhaji ya dauki wayarshi, direct amira ya Kira, amira dake kwance ta dora kai kan pillow ta kurawa bango ido kou blinking batayi, kou ringing waya taji sai ta firgita saboda tsoron Kar ya Zama masu zaginta tunda kullum abun gaba yakeyi, ahankali ya daga ta dauki wayar sai taga it's her dad, Zama ta gyara ta dauki wayar tare da sallama, amsawa yayi yace
"Ki tattara kayanki ki dawo gida yau ba gobe ba..." Ya fada mata kai tsaye
"Daddy... mummy ta yarda?..." Ta fada jikinta na rawa
"You're very stupid for asking me such stupid question...gidan nata ne kou nawa...am telling you ki dawo gida you're asking if ta yarda..." Ya fada sounding so angry, Ismail na zaune yana kallon shi, statement dinshi yasa ta Gane mum dinta bata yarda ba
"Daddy am alright fa... lafiya lau nake...babu komai..." Ta fada mashi gudun Kar tashin hankali ya barka tsakanin mum dinta da dad dinta
"If baki dawo ba ranki zaiyi mugun baci... don't play with me..." Ya fada mata yana kashe wayar shi, Ismail dawo wajenshi yayi ya fara cewa
"Daddy amira won't be happy if ta dawo gidan nan mummy ta tafi... mutane will say lot's of things...so pls kayi hakuri ka bar maganar dawowar amira...daman ita kanta tace Kar in fada maku kawai ta fadamin ne don Bata da wanda zatayi sharing pain dinta dashi, komai zaiyi daidsi insha Allah..." Ismail ya fadawa dad dinshi in soughting tune, alhaji sai girgiza kafa kawai yake looking so angry that duk yanda yake da kaunar yaranshi one of this daughter is being bullied somewhere and he can't even do anything about it.
"Daddy look at this humiliation amira is going through....shima mijin bai wani damu ba..." Ya fada kaman zaiyi Kuka, shuru alhaji yayi for a moment before yace
"Tell her ta dawo gida...auren ba dole bane...I know dole something like this will come up...Amma it's more than my expectations..."alhaji ya fada calmly jikinshi duk yayi sanyi
"Daddy amira tace bazata dawo gida ba because of mummy...daddy kaga yanda amira ta rame tana maganar mutuwa....dad if nothing it's done and wani abu ya sameta I won't forgive myself..." Ya fada mashi cikin damuwa sosai
"I said tell her to come home...ai gids nawa ne...ta dawo gida...." Alhaji ya fada atakaice,
"Ok daddy...Amma ka farayiwa mummy maganar..." Bai karasa ba alhaji yace
"Call her for me..." Ya fada mashi, da sauri Ismail ya mike ya tafi bangaren hajiayr su ya fada mata tazo inji dad dinsu, mikewa tayi ta nufi bangaren alhaji yayinda Ismail na biye daita face dinshi babu walwala at all, kallon shi tayi tace
"Lafiya kake dauke da fuska haka?..." Ta tambayeshi yayinda suke tafiya,
"Ba komai..." Ya amsa mata yana sake daure face, haka suka shiga bangaren alhaji, suna shiga Ismail yaso ya basu space Amma sai alhaji ya hanashi tafiya,
"Show her what you showed me..." Was abinda alhaji ya fadawa Ismail, nan Ismail ya fiddo wayarshi ya budewa mum dinshi, amsa tayi tana kallon faces dinsu, tana dan fara karanta threat din da akewa amira tace
"Nifa ban gane wannan abu ba..."
"Mummy yan family din mijin amira ne suka mata wannan messages din suna kiranta da duk sunan dasu gan dama..." Bai karasa ba tace
"Ai daman hakan zai faru sai hakuri...tunda har ta zubda mutuncin ta ai dole sai hakuri kuma... you can't eat your cake and have it back...duk abinda sukayi mata is as a result of her character...her dirty past...it is as a result of boyewa uwa sirrinta...so what do you want me to do .."ta fada kou single remorse babu a face dinta,
"Well ta dawo gida..." Alhaji ya fada bai karasa ba hajiya tace
"Which gida..." Ta fada tana kallon alhaji
"Wannan gidan..." Ya amsa mata atakaice
"Ai sai ka dawo ka zauna daita Amma kaga wannan yarinyar bazan zauna daita ba...wai let me ask you a question...did you think this is east west or south?...nan ba wajen da yarinya zatayi irin abinda amira tayi ta zauna lafiya bane...nan ba wajen da zaka haifi yaro out of wedlock a ce kowa na maka kallon kayi abun bajinta bane.... nan is a place da muka san Honor din kanmi....kayi aure you're not a virgin ya aka kare balle kuma kayi aure kana da bastard a gida... wallahi amira deserve duk abinda zaayi mata....tama godewa Allah ta samu wanda ya aureta... wallahi in har ta sake gidan nan sai dai in har mata gidan..."ta fada tana mikewa, da sauri Ismail yace
"Haba mummy... laifin me amira ta aikata da ke bazaki bata second chance ba..." Kallon shi tayi looking so angry tace
"Inda ban bata second chance ba da kou danta bazan rike ba...the only day amira zata dawo gidan nan sai wannan bawan Allah da ya yarda ya aureta ya dawo yace ya daina sonta...if not wallahi tana chan..." Ta fada cikin matsanacin bacin rai, kou kadan she sees nothing cikin what she's doing ba don komai ba sai don she believes amira deserve any pain that comes to her, she knows in da tun farkon samun cikin ta sani suna iya zubdashi ba tare da kowa ya sani ba har mahaifinta, Inda ta Fadi habeeb is responsible for the pregnancy da kilan anyi forcing dinshi ya aureta kou yaki kou yaso, Amma sam she hide everything to her dukda she placed her in a high rank as her first daughter, kou kadan bata kawaici da amira, she showed her lots of love da ya kamata tayi confiding in her Amma sam baayi hakan ba, and they want her to let her come back to this house... never,
"You can leave Amma amira is coming back home..." Alhaji ya fada mata, sam Ismail baiji dadin wannan abun ba,
"That's good..." Hajiya ta amsawa alhaji tana ficewa daga falonshi, Ismail dafe kanshi yayi idanuwanshi suka kada suka zama ja sosai, wannan abun is so unbelievable, why will his mom not let bygone be bygone, why zata yarda kou da mutuwa amira zatayi it's better ta mutu da ta barta ta dawo gidan, shuru yayi Yana tunanin what to do, shi dai bazai h
Nade hannuwanshi and let his favorite sister suffer like this ba, abun haushin is the fact that faiz bai damu ba so he thought, ahankali ya kalli dad dinshi yace
"Daddy a bar maganar dawowa amira ...I will tell her to be patient... everything will be alright...they will learn to love her as time goes on..." Ismail ya fadawa alhaji da ranshi ke bace sosai
"She will come back home..." Alhaji ya sake fadawa Ismail sounding so real don yaga rainin hankali zaiyi yawa tsakanin shi da hajiya, he have given her so much chance that tanason ta haye kanshi ta maidashi mijin tace, cikin fushi alhaji ya dauki wayarshi, direct amira ya Kira, amira dake kwance ta dora kai kan pillow ta kurawa bango ido kou blinking batayi, kou ringing waya taji sai ta firgita saboda tsoron Kar ya Zama masu zaginta tunda kullum abun gaba yakeyi, ahankali ya daga ta dauki wayar sai taga it's her dad, Zama ta gyara ta dauki wayar tare da sallama, amsawa yayi yace
"Ki tattara kayanki ki dawo gida yau ba gobe ba..." Ya fada mata kai tsaye
"Daddy... mummy ta yarda?..." Ta fada jikinta na rawa
"You're very stupid for asking me such stupid question...gidan nata ne kou nawa...am telling you ki dawo gida you're asking if ta yarda..." Ya fada sounding so angry, Ismail na zaune yana kallon shi, statement dinshi yasa ta Gane mum dinta bata yarda ba
"Daddy am alright fa... lafiya lau nake...babu komai..." Ta fada mashi gudun Kar tashin hankali ya barka tsakanin mum dinta da dad dinta
"If baki dawo ba ranki zaiyi mugun baci... don't play with me..." Ya fada mata yana kashe wayar shi, Ismail dawo wajenshi yayi ya fara cewa
"Daddy amira won't be happy if ta dawo gidan nan mummy ta tafi... mutane will say lot's of things...so pls kayi hakuri ka bar maganar dawowar amira...daman ita kanta tace Kar in fada maku kawai ta fadamin ne don Bata da wanda zatayi sharing pain dinta dashi, komai zaiyi daidsi insha Allah..." Ismail ya fadawa dad dinshi in soughting tune, alhaji sai girgiza kafa kawai yake looking so angry that duk yanda yake da kaunar yaranshi one of this daughter is being bullied somewhere and he can't even do anything about it.