Sashe 40
Damata Biyu Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Amira slept well bayan tayi sallah ishai, she have had enough sleepless nights that nothing stops her from sleeping, she wanted leaving bayan sallah ishai Amma ahmed yace kar ta tafi, ya tsaya mata tamkar he's her father, he made his wife give her another thick tea before ta kwanta, shi da matarshi are busy having so much fun when call din faiz ya shigo, ahankali ya dauki wayarshi yana ganin faiz ya saki tsoki ya saks wayar a silent ya koma abinda yake, fajz called for good 5 minutes leaving him with about 15 miss calls Amma ahmed bai daga ba, nan ya gane amira tana gidan, daga imda yake zuwa gidan ahmed nada nisa sosai amma haka ya hau hanyaz kafin ya iso wajen is 10, wani bugawa rashin mutunci ya dingawa gate din da sai da ya tada ba yan gidan kadai ba har da yan unguwar, babu shiri ahmed ya saka jallabiya ya fito ya bude mashi kofa,
"Lafiya haka zaka cire min gate?.." ahmed ya fada,
"Ina matata.. " shine tambayar da fajz yayiwa ahmed kai tsaye, tun knocking dinshi na farko amira ta tashi zaune, she knows in ba fajz ba babu wanda zaiyi irin wannan rashin mutuncin, kaman ta fito da gudu ta fada mashi to stop knocking saboda abun yayi yawa,
"Wace mata ka bani ajiyan da zakazo goman dare ka ciremin gate" ahmed ya hantareshi, dukda yana tsaye bakin gate ya tare hanyar bai hana fajz shigewa ciki ba
"Amira...." Ya kwala mata Kira if kaga yanda yake behaving sai ka rantse bashi bane, he is totally insane, in har ya tabbatar amira is here hankalin shi zai kwanta, how will he have rest if har bai san inda amira take ba, he won't even blink of the thought of amira running away yana cikin kansh
"Kai wane irin mahaukaci ne zaka shigarmin gida ba da izini na ba..." Ahmed ya fada yana rufe gate tare da bin bayan faiz dake tsaye bakin entrance din yana kallon shoes din dake wajen, nan take ya gane shoes da amira ta saka dazun da zasu fita, he loves her so much that yana lura da duk abinda ke jikinta har zuwa abinda take sakawa, he can draw her from her head to toe naked saboda yanda yake daukan all details about her, that's how much he loves her, yana ganin shoes dinta ya kalli ahmed yace
"Did you know I can sue you for hiding my wife...ya zaayi ka kama yar mutane matar mutane ka rike...ka bar kowa cikin damuwa for crying out loud..." Fajz ya fada yana sauke murya
"Abeg malam ka bar min gida..." Ahmed bai karasa ba fajz ya shige falo yana cewa
"Amira come out here. " Ya fada cikin ihun dayasa amira ta fito da gudu saboda ta lura zai iya misbehaving nan da zai tara mutanen unguwar, bai da hankali when his angry, ahmed couldn't say anymore words da amira ta fito, all he did was walk to amira ta daga kanta yace
"How could you let you sister mess up your wife haka..." Ahmed ya fada mashi sounding so angry, faiz kurawa amira ido yayi yace
"Is it my fault?...did you hate me so much that you told him I watched her bathered you?..." Ya fada kaman zaiyi kuka, bakin ciki yayi mashi yawa, it's so obvious that it way more than he expects, baisan Maryam ta yiwa amira haka ba don har forehead is still swollen,
"Anyways let's go..." Ya fada mata, atakaice,
"Babu inda zata..." Ahmed ya fada mata,
"Ok...haka dai kace kou... first let me tell her parents she's here don su kwantar da hankalin su then I can show you the other side of me...kaga nan area sai kowa yasan what you did.... you're her ex for crying out loud...ya zaayi ka rike yar mutane kaman kaine ubanta... just watch and see..." Ya fada yana fiddo wayarshi, da sauri amira tace
"Am not going back to your house.." ta fada mashi cikin voice dinta da bai fita, dakataww yayi ya kalleta yace
'"fine....ba damuwa...muje in ajiye ki inda na daukoki...ai ba gaban ahmed na auroki ba... let's go...let me drop you... at least iyayenki su daina Kuka...' ya fada mata atakaice,,
"I will find my way..."ta fada mashi before ta kalli ahmed tace
"Yaya... nagode let me go home...'" ta fada mashi
"Let me drop you..." Inji ahmed, fajz bai san lokaci dayace
"Daman I know you will be so happy if anything happens to our marriage...wato you should drop her off...bisimillah Mana...come and drop her off...." Ya fadawa ahmed before ya kalli amira yace
"Did you think bazan kaiki gidanku ba?...well ki kwantar da hankalin ki...am taking you straight home...tunda har baki son gidana saboda laifin da bani na aikata ba ai ba damuwa...am done concentrating on you alone... maybe that's why kikeson bani wahala... for your information bintu ta haihu..so I have no reason to be sad right now...let me take you home...let me do it for your parents...ina jiranki a mota..." Ya fada atakaice yana ficewa daga wajen tare da komawa cikin mota ya zauna, ashe bude ya bar motar bai sai ba saboda tashin hankali, yana fita amira ta kalli ahmed tace
"Yaya ka gaidamin sister...sai da safe..." Ta fada cikin sanyi murya, he didn't say anything, yana biye daita tana fita ya maida gate dinshi ya rufe, she really have no choice than to enter his car, tana shiga without saying a word ya tada motarshi.
Alhamdulliah
18
Zuwairat Ummumaryam
"Lafiya haka zaka cire min gate?.." ahmed ya fada,
"Ina matata.. " shine tambayar da fajz yayiwa ahmed kai tsaye, tun knocking dinshi na farko amira ta tashi zaune, she knows in ba fajz ba babu wanda zaiyi irin wannan rashin mutuncin, kaman ta fito da gudu ta fada mashi to stop knocking saboda abun yayi yawa,
"Wace mata ka bani ajiyan da zakazo goman dare ka ciremin gate" ahmed ya hantareshi, dukda yana tsaye bakin gate ya tare hanyar bai hana fajz shigewa ciki ba
"Amira...." Ya kwala mata Kira if kaga yanda yake behaving sai ka rantse bashi bane, he is totally insane, in har ya tabbatar amira is here hankalin shi zai kwanta, how will he have rest if har bai san inda amira take ba, he won't even blink of the thought of amira running away yana cikin kansh
"Kai wane irin mahaukaci ne zaka shigarmin gida ba da izini na ba..." Ahmed ya fada yana rufe gate tare da bin bayan faiz dake tsaye bakin entrance din yana kallon shoes din dake wajen, nan take ya gane shoes da amira ta saka dazun da zasu fita, he loves her so much that yana lura da duk abinda ke jikinta har zuwa abinda take sakawa, he can draw her from her head to toe naked saboda yanda yake daukan all details about her, that's how much he loves her, yana ganin shoes dinta ya kalli ahmed yace
"Did you know I can sue you for hiding my wife...ya zaayi ka kama yar mutane matar mutane ka rike...ka bar kowa cikin damuwa for crying out loud..." Fajz ya fada yana sauke murya
"Abeg malam ka bar min gida..." Ahmed bai karasa ba fajz ya shige falo yana cewa
"Amira come out here. " Ya fada cikin ihun dayasa amira ta fito da gudu saboda ta lura zai iya misbehaving nan da zai tara mutanen unguwar, bai da hankali when his angry, ahmed couldn't say anymore words da amira ta fito, all he did was walk to amira ta daga kanta yace
"How could you let you sister mess up your wife haka..." Ahmed ya fada mashi sounding so angry, faiz kurawa amira ido yayi yace
"Is it my fault?...did you hate me so much that you told him I watched her bathered you?..." Ya fada kaman zaiyi kuka, bakin ciki yayi mashi yawa, it's so obvious that it way more than he expects, baisan Maryam ta yiwa amira haka ba don har forehead is still swollen,
"Anyways let's go..." Ya fada mata, atakaice,
"Babu inda zata..." Ahmed ya fada mata,
"Ok...haka dai kace kou... first let me tell her parents she's here don su kwantar da hankalin su then I can show you the other side of me...kaga nan area sai kowa yasan what you did.... you're her ex for crying out loud...ya zaayi ka rike yar mutane kaman kaine ubanta... just watch and see..." Ya fada yana fiddo wayarshi, da sauri amira tace
"Am not going back to your house.." ta fada mashi cikin voice dinta da bai fita, dakataww yayi ya kalleta yace
'"fine....ba damuwa...muje in ajiye ki inda na daukoki...ai ba gaban ahmed na auroki ba... let's go...let me drop you... at least iyayenki su daina Kuka...' ya fada mata atakaice,,
"I will find my way..."ta fada mashi before ta kalli ahmed tace
"Yaya... nagode let me go home...'" ta fada mashi
"Let me drop you..." Inji ahmed, fajz bai san lokaci dayace
"Daman I know you will be so happy if anything happens to our marriage...wato you should drop her off...bisimillah Mana...come and drop her off...." Ya fadawa ahmed before ya kalli amira yace
"Did you think bazan kaiki gidanku ba?...well ki kwantar da hankalin ki...am taking you straight home...tunda har baki son gidana saboda laifin da bani na aikata ba ai ba damuwa...am done concentrating on you alone... maybe that's why kikeson bani wahala... for your information bintu ta haihu..so I have no reason to be sad right now...let me take you home...let me do it for your parents...ina jiranki a mota..." Ya fada atakaice yana ficewa daga wajen tare da komawa cikin mota ya zauna, ashe bude ya bar motar bai sai ba saboda tashin hankali, yana fita amira ta kalli ahmed tace
"Yaya ka gaidamin sister...sai da safe..." Ta fada cikin sanyi murya, he didn't say anything, yana biye daita tana fita ya maida gate dinshi ya rufe, she really have no choice than to enter his car, tana shiga without saying a word ya tada motarshi.
Alhamdulliah
18
Zuwairat Ummumaryam