Sashe 25
Damata Biyu Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Bintu bude Baki tayi ta tsaya Tana Kallon Amira that is walking as fast as her legs can carry her, she couldn't help but say
"Sister..." Ta kira Amira da sai kuka take tana goge face dinta Kuma tana tafiya da sauri, Amira heard her loud and clear Amma kou juyawa batayi ba Balle ta kalleta, she knows she's the cause of this, she must have told them all sort of bad thingd about her then me zaisa ta sake sakar Mata jiki, kalllon wani irin evil and pretender take mata, she sees her as someone who draw you close to them just to hurt you, she can never trust her again, balle Kuma ta bar Mata mijin ta bar masu family din daga yau, maganar Maryam is still ringing in her ears wato it's because of her faiz ke hospital
"Kou mutuwa wannan tsinanne zaiyi sai kin bar family din Nan..." Ta tuna abinda take cewa, bintu na karasawa wajen da Maryam take tsaye suna maganar taji Maryam tana cewa
"Wallahi na je gidan na ganta sai na wulakanta Mata rayuwa. " Ta fada taking it upon herself to ruin their relationship especially data gano how important she is to fajz, already tasan she's faiz's happiness, tasan he loves her like crazy, tasan without her he will be vulnerable and hakan zai sa ta tabbatar da sai ta raba su, she doesn't care about anyone but her self, she's a selfish person, mugun halinta yafi na mahaifiyar ta tunda ita taba nunawa karara babu boye boye like her mother, bakin halinta is all over her, fajz is her mortal enemy, she hates him sosai ba don komai ba sai don yanda dad dinsu ya dauki komai ya Mika mashi,gata as a first daughter Amma kaman Bata Nan, she never knows alhaji Yana nagging faiz sosai, she feels it's all about love a tsakanin su, yanda alhaji yayi replying dinta lokacin data fada mashi fajz ya auro karuwa shows he knows about it and still let him marry her because he loves him More than kowa, she hates he is the one that gives them allowance dinsu na monthly Dana yearly, it's so annoying, bataki ace yanzun as he lays there Bai tashi ba,
"Wallahi na sake ganinta kusa da inda yake wallahi bangan uban da zai hanani wulakanta Mata rayuwa..." Maryam ta fada sounding so loud
"Haba anty..." Bintu ta Fara fada Bata karasa ba Maryam ta juyo gareta ta nunata fa yatsa tana cewa
"If I hear anything from your mouth sai naci ubanki...Kar in sake ki sakamin Baki Ina magana..." Ta daka Mata tsawa, da sauri bintu taja bakinta tayi Shuru, dakin da faiz ke kwance ta Shiga, she misses him sosai that Bata San sanda ta saki Ajiyan zuciya ba, kallon shi kawai take tana kallon bakinshi, she just pray he make it easy on her Kar yace Zaiyi fushi daita ba don komai ba sai don tasan if har yasan what Maryam did to Amira it will be on her completely tunda she started it.
Amira samun abun hawa tayi ta hau tana kuka ta fadawa Mai adaidaita ta kaita gidansu, sai Bayan kusan minti arbain akayi saboda hold up, Tana Shiga ta goge face dinta looking ok dukda her eyes ya nuna Tana cikin matsanacin damuwa, she misses this house sosai, sallama ta dingayi a falo as she walks to her mothers bedroom, mum dinta na baccin safiya yayinda asiya da Nasir suna school, kaman daga sama ta dinga jin sallama, tana bude idanuwa sai taga Amira, da sauri Idanuwan Suka washe tana mikewa zaune bakinta bude Tana kallon Amira da tayi Kyau sosai ta Kara kiba skin dinta na daukan Ido with a bit of swollen eyes, kallonta tayi daga sama ahankali tayi kasa da idanuwanta tana kallon hannunta dake dauke da makeken zoben diamond,
"Mummy..." Amira ta fada tana Zama with a smile Kan face dinta
"My darling...kece haka...kou ki fadamin Zaki zo..."hajiya ta fada sounding so excited don kullum tana samun natsuwa sabida Amira is now married, da akwai Yan matsaloli Amma she's still happy
"Mummyna...Ina kwana..." Ta fada sounding very calm kanta kasa
"Lafiya lau my dear. Ya gida ya mijinki da abokiyar zamanki. " Hajiya ta tambayeta
"Lafiya Lau suke.. hmmm...Bai da lafiya...Yana hospital an kwantar dashi.. " Amira ta fada tana danne kukan ta,
"Subhanallah... Inna lillahi waina ilaihi rajiun...what happened..." Hajiya ta fada cike da damuwa, ajiyan zuciya Amira ta saki tana goge face dinta as she feels tears na zubo Mata
"Ki fadamin wani Abu ke faruwa ne..." Hajiya ta sake asking dinta cikin damuwa
"Mummy. " Amira ta fada Tana fashewa da kukanta da take dannewa, hajiya ba karamin damuwa ta shjga ba as Amira is crying, cikin kuka Amira ta fadawa hajiya abinda ya faru da why faiz is hospitalized da Kuma abinda yayarshi ya fada Mata, ajiyan zuciya hajiya ta saki tana cewa
"Ai Amira hakuri zakiyi...Kinga nazifa ma an samu wasu cikin dangin mijinta suna fadin maganar banza kanta balle ke da kika aikata?...ai hakuri ya Zama naki...tunda har Kika aikata irin wanna Kuma kija samu Miji Mai kaunar ki ai hakuri kawai zakiyi kou me zaa fada maki fushi ba naki bane...ni aduar da nake Allah yasa asiya ta samu Miji don nasan inda dangin nazifa sun San abinda ya faru da kilan Bata auru ba itama... yanzun abinda zakiyi shine hakuri,..." Hajiya ta fada Mata atakaice, Amira dake kuka daga Kai tayi ta kalleta tana cewa
'mummy...let me just come back home...nasan faiz na sona but Am scared of abinda zatayi min...am scared of her..." Amira ta fada cikin kuka
"Ai zancen ki dawo gida Bai taso ba... wane gidan Zaki dawo. Sai kizo kiyi min zaune cikin gida..haba Amira ai that is not happening at all...duk wulakancin da zaayi maki ke Kika jawowa kanki...so face it...wayanda basuyi laifi ba are suffering for it balle ke?...ai you're scarred for life babu yanda zakiyi sai hakuri...duk abinda zaa fada maki sai ki taushe kunneki...Amma Kar ki kuskura kice Zaki dawo gida..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana daddaure face dinta yanda zata San she's serious, babu Irin complain din da zata kawo Wanda hakan zai sa ta yarda ta dawo gida, there's no way she will let her come back home ta zzauna gabanta don she feels bazata sake Samun Mai kaunar ta kaman faiz, she knows faiz na sonta. Ahankali Amira ta Mike tana hawaye ta bar dakinta, old dakinta ta shjga ta zauna tana kuka tana tunawa da abinda sister din faiz ta fada Mata.
"Sister..." Ta kira Amira da sai kuka take tana goge face dinta Kuma tana tafiya da sauri, Amira heard her loud and clear Amma kou juyawa batayi ba Balle ta kalleta, she knows she's the cause of this, she must have told them all sort of bad thingd about her then me zaisa ta sake sakar Mata jiki, kalllon wani irin evil and pretender take mata, she sees her as someone who draw you close to them just to hurt you, she can never trust her again, balle Kuma ta bar Mata mijin ta bar masu family din daga yau, maganar Maryam is still ringing in her ears wato it's because of her faiz ke hospital
"Kou mutuwa wannan tsinanne zaiyi sai kin bar family din Nan..." Ta tuna abinda take cewa, bintu na karasawa wajen da Maryam take tsaye suna maganar taji Maryam tana cewa
"Wallahi na je gidan na ganta sai na wulakanta Mata rayuwa. " Ta fada taking it upon herself to ruin their relationship especially data gano how important she is to fajz, already tasan she's faiz's happiness, tasan he loves her like crazy, tasan without her he will be vulnerable and hakan zai sa ta tabbatar da sai ta raba su, she doesn't care about anyone but her self, she's a selfish person, mugun halinta yafi na mahaifiyar ta tunda ita taba nunawa karara babu boye boye like her mother, bakin halinta is all over her, fajz is her mortal enemy, she hates him sosai ba don komai ba sai don yanda dad dinsu ya dauki komai ya Mika mashi,gata as a first daughter Amma kaman Bata Nan, she never knows alhaji Yana nagging faiz sosai, she feels it's all about love a tsakanin su, yanda alhaji yayi replying dinta lokacin data fada mashi fajz ya auro karuwa shows he knows about it and still let him marry her because he loves him More than kowa, she hates he is the one that gives them allowance dinsu na monthly Dana yearly, it's so annoying, bataki ace yanzun as he lays there Bai tashi ba,
"Wallahi na sake ganinta kusa da inda yake wallahi bangan uban da zai hanani wulakanta Mata rayuwa..." Maryam ta fada sounding so loud
"Haba anty..." Bintu ta Fara fada Bata karasa ba Maryam ta juyo gareta ta nunata fa yatsa tana cewa
"If I hear anything from your mouth sai naci ubanki...Kar in sake ki sakamin Baki Ina magana..." Ta daka Mata tsawa, da sauri bintu taja bakinta tayi Shuru, dakin da faiz ke kwance ta Shiga, she misses him sosai that Bata San sanda ta saki Ajiyan zuciya ba, kallon shi kawai take tana kallon bakinshi, she just pray he make it easy on her Kar yace Zaiyi fushi daita ba don komai ba sai don tasan if har yasan what Maryam did to Amira it will be on her completely tunda she started it.
Amira samun abun hawa tayi ta hau tana kuka ta fadawa Mai adaidaita ta kaita gidansu, sai Bayan kusan minti arbain akayi saboda hold up, Tana Shiga ta goge face dinta looking ok dukda her eyes ya nuna Tana cikin matsanacin damuwa, she misses this house sosai, sallama ta dingayi a falo as she walks to her mothers bedroom, mum dinta na baccin safiya yayinda asiya da Nasir suna school, kaman daga sama ta dinga jin sallama, tana bude idanuwa sai taga Amira, da sauri Idanuwan Suka washe tana mikewa zaune bakinta bude Tana kallon Amira da tayi Kyau sosai ta Kara kiba skin dinta na daukan Ido with a bit of swollen eyes, kallonta tayi daga sama ahankali tayi kasa da idanuwanta tana kallon hannunta dake dauke da makeken zoben diamond,
"Mummy..." Amira ta fada tana Zama with a smile Kan face dinta
"My darling...kece haka...kou ki fadamin Zaki zo..."hajiya ta fada sounding so excited don kullum tana samun natsuwa sabida Amira is now married, da akwai Yan matsaloli Amma she's still happy
"Mummyna...Ina kwana..." Ta fada sounding very calm kanta kasa
"Lafiya lau my dear. Ya gida ya mijinki da abokiyar zamanki. " Hajiya ta tambayeta
"Lafiya Lau suke.. hmmm...Bai da lafiya...Yana hospital an kwantar dashi.. " Amira ta fada tana danne kukan ta,
"Subhanallah... Inna lillahi waina ilaihi rajiun...what happened..." Hajiya ta fada cike da damuwa, ajiyan zuciya Amira ta saki tana goge face dinta as she feels tears na zubo Mata
"Ki fadamin wani Abu ke faruwa ne..." Hajiya ta sake asking dinta cikin damuwa
"Mummy. " Amira ta fada Tana fashewa da kukanta da take dannewa, hajiya ba karamin damuwa ta shjga ba as Amira is crying, cikin kuka Amira ta fadawa hajiya abinda ya faru da why faiz is hospitalized da Kuma abinda yayarshi ya fada Mata, ajiyan zuciya hajiya ta saki tana cewa
"Ai Amira hakuri zakiyi...Kinga nazifa ma an samu wasu cikin dangin mijinta suna fadin maganar banza kanta balle ke da kika aikata?...ai hakuri ya Zama naki...tunda har Kika aikata irin wanna Kuma kija samu Miji Mai kaunar ki ai hakuri kawai zakiyi kou me zaa fada maki fushi ba naki bane...ni aduar da nake Allah yasa asiya ta samu Miji don nasan inda dangin nazifa sun San abinda ya faru da kilan Bata auru ba itama... yanzun abinda zakiyi shine hakuri,..." Hajiya ta fada Mata atakaice, Amira dake kuka daga Kai tayi ta kalleta tana cewa
'mummy...let me just come back home...nasan faiz na sona but Am scared of abinda zatayi min...am scared of her..." Amira ta fada cikin kuka
"Ai zancen ki dawo gida Bai taso ba... wane gidan Zaki dawo. Sai kizo kiyi min zaune cikin gida..haba Amira ai that is not happening at all...duk wulakancin da zaayi maki ke Kika jawowa kanki...so face it...wayanda basuyi laifi ba are suffering for it balle ke?...ai you're scarred for life babu yanda zakiyi sai hakuri...duk abinda zaa fada maki sai ki taushe kunneki...Amma Kar ki kuskura kice Zaki dawo gida..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana daddaure face dinta yanda zata San she's serious, babu Irin complain din da zata kawo Wanda hakan zai sa ta yarda ta dawo gida, there's no way she will let her come back home ta zzauna gabanta don she feels bazata sake Samun Mai kaunar ta kaman faiz, she knows faiz na sonta. Ahankali Amira ta Mike tana hawaye ta bar dakinta, old dakinta ta shjga ta zauna tana kuka tana tunawa da abinda sister din faiz ta fada Mata.