Sashe 51
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallon hoton da ta ajiye ya yi kafin ya kalleta.
"Meye kike yi da wannan hoton!?"ya tambayeta yana matsowa kusa da ita.
"Ya Taj kawai na ji ina son gani ne"
Banzan kallo ya watsa mata kamar ze daketa.
"Fita ki bani guri".
Da sauri ta ce"to!to,ya Taj dan Allah inje in ga Asmita!?".
"Fita ki bani guri"ya sa'ke maimaita mata.
A maimakon ta fita din kamar yanda ya buƙata se ƙara tambayarsa da ta yi akan Asmita.
"Gobe za ki ganta"
Jiki a sanyaye ta ce "to".
"Kina da tabbacin za ki kai goben ne?"cikin rashin fahimta ta ce "bangane ba".
"Da kika ce to kawai,kina da tabbacin za ki kai gobene!?, Allah yakaimu ya kamata ki faɗa".
"Allah ya kaimu".
Ta juya da niyar fita a dakin hannunta ya rike.
Ya ja ta zuwa gaban mirror wani magani me kama da makilin na kashe raɗaɗi, ya bata,ya sa'ke jawo ta zuwa kan gado.
Umarni ya bata da ta hau ta zauna.
Tana dar_dar ta hau jikinta na ɗan rawa,yana ankare da ita,tsaki taja.
"Ubanme kike tunanin zan yi miki,da jikinki yake rawa haka"..
Ita de bata ce mishi komai ba.
Zama ya yi a gabanta ya juya mata baya.
Ita de ta rasa gane me yake kokarin aikatawa,zame rigar towel din jikinsa ya yi.
Zaro manyan idanunta waje ta yi gani ciwuka a bayan sa har waje biyu da alama da wuka aka ji masa su.
Jin bata fara masa komai bane ya ce"ki shafa min mana".
Hannunta na rawa ta matsa ta fara shafa masa kamar me tafiyan tsutsa,ita tsoro take ji karta fame mishi ciwo.
Tana tunanin to aina ya ji wannan ciwo haka.
Yau sun kama kuma sun kashe yan kungiyar Italian Mafia kusan mutane talatin a daji sun yi garkuwa da mutane rai bakwai se yan matan da suka kama,sun kai ashirin,da niyar yi musu fyade da kisan gilla su aikawa iyayensu.
Nan ne major Marry ta samu information akan inda suke shine ta turawa LTG,shine fitan da sukayi shida sojojin sa.
Sun kubutar da mutanen da yan kungiyar Italian Mafia suka kama gaba daya se yarinya daya da already sun yi mata fyade ta mutu.
Bayan sun kashe na kashewa ne sun kama na kamawa sun sa a mota,wani daga cikinsu batare da sun san dashi ba yazo da wuka ta baya da niyar ya kashe LTG, Allah be basa Sa'a ba,ya yanke sa s waje biyu.
Juyowa LTG ya yi ya damkesa,kamar wuyan kaza haka ya murde wuyan sa.
Hankalinta ya yi gaba wajen tunanin ta yanda ya ji ciwo ta taɓa wajen ciwon.
Sautin "ashhh" ya fitar saboda zafin da ya ji.
"Dan Allah ka yi hakuri Wallahi ba da gangan bane".
"Ki kashe ni kawai ki huta!,common shafa abu ne ba ki iya ba se wani shafe ni kike yi kamar wacce ta samu bayan kuliya".
Ya faɗa a faɗace.
Miƙewa ta yi,seda ta zo dede bakin kofa ta ce"tom sannu dama mutane irin ku ba'a musu gwaninta,gobe ko zakuna ne suka ji maka ciwo bazan taimaka maka ba".yi ya yi kamar ze miƙe ai kuwa ah million ta fice a part din.
Kwafa ya yi yaba bayanta da kallo "matsoraciya kawai".
Komawa part din anty amarya ta yi,ta samu ita take jira.bata tambayeta me ya rike taba.
"Kije ki kwanta dare ya yi".
"Seda safe mommy"ta faɗa tana daukar wayarta ta shiga daki na kusa dana anty amarya.key ta murza ta je kasan katifa da ta boye takardar tafito dashi.
Loda number jikin ta yi a wayarta,cikin uku ya yi aka dauka.
"Hello waye ne".
Muryar mutumin daya fara taimakon rayuwarsu ta ji ya sauka a kunnenta,da alamun kuka yake yi.
"My Sabriyah na yi kewarki sosai"hawaye ne ta ji ya taru a idonta.
Under her breath ta iya furta.
"Fu'ad!, da gaske kaine?".
"Ni ne my Sabriyah,ashe zan sake jin muryarki kafin in mutu na dauka se a lahira zamu haɗu,ina Asmita, na yi matukar kewarku"ya faɗa yana kuka.
Ita ma yanda taji yana kuka ne yasa ta fashe da kuka.
"Fu'ad kana ina ne,meye abinda ya faru dakai bayan rabuwar mu,"sune tambayoyin da ta masa.
Sa'ke fashewa da kuka ya yi "my Sabriyah, rayuwata tana cikin halin ha'ulayi.ina cikin masifa.wannan sojan da ya ɗauke ki ne ya kamani ya daureni kullum se an min azaba daban daban,abinda baki sani ba shine yasa aka dauke Asmita saboda yana son wannan memory nan a wajenta.ni kuma ya kashe min mamana da babana dan kawai ya nemi in faɗa masa in da ze same ku ni kuma naki.wannan dalilin yasa ya kashe min kowa nawa ni kuma ya min azaba wanda se da na rokesa da ya kasheni kawai".
Komai ji ta yi ya tsaya mata cak gumi ya fara yanko mata, al'ajabi ya hanata magana,taya hakan ze faru ashe duk tashin hankalin da ta shiga akan Asmita da Fu'ad dama LTG ne ya sace su?,dama abinda yake kullawa kenan,. wannan tambayoyin ta dinga yiwa kanta.
Nan take taji wani irin zazzafar ƙiyayyar lieutenant general Tajuddeen ya mamaye cikin zuciyarta,inda za'a bata wuka ko bindiga a ce ta kashe mutumin da ta tsana yanzu to shine wanda zata aika lahira.
Ganin ta yi shuru ne yasa ya fahimci cewa,ta faɗa tarkonsa,domin ya yi imani da taimakon Sabriyah ze samu damar kashe LTG, muddin in bega bayansa ba tofa babu yanda za'a yi shirin su ya yu, saboda barnan da ya masa yau bana wasa bane,ya kashe masa mutane sosai.
Cikin sheshekar kuka ya ce "my Sabriyah kina jina kuwa?".
"Ina jinka Fu'ad, kawai na ka sa yardan wai ya Taj ze iya aikata hakan ne".
"Sabriyah karki manta mugu bashi da kama,ze iya canza fuska duk yanda ya gadama".
"Hakane kam, Wallahi natsane shi,ban taɓa kawo ze aikata min haka ba".
Murmushi ya yi"yanzu kinsan taimakon da nakeso kimin".
Kamar yana gabanta ta girgiza mishi kai.
"Da taimakon ki zamu ka re mutane da yawa daga muguntarsa.dole ne mun yi hanyar da za'a kamashi yaje ya girbi abinda ya shuka.duk wani motsinsa ina so ki dinga sanar da ni,ki shiga jikinsa sosai ta yanda zamu dau fansar mu akansa.bincike za ki mana sosai akansa Kinga ke ce kuke gida daya,duk wani shirinsa daga zaran kin gano ki sanar dani".
With full confidence ta ce"na maka alkawarin aiwatar da hakan Fu'ad".ji ta yi kamar motsi yasa ta kashe wayar.ta ajiye agefe.
Jin bata sake jin motsin bane ya sa ta,kwanta tunani fal ranta, gaskiya ne maganar da Fu'ad ya faɗa mata shi mugu bashi da kama.
Se juyi takeyi amma bacci ya gagara daukar ta har karfe hudu na dare idonta biyu.
Yawancin ku baku san two pages nake haɗa muku ba, wanda hakan na nufin in an yi update yau, baza'a yi gobe ba se jibi.
*🌹🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹🌹*
Page 27
*_Story & written_*
By
*MRS🌹ISHAM🌹*
( Yar lelen Jarumai)
*THE WRITER OF 🖋️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
📚📚 JARUMAI WRITERS ASSOCIATED 📚📚🖋️
____________________________
Page 27
Se da aka fara kiraye _kirayen sallah asuba ne bacci ya ɗauke ta.tasha kukanta san ranta hatta gaji.
Anty amarya ta tasheta ta hanyar kwankwasa kofar dakin da take kwance,tashi ta yi ta bude mata.
"Sabriyah lokacin ya yi" to "ta ce ta dauko hijab tabi anty amarya zuwa bedroom nata.
Bayan sun idar da Sallah nan ne anty amarya take sanar da ita yau malamin islamiyya ze zo yake koyar da su, boko ma gobe zasu fara zuwa.
Godiya ta yi mata Sannan ta hau kan gado ta kwanta dan kuwa ba ta gaji da yin bacci ba.ita ma kwanciya ta yi kusa da ita tana kallon yanda take bacci.
Karfe tara suka farka bacci,wanka sukayi suka shirya zuwa dinning ita de Sabriyah hijab ta saka dan yanzu dadinsa takeji.
Bedroom din uncle Hameed anty amarya ta nuna mata kafin su fita.
Shiga ta yi ta sameshi yana zaune akan sallaya da alamu tunda suka dawo daga masallaci be koma bacci ba.
Zama ta yi a kasan carpet tana gaisheshi.
"Ina kwana daddy"
Sunan da ta kirasa dashi, ya ji dadi sosai,tun bayan ɓatar Asrah ba'a sake kiransa da daddy ba.
"Lafiya klau sab,ya mommy ki!?"
"Tana Lfy lau, lokacin karyawa ya yi"murmushi ya yi, ya ce "to muje ko!?"
Ya mike suka fito a tare suka samu anty amarya tana tsaye inda ta barta.
Dinning suka shigo suka samu an gama serving din breakfast,kowa na wajen da murmushi suke kallonsu sun yi kyau gwanin sha'awa family.
Zama suka yi,ana cikin cin abinci Hajjatiye ta soma magana.
"Nikam meye ya hana, khareema da Huraira zuwa cin abinci cikin mutane sun maƙale a part din su kamar wasu munafukai,ko har yanzu khareema na nan da ba ƙin halinta nakin zuwa a ci abinci da ita"ta yi maganar tana tsare Abbie da ido.
Abbie bawan Allah gaba daya ya ma rasa ta ina ze fara sanarwar Hajjatiye da Ammuh bata cin abinci kwata_kwata da kowa,ba dan ya so ba ya mata karya ta hanyar faɗin.
"Hajjatiye!, khareema yau da ciwon kai ta tashi"
Dogon tsaki Hajjatiye taja ta ce.
"To waye ya damu da tsiyar tsinantakar ciwon kanta,mu din aka ce mata,wani lafiyar ne garemu ai sede kawai a ce Alhamdulillah,to Wallahi kar ta kuskura a sa'ke zuwa cin abinci ba ta nan ran kowa ze ɓaci".
"In sha Allahu, hakan baze sa'ke faruwa ba".cewar Abbie,dan ya lura Ammuh na son ja mishi magana ne a wajen Hajjatiye.dole ya taka wa rashin fitowarta burki.
Ta maida kallonta kan Abbu,kafin ma ta yi magana ya ce.
"Hurairah bansan me ya hana ta zuwa cin abinci ba".
Tabe baki ta yi,
"To ai dama iyayin su daya,ita da khareemar".
Su de sauran cin abincinsu suke yi suna saurarar abinda ke faruwa.
"Kuna gama cin abinci duk za mu tafi asibiti,bana son African time"Hajiya babba ta faɗa tana rufe plate din gabanta, alamar ta kammala cin nata.
"Meye kike yi da wannan hoton!?"ya tambayeta yana matsowa kusa da ita.
"Ya Taj kawai na ji ina son gani ne"
Banzan kallo ya watsa mata kamar ze daketa.
"Fita ki bani guri".
Da sauri ta ce"to!to,ya Taj dan Allah inje in ga Asmita!?".
"Fita ki bani guri"ya sa'ke maimaita mata.
A maimakon ta fita din kamar yanda ya buƙata se ƙara tambayarsa da ta yi akan Asmita.
"Gobe za ki ganta"
Jiki a sanyaye ta ce "to".
"Kina da tabbacin za ki kai goben ne?"cikin rashin fahimta ta ce "bangane ba".
"Da kika ce to kawai,kina da tabbacin za ki kai gobene!?, Allah yakaimu ya kamata ki faɗa".
"Allah ya kaimu".
Ta juya da niyar fita a dakin hannunta ya rike.
Ya ja ta zuwa gaban mirror wani magani me kama da makilin na kashe raɗaɗi, ya bata,ya sa'ke jawo ta zuwa kan gado.
Umarni ya bata da ta hau ta zauna.
Tana dar_dar ta hau jikinta na ɗan rawa,yana ankare da ita,tsaki taja.
"Ubanme kike tunanin zan yi miki,da jikinki yake rawa haka"..
Ita de bata ce mishi komai ba.
Zama ya yi a gabanta ya juya mata baya.
Ita de ta rasa gane me yake kokarin aikatawa,zame rigar towel din jikinsa ya yi.
Zaro manyan idanunta waje ta yi gani ciwuka a bayan sa har waje biyu da alama da wuka aka ji masa su.
Jin bata fara masa komai bane ya ce"ki shafa min mana".
Hannunta na rawa ta matsa ta fara shafa masa kamar me tafiyan tsutsa,ita tsoro take ji karta fame mishi ciwo.
Tana tunanin to aina ya ji wannan ciwo haka.
Yau sun kama kuma sun kashe yan kungiyar Italian Mafia kusan mutane talatin a daji sun yi garkuwa da mutane rai bakwai se yan matan da suka kama,sun kai ashirin,da niyar yi musu fyade da kisan gilla su aikawa iyayensu.
Nan ne major Marry ta samu information akan inda suke shine ta turawa LTG,shine fitan da sukayi shida sojojin sa.
Sun kubutar da mutanen da yan kungiyar Italian Mafia suka kama gaba daya se yarinya daya da already sun yi mata fyade ta mutu.
Bayan sun kashe na kashewa ne sun kama na kamawa sun sa a mota,wani daga cikinsu batare da sun san dashi ba yazo da wuka ta baya da niyar ya kashe LTG, Allah be basa Sa'a ba,ya yanke sa s waje biyu.
Juyowa LTG ya yi ya damkesa,kamar wuyan kaza haka ya murde wuyan sa.
Hankalinta ya yi gaba wajen tunanin ta yanda ya ji ciwo ta taɓa wajen ciwon.
Sautin "ashhh" ya fitar saboda zafin da ya ji.
"Dan Allah ka yi hakuri Wallahi ba da gangan bane".
"Ki kashe ni kawai ki huta!,common shafa abu ne ba ki iya ba se wani shafe ni kike yi kamar wacce ta samu bayan kuliya".
Ya faɗa a faɗace.
Miƙewa ta yi,seda ta zo dede bakin kofa ta ce"tom sannu dama mutane irin ku ba'a musu gwaninta,gobe ko zakuna ne suka ji maka ciwo bazan taimaka maka ba".yi ya yi kamar ze miƙe ai kuwa ah million ta fice a part din.
Kwafa ya yi yaba bayanta da kallo "matsoraciya kawai".
Komawa part din anty amarya ta yi,ta samu ita take jira.bata tambayeta me ya rike taba.
"Kije ki kwanta dare ya yi".
"Seda safe mommy"ta faɗa tana daukar wayarta ta shiga daki na kusa dana anty amarya.key ta murza ta je kasan katifa da ta boye takardar tafito dashi.
Loda number jikin ta yi a wayarta,cikin uku ya yi aka dauka.
"Hello waye ne".
Muryar mutumin daya fara taimakon rayuwarsu ta ji ya sauka a kunnenta,da alamun kuka yake yi.
"My Sabriyah na yi kewarki sosai"hawaye ne ta ji ya taru a idonta.
Under her breath ta iya furta.
"Fu'ad!, da gaske kaine?".
"Ni ne my Sabriyah,ashe zan sake jin muryarki kafin in mutu na dauka se a lahira zamu haɗu,ina Asmita, na yi matukar kewarku"ya faɗa yana kuka.
Ita ma yanda taji yana kuka ne yasa ta fashe da kuka.
"Fu'ad kana ina ne,meye abinda ya faru dakai bayan rabuwar mu,"sune tambayoyin da ta masa.
Sa'ke fashewa da kuka ya yi "my Sabriyah, rayuwata tana cikin halin ha'ulayi.ina cikin masifa.wannan sojan da ya ɗauke ki ne ya kamani ya daureni kullum se an min azaba daban daban,abinda baki sani ba shine yasa aka dauke Asmita saboda yana son wannan memory nan a wajenta.ni kuma ya kashe min mamana da babana dan kawai ya nemi in faɗa masa in da ze same ku ni kuma naki.wannan dalilin yasa ya kashe min kowa nawa ni kuma ya min azaba wanda se da na rokesa da ya kasheni kawai".
Komai ji ta yi ya tsaya mata cak gumi ya fara yanko mata, al'ajabi ya hanata magana,taya hakan ze faru ashe duk tashin hankalin da ta shiga akan Asmita da Fu'ad dama LTG ne ya sace su?,dama abinda yake kullawa kenan,. wannan tambayoyin ta dinga yiwa kanta.
Nan take taji wani irin zazzafar ƙiyayyar lieutenant general Tajuddeen ya mamaye cikin zuciyarta,inda za'a bata wuka ko bindiga a ce ta kashe mutumin da ta tsana yanzu to shine wanda zata aika lahira.
Ganin ta yi shuru ne yasa ya fahimci cewa,ta faɗa tarkonsa,domin ya yi imani da taimakon Sabriyah ze samu damar kashe LTG, muddin in bega bayansa ba tofa babu yanda za'a yi shirin su ya yu, saboda barnan da ya masa yau bana wasa bane,ya kashe masa mutane sosai.
Cikin sheshekar kuka ya ce "my Sabriyah kina jina kuwa?".
"Ina jinka Fu'ad, kawai na ka sa yardan wai ya Taj ze iya aikata hakan ne".
"Sabriyah karki manta mugu bashi da kama,ze iya canza fuska duk yanda ya gadama".
"Hakane kam, Wallahi natsane shi,ban taɓa kawo ze aikata min haka ba".
Murmushi ya yi"yanzu kinsan taimakon da nakeso kimin".
Kamar yana gabanta ta girgiza mishi kai.
"Da taimakon ki zamu ka re mutane da yawa daga muguntarsa.dole ne mun yi hanyar da za'a kamashi yaje ya girbi abinda ya shuka.duk wani motsinsa ina so ki dinga sanar da ni,ki shiga jikinsa sosai ta yanda zamu dau fansar mu akansa.bincike za ki mana sosai akansa Kinga ke ce kuke gida daya,duk wani shirinsa daga zaran kin gano ki sanar dani".
With full confidence ta ce"na maka alkawarin aiwatar da hakan Fu'ad".ji ta yi kamar motsi yasa ta kashe wayar.ta ajiye agefe.
Jin bata sake jin motsin bane ya sa ta,kwanta tunani fal ranta, gaskiya ne maganar da Fu'ad ya faɗa mata shi mugu bashi da kama.
Se juyi takeyi amma bacci ya gagara daukar ta har karfe hudu na dare idonta biyu.
Yawancin ku baku san two pages nake haɗa muku ba, wanda hakan na nufin in an yi update yau, baza'a yi gobe ba se jibi.
*🌹🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹🌹*
Page 27
*_Story & written_*
By
*MRS🌹ISHAM🌹*
( Yar lelen Jarumai)
*THE WRITER OF 🖋️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
📚📚 JARUMAI WRITERS ASSOCIATED 📚📚🖋️
____________________________
Page 27
Se da aka fara kiraye _kirayen sallah asuba ne bacci ya ɗauke ta.tasha kukanta san ranta hatta gaji.
Anty amarya ta tasheta ta hanyar kwankwasa kofar dakin da take kwance,tashi ta yi ta bude mata.
"Sabriyah lokacin ya yi" to "ta ce ta dauko hijab tabi anty amarya zuwa bedroom nata.
Bayan sun idar da Sallah nan ne anty amarya take sanar da ita yau malamin islamiyya ze zo yake koyar da su, boko ma gobe zasu fara zuwa.
Godiya ta yi mata Sannan ta hau kan gado ta kwanta dan kuwa ba ta gaji da yin bacci ba.ita ma kwanciya ta yi kusa da ita tana kallon yanda take bacci.
Karfe tara suka farka bacci,wanka sukayi suka shirya zuwa dinning ita de Sabriyah hijab ta saka dan yanzu dadinsa takeji.
Bedroom din uncle Hameed anty amarya ta nuna mata kafin su fita.
Shiga ta yi ta sameshi yana zaune akan sallaya da alamu tunda suka dawo daga masallaci be koma bacci ba.
Zama ta yi a kasan carpet tana gaisheshi.
"Ina kwana daddy"
Sunan da ta kirasa dashi, ya ji dadi sosai,tun bayan ɓatar Asrah ba'a sake kiransa da daddy ba.
"Lafiya klau sab,ya mommy ki!?"
"Tana Lfy lau, lokacin karyawa ya yi"murmushi ya yi, ya ce "to muje ko!?"
Ya mike suka fito a tare suka samu anty amarya tana tsaye inda ta barta.
Dinning suka shigo suka samu an gama serving din breakfast,kowa na wajen da murmushi suke kallonsu sun yi kyau gwanin sha'awa family.
Zama suka yi,ana cikin cin abinci Hajjatiye ta soma magana.
"Nikam meye ya hana, khareema da Huraira zuwa cin abinci cikin mutane sun maƙale a part din su kamar wasu munafukai,ko har yanzu khareema na nan da ba ƙin halinta nakin zuwa a ci abinci da ita"ta yi maganar tana tsare Abbie da ido.
Abbie bawan Allah gaba daya ya ma rasa ta ina ze fara sanarwar Hajjatiye da Ammuh bata cin abinci kwata_kwata da kowa,ba dan ya so ba ya mata karya ta hanyar faɗin.
"Hajjatiye!, khareema yau da ciwon kai ta tashi"
Dogon tsaki Hajjatiye taja ta ce.
"To waye ya damu da tsiyar tsinantakar ciwon kanta,mu din aka ce mata,wani lafiyar ne garemu ai sede kawai a ce Alhamdulillah,to Wallahi kar ta kuskura a sa'ke zuwa cin abinci ba ta nan ran kowa ze ɓaci".
"In sha Allahu, hakan baze sa'ke faruwa ba".cewar Abbie,dan ya lura Ammuh na son ja mishi magana ne a wajen Hajjatiye.dole ya taka wa rashin fitowarta burki.
Ta maida kallonta kan Abbu,kafin ma ta yi magana ya ce.
"Hurairah bansan me ya hana ta zuwa cin abinci ba".
Tabe baki ta yi,
"To ai dama iyayin su daya,ita da khareemar".
Su de sauran cin abincinsu suke yi suna saurarar abinda ke faruwa.
"Kuna gama cin abinci duk za mu tafi asibiti,bana son African time"Hajiya babba ta faɗa tana rufe plate din gabanta, alamar ta kammala cin nata.