Sashe 5
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Ohhh no! wa ya taba Asrah ne haka, meyafaru yar lelen Abbie" Abbie ne ya yi magana a yayinda yake sa hannu yadauketa akan cinyar Hajiya babba suka zauna akan manyan kujerun da ke zagaye a falon.
Rarrashin ta Abbie yakeyi ko zasu samu ta yi shuru amma ina ,kamar ana zugata ga har kanta yafara daukan zafi , uncle Hameed ne ya kalli anty amarya ya ce " nikam Abida wa ya taɓo wannan rigimammiyar" dariya anty amarya ta yi ta ce" ita da Hajiya babba ne , ce mata ta yi bazata aura mata Tajuddeen ba shine ta ke wannan kukan " dukkansu dariya sukayi harda su Abbas da su ma suka shigo, ga su parsa atsaye sunyi carko_carko duk jikinsu ya yi sanyi sosai ganin irin kukan da yar uwarsu Asrah keyi , ɗan kuwa ba karamin so sukeyi mata ba shisa kullum se sunje wajanta duk da ita bata wani shaƙu dasu ba ,saboda ba kasafe take zama a cikinsu ba.
" Haba Hajiya babba ! kinsan halinta inde akan Tajuddeen ne tofa seta hanamu bacci agidan nan " cewar Abbu fuskarshi dauke da murmushi .
Shigowa cikin falon ya yi idonshi akan Asrah da ke zaune akan cinyar Abbie tana kukanta , sake tsuke kyakkyawar fuskarshi ya yi babu annuri a fuskar, ko kallonsu beyi ba yakarasa tsakiyar falon ya tsaya , tunda ya fito , cak kukan nata ya tsaya kamar anyi ruwa an dauke tafara dariya kamar ba ita ce take wannan kukan ba da kururuwa , hannu ya mika mata ya ce" let's go Asrah" cikin hanzari ta sauƙo akan cinyar Abbie ta riƙo hannun nashi hade da rungume shi, duk zuba musu ido sukayi babu wanda ya ce mishi uffan , ɗan sun san wani inya mishi magana acikinsu ze iya basu amsar da bazeyi musu daɗi ba , domin Tajuddeen inda kunya yabi ma be biba , riko hannunta ya yi yajata zuwa part din shi suka barsu afalon.
Ajiyar zuciya Ammi ta yi kawai taname bin bayan Tajuddeen da Asrah da kallo, kallon Abbie ta yi taga shima ita yake kallo, alama yamata da ido ,ta kwantar da hankalinta, gyada mishi kai ta yi sannan ta mike ta bar falon ta nufi nata part din ,hadaddiyar bedroom dinta tashiga na alfarma dayasha dukiya, zama ta yi akan gado. wasu abubuwan da suka faru shekaru sha takwas abaya ne yake dawo mata acikin kwakwalwar ta , bedside table takai idonta ,yar karamar hoton enlargement ne me kyau ita ce acikin hoton da wani kyakkyawan yaro ajikin hoton sa hannu ta yi ta dauki hoton , shafawa ta yi hawaye na fita a idonta " am sorry my Tajuddeen, ɗana ka yafemin ninasan me laifi ce agareka amma ban cancanci haka daga gunka ba, wallahi bantaba jin bana sonka ba kawai ,abinda ya faru sharrin shaidan ne " ta faɗa tana kuka ta rungume hoton a kirjinta , haka ta kwanta da hoton rike ahannunta , shigowa bedroom din Abbie ya yi yabiyo bayanta domin yasan inde tashiga daki setayi kuka hakan ya rigada ya zame ma ta jiki, tana jin motsi , da sauri tasa hannu ta goge hawayen fuskanta, zama Abbie ya yi a kusa da ita yasa hannu ya ɗagota ta zauna , ganin idonta ya yi ja ne yasa ya ce " sarauniyata kuka kika yi ?" girgiza mishi kai ta yi" ah ah kuka kika yi mana ga idonki ya yi ja ! nasan abinda yake damunki nikaina abun na damuna, wallahi nafara zargin kode sihiri akayi wa wannan yaron , da nayiwa malam baba gana magana ya ce babu sihiri ajikinshi . bansan meye matsalar shi ba "
Kwantar da kanta Ammi ta yi akan kafaɗar Abbie ta yi shuru tana sauraranshi.
Cikin tsigar lallashi ya ce" sarauniya ta , ki kwantar da hankalinki in sha Allah zanyi iya kokarina inga Tajuddeen yadawo kamar kowa " bata fuska ta yi domin ji ta yi ranta yafara ɓaci ta ɗago ta kalleshi ta ce " ka fa riga da kasan matsalar kasan wacece ta shiga tsakanina da ɗana, amma narasa wani daliline ya hanaka yarda da hakan" murmushi Abbie ya yi ya cire glass din idonshi sannan ya ce" bansan meye matsalarku da Hajiya khareema ba , ko da yaushe ita kuke kallo amatsayin me laifi , bayan ita tsakani da Allah take son Tajuddeen. babu mugun nufi aranta amma kun ka sa fahimtar hakan ! to gaskiya banason irin haka " yagama maganar shi yana me janyeta daga jikinshi sannan yafita yabar dakin nata babu walwala atare dashi .
Ammi kam bakin ciki da bacin rai ne ya hanata magana se ma bin bayanshi da takeyi da kallo harya bacewa ganinta .ta rasa dalilin da yasa Abbie kwata_kwata ya tsani akawo mishi aibin Hajiya khareema, kallon mutumiyar arziki yakeyi mata ,domin duk inda makira algunguma take tofa inde akasamu Hajiya khareema magana ya ƙare.
Kwafa Ammi ta yi azuciyarta tafurta " ina sha Allah sena kwato ɗana da mijina daga sharrinki khareema".
Shigowa bedroom dinshi sukayi yana rike da yan dugui_dugui din hannunta, yanda yafita yabar Hajiya khareema ahaka yadawo yasameta sede wannan karon yanayinta babu yabo babu fallasa, zaunar da ita ya yi akan gadon ,tun kafin yakai da zama akan gadon,zazzakar Muryar Asrah kamar wanda aka barbaɗawa suga ya dira musu akunne tana faɗin" my tajuju ai zamuyi aure ko" bece mata kala ba face gyada mata kai da ya yi, dan tun ahanya ta cikashi da surutu hade da bashi labarin abinda yahadata da Hajiya babba cike da yarinta gwarancinta. nan ne ya gane asalin musabbabin kukan nata da yajiyo , har cikin ranshi yaji dadin yanda Asrah take matukar kaunar shi da har yakai in ance bazata aureshi ba kokuma baya sonta take kuka kamar wacce taci duka , duk dakuma kananun shekarunta, shisaka yake jin duk fa ɗin duniyar nan bashi da mata sama da Asrah domin son dayake mata tun tana cikin mahaifiyarta yakamu da sonta , hakan yasa yasanyawa ranshi duk dadi duk wuya yana tare da ita baze taba barinta ba .
muguwar kallo Hajiya khareema take bin Asrah dashi domin yanda ta tsani yarinyar ma aranta to bazata iya faɗa ba domin tsanan yawuce misali , duk wata hanya dazatabi wajan ganin ta ka war da Asrah tagama shirya komai kawai lokaci take jira tarusa farin cikin anty amarya da uncle Hameed da sauran mutanen cikin gidan.mikewa ta yi ta ce" my son nafarajin bacci bari inje in kwanta sannan zanbawa parsa abincinka ta kawo maka " lumshe mata idanunshi dasuka kasance masu daukar hankali ya yi. kan nan tafice a part din nashi tana tafiya tana sake_sake na ganin bayan Asrah in bahaka ba kuwa zata bata mata aikinta ne.
Dawo da kallonshi ya yi kanta yaga ta dauki headphone dinshi tasa akunne , kokari takeyi wajan ganin ta kunna ƙida amma takasa , girgiza kai ya yi dan yasan yanzu zatace seya kunna mata ,aikuwa hakan ce ta kasance datayi iya yinta ta ka sa budewa ta miko mishi " tajuju play a song for me" karba ya yi ya ajiyeshi ya ce" not now , ke bakyajin bacci ne karfe 9 fah " turbune fuska ta yi zata mishi kuka ya ce" karma ki fara ɗan drygon zan kira miki " nan take tayi shuru kamar ba ita ba ,saboda tana matukar tsoron wannan karen nashi da yasa mishi suna drygon hakan yasa cikin tsoro_tsoro ta ce" tajuju ka kaini wajan mommyna zanyi bacci" ta yi maganar tana hawa bayanshi . har part din su yakaita abakin bedroom din anty amarya ya ajiye ta da gudu ta shige ciki ɗan gani takeyi kamar ze iya kiran karen.
Washe gari 6:00am
Yawan comments dinku yawan read more din da zan muku ah to.
Se mun haɗu gobe in Allah yakai da rai da lafiya.
Comments,share and like
🌹🌹 *ASHE ZAMUGA JUNA *🌹🌹
Page 05
*_ story & written_*
By
*_MRS 🌹 ISHAM 🌹_*
(Yar lelen Jarumai)
*The writer of ✍️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
🔔 📚*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION* 📚🖋️
Page 05
Duk yaran gidan sun tashi daga bacci tunda sukayi sallah asuba basu koma bacci ba , iyayensu sun koma bacci amma su basu koma ba , kaltume tana shiryasu dan ganin kar suyi letting a makaranta, amma gaba daya sun ƙi natsuwa se raba mata hankali gida biyu sukeyi musamman ma umaisha tafisu rashin ji , dakyar da suɗin goshi ta samu ta kammala shiryasu ta kwashe su dukkansu biyar din suka wuce dinning table.
Kitchen kaltume ta shiga ta Samu me girkin gidan fatime ta gama shirya musu breakfast dinsu , gaisawa sukayi cikin mutunta juna kafin suka fito atare rike da food flask din abinci suka jera a dinning . Kallon fatime kaltume ta yi ta ce" fatime naga yan mazan basu fito ba ko za ki je ki taso su karsuyi letting" ba don ran fatime yaso ba ta gyada mata kai, ta nufi part din yaran mazan tana tunani iri_iri aranta, domin tasan halinsu wasu daga cikinsu ma dakyar insun tashi daga baccin, part din twins tafara shiga ta yi Knocking daga ciki aka amsa da" Yes come in " turo kofar ta yi ta tsaya daga bakin kofa.
Rarrashin ta Abbie yakeyi ko zasu samu ta yi shuru amma ina ,kamar ana zugata ga har kanta yafara daukan zafi , uncle Hameed ne ya kalli anty amarya ya ce " nikam Abida wa ya taɓo wannan rigimammiyar" dariya anty amarya ta yi ta ce" ita da Hajiya babba ne , ce mata ta yi bazata aura mata Tajuddeen ba shine ta ke wannan kukan " dukkansu dariya sukayi harda su Abbas da su ma suka shigo, ga su parsa atsaye sunyi carko_carko duk jikinsu ya yi sanyi sosai ganin irin kukan da yar uwarsu Asrah keyi , ɗan kuwa ba karamin so sukeyi mata ba shisa kullum se sunje wajanta duk da ita bata wani shaƙu dasu ba ,saboda ba kasafe take zama a cikinsu ba.
" Haba Hajiya babba ! kinsan halinta inde akan Tajuddeen ne tofa seta hanamu bacci agidan nan " cewar Abbu fuskarshi dauke da murmushi .
Shigowa cikin falon ya yi idonshi akan Asrah da ke zaune akan cinyar Abbie tana kukanta , sake tsuke kyakkyawar fuskarshi ya yi babu annuri a fuskar, ko kallonsu beyi ba yakarasa tsakiyar falon ya tsaya , tunda ya fito , cak kukan nata ya tsaya kamar anyi ruwa an dauke tafara dariya kamar ba ita ce take wannan kukan ba da kururuwa , hannu ya mika mata ya ce" let's go Asrah" cikin hanzari ta sauƙo akan cinyar Abbie ta riƙo hannun nashi hade da rungume shi, duk zuba musu ido sukayi babu wanda ya ce mishi uffan , ɗan sun san wani inya mishi magana acikinsu ze iya basu amsar da bazeyi musu daɗi ba , domin Tajuddeen inda kunya yabi ma be biba , riko hannunta ya yi yajata zuwa part din shi suka barsu afalon.
Ajiyar zuciya Ammi ta yi kawai taname bin bayan Tajuddeen da Asrah da kallo, kallon Abbie ta yi taga shima ita yake kallo, alama yamata da ido ,ta kwantar da hankalinta, gyada mishi kai ta yi sannan ta mike ta bar falon ta nufi nata part din ,hadaddiyar bedroom dinta tashiga na alfarma dayasha dukiya, zama ta yi akan gado. wasu abubuwan da suka faru shekaru sha takwas abaya ne yake dawo mata acikin kwakwalwar ta , bedside table takai idonta ,yar karamar hoton enlargement ne me kyau ita ce acikin hoton da wani kyakkyawan yaro ajikin hoton sa hannu ta yi ta dauki hoton , shafawa ta yi hawaye na fita a idonta " am sorry my Tajuddeen, ɗana ka yafemin ninasan me laifi ce agareka amma ban cancanci haka daga gunka ba, wallahi bantaba jin bana sonka ba kawai ,abinda ya faru sharrin shaidan ne " ta faɗa tana kuka ta rungume hoton a kirjinta , haka ta kwanta da hoton rike ahannunta , shigowa bedroom din Abbie ya yi yabiyo bayanta domin yasan inde tashiga daki setayi kuka hakan ya rigada ya zame ma ta jiki, tana jin motsi , da sauri tasa hannu ta goge hawayen fuskanta, zama Abbie ya yi a kusa da ita yasa hannu ya ɗagota ta zauna , ganin idonta ya yi ja ne yasa ya ce " sarauniyata kuka kika yi ?" girgiza mishi kai ta yi" ah ah kuka kika yi mana ga idonki ya yi ja ! nasan abinda yake damunki nikaina abun na damuna, wallahi nafara zargin kode sihiri akayi wa wannan yaron , da nayiwa malam baba gana magana ya ce babu sihiri ajikinshi . bansan meye matsalar shi ba "
Kwantar da kanta Ammi ta yi akan kafaɗar Abbie ta yi shuru tana sauraranshi.
Cikin tsigar lallashi ya ce" sarauniya ta , ki kwantar da hankalinki in sha Allah zanyi iya kokarina inga Tajuddeen yadawo kamar kowa " bata fuska ta yi domin ji ta yi ranta yafara ɓaci ta ɗago ta kalleshi ta ce " ka fa riga da kasan matsalar kasan wacece ta shiga tsakanina da ɗana, amma narasa wani daliline ya hanaka yarda da hakan" murmushi Abbie ya yi ya cire glass din idonshi sannan ya ce" bansan meye matsalarku da Hajiya khareema ba , ko da yaushe ita kuke kallo amatsayin me laifi , bayan ita tsakani da Allah take son Tajuddeen. babu mugun nufi aranta amma kun ka sa fahimtar hakan ! to gaskiya banason irin haka " yagama maganar shi yana me janyeta daga jikinshi sannan yafita yabar dakin nata babu walwala atare dashi .
Ammi kam bakin ciki da bacin rai ne ya hanata magana se ma bin bayanshi da takeyi da kallo harya bacewa ganinta .ta rasa dalilin da yasa Abbie kwata_kwata ya tsani akawo mishi aibin Hajiya khareema, kallon mutumiyar arziki yakeyi mata ,domin duk inda makira algunguma take tofa inde akasamu Hajiya khareema magana ya ƙare.
Kwafa Ammi ta yi azuciyarta tafurta " ina sha Allah sena kwato ɗana da mijina daga sharrinki khareema".
Shigowa bedroom dinshi sukayi yana rike da yan dugui_dugui din hannunta, yanda yafita yabar Hajiya khareema ahaka yadawo yasameta sede wannan karon yanayinta babu yabo babu fallasa, zaunar da ita ya yi akan gadon ,tun kafin yakai da zama akan gadon,zazzakar Muryar Asrah kamar wanda aka barbaɗawa suga ya dira musu akunne tana faɗin" my tajuju ai zamuyi aure ko" bece mata kala ba face gyada mata kai da ya yi, dan tun ahanya ta cikashi da surutu hade da bashi labarin abinda yahadata da Hajiya babba cike da yarinta gwarancinta. nan ne ya gane asalin musabbabin kukan nata da yajiyo , har cikin ranshi yaji dadin yanda Asrah take matukar kaunar shi da har yakai in ance bazata aureshi ba kokuma baya sonta take kuka kamar wacce taci duka , duk dakuma kananun shekarunta, shisaka yake jin duk fa ɗin duniyar nan bashi da mata sama da Asrah domin son dayake mata tun tana cikin mahaifiyarta yakamu da sonta , hakan yasa yasanyawa ranshi duk dadi duk wuya yana tare da ita baze taba barinta ba .
muguwar kallo Hajiya khareema take bin Asrah dashi domin yanda ta tsani yarinyar ma aranta to bazata iya faɗa ba domin tsanan yawuce misali , duk wata hanya dazatabi wajan ganin ta ka war da Asrah tagama shirya komai kawai lokaci take jira tarusa farin cikin anty amarya da uncle Hameed da sauran mutanen cikin gidan.mikewa ta yi ta ce" my son nafarajin bacci bari inje in kwanta sannan zanbawa parsa abincinka ta kawo maka " lumshe mata idanunshi dasuka kasance masu daukar hankali ya yi. kan nan tafice a part din nashi tana tafiya tana sake_sake na ganin bayan Asrah in bahaka ba kuwa zata bata mata aikinta ne.
Dawo da kallonshi ya yi kanta yaga ta dauki headphone dinshi tasa akunne , kokari takeyi wajan ganin ta kunna ƙida amma takasa , girgiza kai ya yi dan yasan yanzu zatace seya kunna mata ,aikuwa hakan ce ta kasance datayi iya yinta ta ka sa budewa ta miko mishi " tajuju play a song for me" karba ya yi ya ajiyeshi ya ce" not now , ke bakyajin bacci ne karfe 9 fah " turbune fuska ta yi zata mishi kuka ya ce" karma ki fara ɗan drygon zan kira miki " nan take tayi shuru kamar ba ita ba ,saboda tana matukar tsoron wannan karen nashi da yasa mishi suna drygon hakan yasa cikin tsoro_tsoro ta ce" tajuju ka kaini wajan mommyna zanyi bacci" ta yi maganar tana hawa bayanshi . har part din su yakaita abakin bedroom din anty amarya ya ajiye ta da gudu ta shige ciki ɗan gani takeyi kamar ze iya kiran karen.
Washe gari 6:00am
Yawan comments dinku yawan read more din da zan muku ah to.
Se mun haɗu gobe in Allah yakai da rai da lafiya.
Comments,share and like
🌹🌹 *ASHE ZAMUGA JUNA *🌹🌹
Page 05
*_ story & written_*
By
*_MRS 🌹 ISHAM 🌹_*
(Yar lelen Jarumai)
*The writer of ✍️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
🔔 📚*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION* 📚🖋️
Page 05
Duk yaran gidan sun tashi daga bacci tunda sukayi sallah asuba basu koma bacci ba , iyayensu sun koma bacci amma su basu koma ba , kaltume tana shiryasu dan ganin kar suyi letting a makaranta, amma gaba daya sun ƙi natsuwa se raba mata hankali gida biyu sukeyi musamman ma umaisha tafisu rashin ji , dakyar da suɗin goshi ta samu ta kammala shiryasu ta kwashe su dukkansu biyar din suka wuce dinning table.
Kitchen kaltume ta shiga ta Samu me girkin gidan fatime ta gama shirya musu breakfast dinsu , gaisawa sukayi cikin mutunta juna kafin suka fito atare rike da food flask din abinci suka jera a dinning . Kallon fatime kaltume ta yi ta ce" fatime naga yan mazan basu fito ba ko za ki je ki taso su karsuyi letting" ba don ran fatime yaso ba ta gyada mata kai, ta nufi part din yaran mazan tana tunani iri_iri aranta, domin tasan halinsu wasu daga cikinsu ma dakyar insun tashi daga baccin, part din twins tafara shiga ta yi Knocking daga ciki aka amsa da" Yes come in " turo kofar ta yi ta tsaya daga bakin kofa.