Sashe 16
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ba su fara cin abinci ba anty amarya ta zuba ido tana jiran taga fitowar Asrah amma shiru bama ita kadai ba duk wani dake gurin ita suke jira Abbu ne ya ce " nikam Abida Asrah bata farka bane " murmushi anty amarya ta yi ta ce" ai tama rigamu farkawa tana part din Ammi ne " ɗago kai dasauri Ammi ta yi ta ce" gaskiya yau banga idon Asrah ba kwata_kwata batazo min ba sede ko In ta kaiwa Hajiya babba ziyara " yar dariya sukayi . Kallonsu gabaki daya Hajiya babba ta yi ta ce" no rabona da Asrah tun daren jiya da muka rabu a dinning batazo part dina ba " cak lokaci daya murmushin dake kwance akan fuskar anty amarya ya dauke ta ce " gaba dayanku kunce Asrah batazo wajanku ba to ina take kenan " ganin tana kokarin ta da hankalinta ne yasa Abbie ya ce" kwantar da hankalinki Abida kinsan Asrah fa yanzu haka tana wani gurin ! Abbas,Hafiz , Ahmed ku je ku dubomin Asrah" cike da bin umarni suka mike suka rabu suka fara dubata a cikin gidan .
Su Kuma suna dinning sunyi shuru suna jiran dawuwan su Ahmad da haryanzu basu dawo ba ,anty amarya de hankalinta ya kasa kwanciya kawai so takeyi taji ance mata anga Asrah, haka Tajuddeen ma yarasa gane wa kanshi tunda yatashi yakejin zuciyarshi na yawan tsinkewa .
Bayan kamar 30mint suka dawo suna haki domin zagaye Bishara house kadai in akace kayi an haɗaka da babban aiki Hafiz ne ya ce" Abbie ko Ina mun duba acikin gidan nan lungu da saƙo amma bamu ga Asrah ba hatta masu aiki mun tambaya sunce basu ganta ba suma"
Duk tashi tsaye sukayi a matukar tashin hankali jin abinda Hafiz ya faɗa , daura hannu aka anty amarya ta yi ta ce" nashiga uku na, ina Asrah tashiga? " jawota Hajiya babba ta yi ta riketa tana " karki damu za'a ganta kinsan gidan nan da girman gaske duk yanda akayi tana ta wani gurin " ba shiri daga manya har yaran suka watsu aka fara neman Asrah , babu irin nemanta da ba'a yi ba amma shuru babu ko alamar ta acikin gidan kusan awa daya ana nemanta .
Dawuwa falo duk sukayi akayi cirko_cirko kiran jami'an tsaron gidan Abbu ya yi ya ce musu ko sunga wani bakon fuska, suka ce mishi sude karfe uku na dare suka tashi kuma basuga wata alamar kan cewa an shigo gidan ba .
Ana cikin haka kenan wata me aiki da ita take shara agidan ta shigo da gudu har kamar zata faɗi murya na rawa ta ce" ranka ya dade naga wani takun sawu da ban yarda dashi ba " tashi sukayi gaba daya suka bita tundaga bakin ainihin main part din gidan har zuwa cikin compound akwai sawun tafiya kusan na mutane hudu kuma sawun takalmin ranbut ne da alama akwai inda suka taka laka basu sani ba hakan yasa shatin takalminsu ya bayyana hakan ne ya tabbatar musu da har cikin gida aka shigo aka dauke Asrah amma babban abinda yafi daure musu kai shine wani irin bacci sukayi haka da har aka shigo aka dauke Asrah babu wanda yasani.
Duk suna cikin tashin hankali da baze iya faɗuwa a baki ba musamman ma anty amarya da takejin jikinta ya yi mata nauyi sosai ga kuma zuciyarta da se tafarfasa yakeyi kamar ana watsa mata garwashin wuta akai daurewa kawai takeyi amma harta su ɗin ganin su takeyi bibbiyu.
Few hours latter
Manya_manyan jami'an tsaro masu mukami gaba da an hallara a Bishara house se bincike akeyi lokaci daya cikin Umma da Ammuh yafara kaɗa ƙugi ,alama ummah tayiwa Ammuh akan taje ta samu ta binne wannan layan da boka mauzau ya bayar saboda dakatar da binciken. part dinta tashiga ta bude locker data ajiye layar aciki kamar wasa taga wayam bakomai aciki nemanshi tashiga yi sama ko ƙasa amma babu shi babu dalilinshi hankalinta ya tashi tarasa ina ta boye zaman yan bori ta yi akasa tama ka sa fita daga dakin .(abinda ya faru shine bayan gari ya waye duk suna dinning zasu yi breakfast kaltume ta shigo part din Ammuh saboda ta yi aikinta na yau da kullum da ta saba tana cikin yin shara kawai idonta ya sauka akan laya yashe a ƙasa kwata_kwata ranta be yarda dashi domin tasan mugun halin Ammuh tana tsoron karta cutar da bayin Allah hakan ne yasa ta daukeshi da sauri tasaka a hularta ta fita a part din ta shiga kitchen ta dauki kalanzir da ashana ta fito backyard ta duba lungu da saƙo taga babu kowa.ta fito da layar ta ƙona shi ƙumurus bata bar wajan ba se da ta tabbatar da wutar ya mutu ta share wajan gudun kar ayi zargin wani abu, se a sannan ne hankalinta ya samu kwanciya.)
Bayan anty amarya Tajuddeen yafi kowa shiga tsantsan madarar tashin hankali gaba daya ya fita a hayyacinsa idon nan ya yi ja sosai hatta eyeballs din shi da suka kasance golding in color seda suka canza kala.domin duk duniya in aka cire Allah da Manzonsa tofa Asrah ce mutum ta farko da yake matuƙar haukar so,yafi sonta sama da son da yake yiwa kanshi.
ji ya yi gaba daya komai baya mishi dadi zufa ne yake zubo mishi ta ko ina ya ma rasa ina ze tsoma ranshi har yanzu yama ka sa yarda da wai ansace Asrah bata gidan daga zaran yarufe idonshi ganinta yakeyi ta nayi mishi gizo runtse idon ya yi kawai.
Yau Bishara house ba lafiya su Zoya suna part din ya Abbas suna kuka , su Abbas din kuma suna main part inda ake ta bincike, Hajiya babba da Ammi suna part din anty amarya suna lallashinta da bata baki kancewa in Sha Allah za'a ga Asrah. Itade jin su kawai takeyi amma tunaninta yatafi wata duniya. dede da hawaye babu a idonta dama in tashin hankali yakai tashin hankali hawaye ma kanshi nemanshi zakayi karasa inbanda girgiza kai babu abinda anty amarya takeyi se kukan zuci da takeyi ta ciki.
Abinka da masu hannu da shuni akasar Nigeria nan take duk wani hanyar shiga da fita dake cikin Maiduguri anrufe. babu me shiga babu me fita nan take aka fara yaɗa hotunan Asrah a kafafen sada zumunta ana cikiyarta da alkawarin duk wanda ya samota za'a bashi kyautar naira millon goma .
Kamar wasa tun safe ake neman Asrah har karfe sha daya na dare shuru babu ita babu alamarta gaba dayansu babu wanda ya iya sawa cikin shi wani abu duk basa cikin nutsuwar su.
Washe gari ma akayi neman duniyar nan anyi kuma har lokacin ba'a bude Maiduguri ba , gaba daya kasar Nigeriya ansa tsaro ana nemanta amma shuru ba'a yi nasara ba , acan kuwa gida yanda suka ga rana haka sukaga dare kananan yaran ne kawai sukayi bacci se wa'yanda sukasa aka dauketa din.
Duk suna zaune afalo sunyi tagumi sunyi jugum_jugum har yar rama seda sukayi hankalinsu atashe anty amarya kam rabonta da magana tun jiya sede ta yi ta binsu da ido.
Abbie ne yacewa uncle Hameed yakaita daki ta kwanta inta ci abinci.
Riko hannunta ya yi yadagata suka fara tafiya ji ya yi ta tsaya kallonta ya yi yaga tazuba mishi ido ga jinin dake fita a hancinta sekuma tasa hannu a setin zuciyarta idanunta yafara rufewa da sauri uncle Hameed ya rungumota jikinshi ya yi dede da daukewar da numfashinta ya yi cak rai ya yi halinsa .
Innalillahi wa'innailaihi rajuun 🥺🥺🥺
Se mun haɗu gobe in mai duka ya kaimu da rai da lafiya.
Kamar yanda na faɗa de yawan comments dinku yawan read more din da zan yi muku,infact ma in bakwayin comment Wallahi hutu zan tafi in yaso in kun shirya yin comments din se muci gaba amma bazeyu ina muku posting ace wai comment ya gagara ba.
Comment,like and share 🖋️🖋️
Share , comment and like
https://chat.whatsapp.com/DuXNzdLkDfm1U0dZg9YE73
🌹🌹 *ASHE ZAMUGA JUNA *🌹🌹
Page 11
*_ story & written_*
By
*_MRS 🌹 ISHAM 🌹_*
(Yar lelen Jarumai)
*The writer of ✍️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
🔔 📚*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION* 📚🖋️
Page 11
Cikin kiɗima da tashin hankali duk suka rufu akanta suna kiran sunanta "Abida! Abida! Abida" amma ina ta yi nisan da bazataji kira ba domin kuwa babu alamar rai ajikinta, Hajiya babba ce ta sunkuya agabanta ta daura kanta asetin zuciyar anty amarya bugawa da karfi ta ji yake yi da sauri ta kalli uncle Hameed ta ce"ayi gaggawan kaita asibi......"kafin ma ta iddasa maganar ta uncle Hameed ya suri anty amarya ya yi waje da ita a hannu , driver's kusan hudu ne suka rufa mishi baya daga cikinsu ne yabude mishi back set ya sakata aciki driver yaja motar suka wuce asibiti, su Abbie dasu Ammi duk bin bayansu sukayi hankalin Ammi ya yi kololuwar tashi ganin halin da kanwarta take ciki wanda ita kadaice tarage mata afadin duniya.
After one hour
Su Kuma suna dinning sunyi shuru suna jiran dawuwan su Ahmad da haryanzu basu dawo ba ,anty amarya de hankalinta ya kasa kwanciya kawai so takeyi taji ance mata anga Asrah, haka Tajuddeen ma yarasa gane wa kanshi tunda yatashi yakejin zuciyarshi na yawan tsinkewa .
Bayan kamar 30mint suka dawo suna haki domin zagaye Bishara house kadai in akace kayi an haɗaka da babban aiki Hafiz ne ya ce" Abbie ko Ina mun duba acikin gidan nan lungu da saƙo amma bamu ga Asrah ba hatta masu aiki mun tambaya sunce basu ganta ba suma"
Duk tashi tsaye sukayi a matukar tashin hankali jin abinda Hafiz ya faɗa , daura hannu aka anty amarya ta yi ta ce" nashiga uku na, ina Asrah tashiga? " jawota Hajiya babba ta yi ta riketa tana " karki damu za'a ganta kinsan gidan nan da girman gaske duk yanda akayi tana ta wani gurin " ba shiri daga manya har yaran suka watsu aka fara neman Asrah , babu irin nemanta da ba'a yi ba amma shuru babu ko alamar ta acikin gidan kusan awa daya ana nemanta .
Dawuwa falo duk sukayi akayi cirko_cirko kiran jami'an tsaron gidan Abbu ya yi ya ce musu ko sunga wani bakon fuska, suka ce mishi sude karfe uku na dare suka tashi kuma basuga wata alamar kan cewa an shigo gidan ba .
Ana cikin haka kenan wata me aiki da ita take shara agidan ta shigo da gudu har kamar zata faɗi murya na rawa ta ce" ranka ya dade naga wani takun sawu da ban yarda dashi ba " tashi sukayi gaba daya suka bita tundaga bakin ainihin main part din gidan har zuwa cikin compound akwai sawun tafiya kusan na mutane hudu kuma sawun takalmin ranbut ne da alama akwai inda suka taka laka basu sani ba hakan yasa shatin takalminsu ya bayyana hakan ne ya tabbatar musu da har cikin gida aka shigo aka dauke Asrah amma babban abinda yafi daure musu kai shine wani irin bacci sukayi haka da har aka shigo aka dauke Asrah babu wanda yasani.
Duk suna cikin tashin hankali da baze iya faɗuwa a baki ba musamman ma anty amarya da takejin jikinta ya yi mata nauyi sosai ga kuma zuciyarta da se tafarfasa yakeyi kamar ana watsa mata garwashin wuta akai daurewa kawai takeyi amma harta su ɗin ganin su takeyi bibbiyu.
Few hours latter
Manya_manyan jami'an tsaro masu mukami gaba da an hallara a Bishara house se bincike akeyi lokaci daya cikin Umma da Ammuh yafara kaɗa ƙugi ,alama ummah tayiwa Ammuh akan taje ta samu ta binne wannan layan da boka mauzau ya bayar saboda dakatar da binciken. part dinta tashiga ta bude locker data ajiye layar aciki kamar wasa taga wayam bakomai aciki nemanshi tashiga yi sama ko ƙasa amma babu shi babu dalilinshi hankalinta ya tashi tarasa ina ta boye zaman yan bori ta yi akasa tama ka sa fita daga dakin .(abinda ya faru shine bayan gari ya waye duk suna dinning zasu yi breakfast kaltume ta shigo part din Ammuh saboda ta yi aikinta na yau da kullum da ta saba tana cikin yin shara kawai idonta ya sauka akan laya yashe a ƙasa kwata_kwata ranta be yarda dashi domin tasan mugun halin Ammuh tana tsoron karta cutar da bayin Allah hakan ne yasa ta daukeshi da sauri tasaka a hularta ta fita a part din ta shiga kitchen ta dauki kalanzir da ashana ta fito backyard ta duba lungu da saƙo taga babu kowa.ta fito da layar ta ƙona shi ƙumurus bata bar wajan ba se da ta tabbatar da wutar ya mutu ta share wajan gudun kar ayi zargin wani abu, se a sannan ne hankalinta ya samu kwanciya.)
Bayan anty amarya Tajuddeen yafi kowa shiga tsantsan madarar tashin hankali gaba daya ya fita a hayyacinsa idon nan ya yi ja sosai hatta eyeballs din shi da suka kasance golding in color seda suka canza kala.domin duk duniya in aka cire Allah da Manzonsa tofa Asrah ce mutum ta farko da yake matuƙar haukar so,yafi sonta sama da son da yake yiwa kanshi.
ji ya yi gaba daya komai baya mishi dadi zufa ne yake zubo mishi ta ko ina ya ma rasa ina ze tsoma ranshi har yanzu yama ka sa yarda da wai ansace Asrah bata gidan daga zaran yarufe idonshi ganinta yakeyi ta nayi mishi gizo runtse idon ya yi kawai.
Yau Bishara house ba lafiya su Zoya suna part din ya Abbas suna kuka , su Abbas din kuma suna main part inda ake ta bincike, Hajiya babba da Ammi suna part din anty amarya suna lallashinta da bata baki kancewa in Sha Allah za'a ga Asrah. Itade jin su kawai takeyi amma tunaninta yatafi wata duniya. dede da hawaye babu a idonta dama in tashin hankali yakai tashin hankali hawaye ma kanshi nemanshi zakayi karasa inbanda girgiza kai babu abinda anty amarya takeyi se kukan zuci da takeyi ta ciki.
Abinka da masu hannu da shuni akasar Nigeria nan take duk wani hanyar shiga da fita dake cikin Maiduguri anrufe. babu me shiga babu me fita nan take aka fara yaɗa hotunan Asrah a kafafen sada zumunta ana cikiyarta da alkawarin duk wanda ya samota za'a bashi kyautar naira millon goma .
Kamar wasa tun safe ake neman Asrah har karfe sha daya na dare shuru babu ita babu alamarta gaba dayansu babu wanda ya iya sawa cikin shi wani abu duk basa cikin nutsuwar su.
Washe gari ma akayi neman duniyar nan anyi kuma har lokacin ba'a bude Maiduguri ba , gaba daya kasar Nigeriya ansa tsaro ana nemanta amma shuru ba'a yi nasara ba , acan kuwa gida yanda suka ga rana haka sukaga dare kananan yaran ne kawai sukayi bacci se wa'yanda sukasa aka dauketa din.
Duk suna zaune afalo sunyi tagumi sunyi jugum_jugum har yar rama seda sukayi hankalinsu atashe anty amarya kam rabonta da magana tun jiya sede ta yi ta binsu da ido.
Abbie ne yacewa uncle Hameed yakaita daki ta kwanta inta ci abinci.
Riko hannunta ya yi yadagata suka fara tafiya ji ya yi ta tsaya kallonta ya yi yaga tazuba mishi ido ga jinin dake fita a hancinta sekuma tasa hannu a setin zuciyarta idanunta yafara rufewa da sauri uncle Hameed ya rungumota jikinshi ya yi dede da daukewar da numfashinta ya yi cak rai ya yi halinsa .
Innalillahi wa'innailaihi rajuun 🥺🥺🥺
Se mun haɗu gobe in mai duka ya kaimu da rai da lafiya.
Kamar yanda na faɗa de yawan comments dinku yawan read more din da zan yi muku,infact ma in bakwayin comment Wallahi hutu zan tafi in yaso in kun shirya yin comments din se muci gaba amma bazeyu ina muku posting ace wai comment ya gagara ba.
Comment,like and share 🖋️🖋️
Share , comment and like
https://chat.whatsapp.com/DuXNzdLkDfm1U0dZg9YE73
🌹🌹 *ASHE ZAMUGA JUNA *🌹🌹
Page 11
*_ story & written_*
By
*_MRS 🌹 ISHAM 🌹_*
(Yar lelen Jarumai)
*The writer of ✍️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
🔔 📚*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION* 📚🖋️
Page 11
Cikin kiɗima da tashin hankali duk suka rufu akanta suna kiran sunanta "Abida! Abida! Abida" amma ina ta yi nisan da bazataji kira ba domin kuwa babu alamar rai ajikinta, Hajiya babba ce ta sunkuya agabanta ta daura kanta asetin zuciyar anty amarya bugawa da karfi ta ji yake yi da sauri ta kalli uncle Hameed ta ce"ayi gaggawan kaita asibi......"kafin ma ta iddasa maganar ta uncle Hameed ya suri anty amarya ya yi waje da ita a hannu , driver's kusan hudu ne suka rufa mishi baya daga cikinsu ne yabude mishi back set ya sakata aciki driver yaja motar suka wuce asibiti, su Abbie dasu Ammi duk bin bayansu sukayi hankalin Ammi ya yi kololuwar tashi ganin halin da kanwarta take ciki wanda ita kadaice tarage mata afadin duniya.
After one hour