Sashe 38
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zama a palour su kayi suka fara hirar wajan aikin su nan ne de LTG ya saka baƙi,kasa_kasa suka fara jin sheshekar kuka Kuma bana mutum ɗaya ba,ka sa kunnawan su sukayi suna son gasgata abinda kunnesu yakeji, tabbas kuka ne yake fitowa daga dakin LTG amma to su waye ne a ciki,cikin tuhuma suke kallonsa.
Sudais ne ya tambayeshi"LTG Taj!su waye suke kuka a bedroom dinka!?",seda Sudais ya tambayesa tukun ya tuna da su Sabriyah da ya bari a ciki,kusan awowinsu uku kenan suna ciki ya ma manta da al amarinsu ashe suna ciki.ko a jikinsa babu alamar ya damu ya furta"yaran nan ne suka zo mini bincike nasa su kneel down"ya yi maganar can cikin makoshi badan suna kusa dashi ba to da bazasu taɓa jin abinda ya faɗa ba.
Da sauri Sahil ya mike yana"masoyiya"yana kiran parsa yana shiga cikin dakin LTG, dukkansu suna tsugunne kamar yanda ya barsu,sun ci kuka harsun gaji,sun galabaita fuskar nan da ido ya yi ja sosai kallo ɗaya zaka musu su baka tausayi.
Da sauri Sahil ya isa gaban Parsa yasa hannu yana kokarin mikar da ita tsaye,karan azaba tasaka ko wani ga ɓa na jikinta ya rike ya yi tsami ga kuma ciwon da suke yi, kuka take yi sosai ganin bazata iya tashi da kanta bane yasa ya zaunar da ita.
"Sannu masoyiya!ku ma bakwa jin magana me ze haɗa ku da part din LTG ba ya nan".kallon su ɗaya bayan ɗaya ya yi sun bashi tausayi,idon sa ne ya sauka akan Sabriyah da ke kneel down din rakube ajikin bangon dakin,ita kam tsabar wahala ko idonta bata iya budewa.
Lamarin LTG ya bashi mamaki yanzu har da wacce yake bincike akanta din ya saka kneel down din bayan su Umaisha ne suka mishi laifi(Ni Ko araina na ce ai kai Sahil kawai kayi shuru ba kasan komai ba,ita Sabriyah ce ya fara kamawa!hhhhhhh).
Shigowa sukayi dakin banda LTG dake zaune abin sa a palour.
Rike kugu Sudais ya yi duk da baya wani wasa da su sosai saboda a cewarsa basa jin magana.kwashewa da dariyar mugunta ya yi yana binsu da kallo musamman da idonsa ya sauka akan Umaisha da ta marairace fuska tana kallonsa, maimakon ta bashi tausayi amma se ma sake basa dariya ta yi.
"Ba kun ce bakwa jin magana ba!ai ko nine na kuskura naji ko da labarine kunje part dina bincike to abinda LTG ya muku kadan ne". hararansa Sahil ya yi "yanzu Sudais dan Allah basu baka tausaya ba?, shine zaka wani tsaya kana dariya jibi yanda suka galabaita"dage kafadunsa ya yi alamar i don't care.
"Ka duba har da Sabriyah fa da ba wani biye musu takeyi ba"Sahil ya sa'ke magana yana musu nuni da Sabriyah dake gefen su.
A tare Salim da Sudais suka kalli inda Sabriyah take,zaro manyan idanunsu waje suka yi cike da mamaki Salim ya ce "yanzu tsabar iskanci irin naku se da kuka jawa yarinyar nan!?,nasan de Wallahi babu ruwanta".
Zoya dake fama da kanta tana kuka ta ce"ya Salim ita ce fa,ya samu tana mishi bincike"mugun kallo ya watsa mata saboda be yarda da abinda ta faɗa ba.
"Karya kikeyi Zoya da bansan rashin jin ku bane!".
Kamar zata yi kuka ta ce "shikenan ai"
Wajenta yaje ya taimaka mata ta zauna. duk zaunar da su sukayi.
Rameesa da Umaisha ko magana basa iyayi sede binsu da kallo da suke yi ,yau LTG yabasu a jikinsu.
"To yanzu ke Umaisha tashi ki wuce part din ku"Sudais ya yi maganar fuska babu alamun wasa.
Marairaicewa ta yi kamar zata yi kuka"ya Sudais Wallahi ƙafata sun yi tsami,bazan iya tafiya ba"kamar zata yi kuka ta ƙarishe maganar.
Hararanta ya yi ya ce"to ina ruwana?,ku de ba rashin ji ba?".
Shigowa dakin ya yi, ya tsaya daga jikin kofar ya harde hannunsa a kirji.
Salim ne ya kallesa "LTG a yi musu afuwa bazasu karaba"
"Su bar mini part kafin in canza ra'ayi"
Dariya sukayi dukkansu mazan banda shi LTG din.
Sahil ne yasa hannu ya daga Parsa,dakyar ta iya mikewa ta rike shi gam tana cize libs dinta saboda azaba.
Taimaka mata ya yi,ya kaita har part dinsu ya ajiye ta akan gado sannan ya koma.
Mikawa Sabriyah hannu Salim ya yi yanaso ya taimaka mata.
"Ban gama da ita ba ku barta anan ita".
Kallonsa sukayi jin abinda ya faɗa.
"Haba LTG wannan fa bakuwarmu ce,dan Allah kabarta haka".Sudais ya yi maganar yana kallon shi.
kamar wanda yake magana da gini haka LTG ya sharesa be kulasa ba,ganin haka da Sudais ya yi yasan baze bar Sabriyah din ba.
Wajen Zoya Salim ya je yana hararanta ya dauketa can kuma ya fashe da dariya"ƙaramar mara kunya,yau kinci Sa'a ba dan tausayin da kika bani ba ko kallon ki bazanyi ba".
Ita de batace komai ba Allah _allah takeyi ya fitar da ita daga part din,suna kokarin fita Sahil ya shigo.
Ɗaukan Rameesa ya yi da se" wayyo Allah! Abbie ƙafafuna sundena aiki" "za ki mini shuru ne ko se na sauke ki!?"shuru ta yi dan tasan karamin aikin Sahil ne yabarta agurin.
Kwashe su sukayi a wajen ya yi saura daga Sabriyah se Umaisha, Sudais kam ma waje ya samu ya zauna suna magana da LTG.
Gasu Sahil da Salim tunda suka dauki Rameesa, Iklas, Parsa, Zoya bazasu ƙara dawowa ba.
Tagumi Umaisha ta yi tana hawaye zaman da tayi dinma kwata_kwata be mata dadi ba rabin hips dinta ya gaji,kallon Sabriyah da ta jingina kanta da jikin gini idanunta a rufe kamar me bacci,ta yi sannan ta maida kallonta kan LTG da Sudais da suke magana.
Fashewa ta yi da kukan takaici ganin sauran yan uwanta duk an kwashe su saura ita,tunda Sabriyah LTG kam ya ce be sallame ta ba.
Ta kasan ido Sudais ya kalleta yaga yanda take kuka bil haƙƙi, murmushi ya yi.
"Kukan me kike wa mutane"ya tambaye ta yana tsare ta da ido.
Tsinkayar Muryar sa da tayi yasa ta dago suka haɗa ido,irin kallon da taga yana mata ne yasa ta sunkuyar da kai,ta riga da tasan inde Sudais ne ze dauketa to zatayi shekara a haka.
Ji ta yi an dagata sama a tsorace take kokarin sa ihu ta ji,muryarsa"shiiiiii!be quiet"tunda take bata taɓa kawowa a ranta yau ya Sudais ze taimaka mata ba, saboda yadda yake cin zalinta da kuma mata faɗa, babban abinda ya fara haɗa su shine rashin saka dan kwali.
Zubawa kyakkyawar fuskarsa ido Umaisha ta yi tana kallonsa.
Har ya kaita part din su bata dena kallon da take mai ba,kallon cikin nata idon ya yi kafin yaci gaba da tafiya. bedroom dinsu ya shiga, duk sun baze akan gado suna kwance ko wacce se ya mutsa fuska suke yi masoyiya Parsa kam tana toilet ta yi wanka ta tsaya danna ƙafafunta da ruwan zafi.
Sauketa akan gadon ya yi,shi bayan dariyar da suka bashi har da haushi.
Kallonsu daya bayan daya ya yi,"meyasa kuka ja punishment din ya shafi Sabriyah,ku bakwa martaba bako ne?".
Rameesa mikewa zaune ta yi, ta ce"ya Sudais Wallahi Sabriyah bata da laifi duk mu muka ja mata"nan ta fara bashi labarin abinda ya faru.
Girgiza kai Sudais ya yi"Allah ya shirye ku to, in kuma ba zaku shiryu ba jikin ku ze dinga faɗa muku"ya fice a dakin .
Fitowa daga wanka Parsa ta yi taji dadin jikinta ba kamar dazun ba da komai wahala yake mata.
"Da wannan kwanciyar da kukayi da wanka kuka rufawa kanku asiri ku kayi se kun fi samun salama"
"Shawara me kyau masoyiya bari in yi kawai"Rameesa tana magana ta yi shigewarta toilet.
Daga shi se ita ne a bedroom din nasa tana a yanda take , jingine da bango idanunta har time bata bude su ba.
"Ka sato ni ka kawo ni gidan ku da sunan bincike,na nuna maka bansan akan abinda kuke tuhuma na dashi ba,shin menene kake so wanda zan maka ka mayar dani in da nake in nemo yar uwata!?, Asmita ita ce farin cikin rayuwata bana iya komai seda ita haka itama nice komai dinta,ka faɗamin meyeeeeee..... Kake bukata a wajena nagaji da rayuwa awannan kurkukun"ta gama maganar da karfi Muryarta cike da kunci da damuwa.
"Memory card din wajanki za ki ban daga nan kuma zan kyaleki ki tafi duk inda kika gadama".ya faɗa yana danna wayarsa.
Rarrafowa gabanshi ta yi,da alamar tambaya ta soma cewa"shin in na baka memory card din zaka kyaleni!?,kuma zaka tabbatar da ka cika burin Barrister Lameer kamar yanda ya buƙata!?"ta yi masa tambayoyi biyu a lokaci daya tana kallon cute face dinsa.
Gyada mata kai ya yi "kwarai kuwa".
Da sauri tasa hannu a cikin rigar roba body hood dake jikinta ta ja zip din breziyar ta fito da memory.
Zuba mata ido ya yi ganin tasa hannu acikin kirjinta,be sa'ke mamaki ba se da yaga ta fito da memory a ciki.
Mika mishi ta yi,ya tsina fuska ya yi kamar wanda yaga kashi ya ce"baki da hankali! ki fito da abu a brest dinki sannan kice in karba?,wait!meye ma zesa kisaka shi a cikin nan!?",ya tambayeta yana nuna dede kan tula_tulanta.
Yau badan bata cikin mood din masifa ba,yau da se yasha maganganu masu zafi a wajenta saboda abinda ya yi ya bata mata rai,ita da ko wani na miji yake mararin jikinta,kowa yana mararin taba wa'yannan tsayayyun tula_tular amma shi yanda yake nuni dasu kamar wanda yaga wani abun ƙyamar.
Amma duk da hakan se da tabashi amsa da"nono na ne zan iya ajiye duk wani abinda na gadama akai ga memory din in ka gadama ka karba".
Sosai ya girgiza jin yanda ta kira sunan brest ba tare da kunya ko kuma kawaici ba,hakan ya sa'ke tabbatar mishi da yarinyar nan cikekkiyar yar hau ce.be yi kasa a guiwa ba wajen cewa"ko kadan banyi mamakin jin haka daga gare ki ba domin karuwai basa da kunya da kamun kai".
Ko a jikinta da maganar da ya faɗa,ko mutum ze shekara yana kiranta da karuwa tofa hakan baya damunta tunda tasan eh ita karuwar ce,kuma wacce take da cikakken lasisi.
Hanky chef ya dauka yasa a hannunsa, kafin ya iya karbar memory card din.
"Za ki iya tafiya"
Sudais ne ya tambayeshi"LTG Taj!su waye suke kuka a bedroom dinka!?",seda Sudais ya tambayesa tukun ya tuna da su Sabriyah da ya bari a ciki,kusan awowinsu uku kenan suna ciki ya ma manta da al amarinsu ashe suna ciki.ko a jikinsa babu alamar ya damu ya furta"yaran nan ne suka zo mini bincike nasa su kneel down"ya yi maganar can cikin makoshi badan suna kusa dashi ba to da bazasu taɓa jin abinda ya faɗa ba.
Da sauri Sahil ya mike yana"masoyiya"yana kiran parsa yana shiga cikin dakin LTG, dukkansu suna tsugunne kamar yanda ya barsu,sun ci kuka harsun gaji,sun galabaita fuskar nan da ido ya yi ja sosai kallo ɗaya zaka musu su baka tausayi.
Da sauri Sahil ya isa gaban Parsa yasa hannu yana kokarin mikar da ita tsaye,karan azaba tasaka ko wani ga ɓa na jikinta ya rike ya yi tsami ga kuma ciwon da suke yi, kuka take yi sosai ganin bazata iya tashi da kanta bane yasa ya zaunar da ita.
"Sannu masoyiya!ku ma bakwa jin magana me ze haɗa ku da part din LTG ba ya nan".kallon su ɗaya bayan ɗaya ya yi sun bashi tausayi,idon sa ne ya sauka akan Sabriyah da ke kneel down din rakube ajikin bangon dakin,ita kam tsabar wahala ko idonta bata iya budewa.
Lamarin LTG ya bashi mamaki yanzu har da wacce yake bincike akanta din ya saka kneel down din bayan su Umaisha ne suka mishi laifi(Ni Ko araina na ce ai kai Sahil kawai kayi shuru ba kasan komai ba,ita Sabriyah ce ya fara kamawa!hhhhhhh).
Shigowa sukayi dakin banda LTG dake zaune abin sa a palour.
Rike kugu Sudais ya yi duk da baya wani wasa da su sosai saboda a cewarsa basa jin magana.kwashewa da dariyar mugunta ya yi yana binsu da kallo musamman da idonsa ya sauka akan Umaisha da ta marairace fuska tana kallonsa, maimakon ta bashi tausayi amma se ma sake basa dariya ta yi.
"Ba kun ce bakwa jin magana ba!ai ko nine na kuskura naji ko da labarine kunje part dina bincike to abinda LTG ya muku kadan ne". hararansa Sahil ya yi "yanzu Sudais dan Allah basu baka tausaya ba?, shine zaka wani tsaya kana dariya jibi yanda suka galabaita"dage kafadunsa ya yi alamar i don't care.
"Ka duba har da Sabriyah fa da ba wani biye musu takeyi ba"Sahil ya sa'ke magana yana musu nuni da Sabriyah dake gefen su.
A tare Salim da Sudais suka kalli inda Sabriyah take,zaro manyan idanunsu waje suka yi cike da mamaki Salim ya ce "yanzu tsabar iskanci irin naku se da kuka jawa yarinyar nan!?,nasan de Wallahi babu ruwanta".
Zoya dake fama da kanta tana kuka ta ce"ya Salim ita ce fa,ya samu tana mishi bincike"mugun kallo ya watsa mata saboda be yarda da abinda ta faɗa ba.
"Karya kikeyi Zoya da bansan rashin jin ku bane!".
Kamar zata yi kuka ta ce "shikenan ai"
Wajenta yaje ya taimaka mata ta zauna. duk zaunar da su sukayi.
Rameesa da Umaisha ko magana basa iyayi sede binsu da kallo da suke yi ,yau LTG yabasu a jikinsu.
"To yanzu ke Umaisha tashi ki wuce part din ku"Sudais ya yi maganar fuska babu alamun wasa.
Marairaicewa ta yi kamar zata yi kuka"ya Sudais Wallahi ƙafata sun yi tsami,bazan iya tafiya ba"kamar zata yi kuka ta ƙarishe maganar.
Hararanta ya yi ya ce"to ina ruwana?,ku de ba rashin ji ba?".
Shigowa dakin ya yi, ya tsaya daga jikin kofar ya harde hannunsa a kirji.
Salim ne ya kallesa "LTG a yi musu afuwa bazasu karaba"
"Su bar mini part kafin in canza ra'ayi"
Dariya sukayi dukkansu mazan banda shi LTG din.
Sahil ne yasa hannu ya daga Parsa,dakyar ta iya mikewa ta rike shi gam tana cize libs dinta saboda azaba.
Taimaka mata ya yi,ya kaita har part dinsu ya ajiye ta akan gado sannan ya koma.
Mikawa Sabriyah hannu Salim ya yi yanaso ya taimaka mata.
"Ban gama da ita ba ku barta anan ita".
Kallonsa sukayi jin abinda ya faɗa.
"Haba LTG wannan fa bakuwarmu ce,dan Allah kabarta haka".Sudais ya yi maganar yana kallon shi.
kamar wanda yake magana da gini haka LTG ya sharesa be kulasa ba,ganin haka da Sudais ya yi yasan baze bar Sabriyah din ba.
Wajen Zoya Salim ya je yana hararanta ya dauketa can kuma ya fashe da dariya"ƙaramar mara kunya,yau kinci Sa'a ba dan tausayin da kika bani ba ko kallon ki bazanyi ba".
Ita de batace komai ba Allah _allah takeyi ya fitar da ita daga part din,suna kokarin fita Sahil ya shigo.
Ɗaukan Rameesa ya yi da se" wayyo Allah! Abbie ƙafafuna sundena aiki" "za ki mini shuru ne ko se na sauke ki!?"shuru ta yi dan tasan karamin aikin Sahil ne yabarta agurin.
Kwashe su sukayi a wajen ya yi saura daga Sabriyah se Umaisha, Sudais kam ma waje ya samu ya zauna suna magana da LTG.
Gasu Sahil da Salim tunda suka dauki Rameesa, Iklas, Parsa, Zoya bazasu ƙara dawowa ba.
Tagumi Umaisha ta yi tana hawaye zaman da tayi dinma kwata_kwata be mata dadi ba rabin hips dinta ya gaji,kallon Sabriyah da ta jingina kanta da jikin gini idanunta a rufe kamar me bacci,ta yi sannan ta maida kallonta kan LTG da Sudais da suke magana.
Fashewa ta yi da kukan takaici ganin sauran yan uwanta duk an kwashe su saura ita,tunda Sabriyah LTG kam ya ce be sallame ta ba.
Ta kasan ido Sudais ya kalleta yaga yanda take kuka bil haƙƙi, murmushi ya yi.
"Kukan me kike wa mutane"ya tambaye ta yana tsare ta da ido.
Tsinkayar Muryar sa da tayi yasa ta dago suka haɗa ido,irin kallon da taga yana mata ne yasa ta sunkuyar da kai,ta riga da tasan inde Sudais ne ze dauketa to zatayi shekara a haka.
Ji ta yi an dagata sama a tsorace take kokarin sa ihu ta ji,muryarsa"shiiiiii!be quiet"tunda take bata taɓa kawowa a ranta yau ya Sudais ze taimaka mata ba, saboda yadda yake cin zalinta da kuma mata faɗa, babban abinda ya fara haɗa su shine rashin saka dan kwali.
Zubawa kyakkyawar fuskarsa ido Umaisha ta yi tana kallonsa.
Har ya kaita part din su bata dena kallon da take mai ba,kallon cikin nata idon ya yi kafin yaci gaba da tafiya. bedroom dinsu ya shiga, duk sun baze akan gado suna kwance ko wacce se ya mutsa fuska suke yi masoyiya Parsa kam tana toilet ta yi wanka ta tsaya danna ƙafafunta da ruwan zafi.
Sauketa akan gadon ya yi,shi bayan dariyar da suka bashi har da haushi.
Kallonsu daya bayan daya ya yi,"meyasa kuka ja punishment din ya shafi Sabriyah,ku bakwa martaba bako ne?".
Rameesa mikewa zaune ta yi, ta ce"ya Sudais Wallahi Sabriyah bata da laifi duk mu muka ja mata"nan ta fara bashi labarin abinda ya faru.
Girgiza kai Sudais ya yi"Allah ya shirye ku to, in kuma ba zaku shiryu ba jikin ku ze dinga faɗa muku"ya fice a dakin .
Fitowa daga wanka Parsa ta yi taji dadin jikinta ba kamar dazun ba da komai wahala yake mata.
"Da wannan kwanciyar da kukayi da wanka kuka rufawa kanku asiri ku kayi se kun fi samun salama"
"Shawara me kyau masoyiya bari in yi kawai"Rameesa tana magana ta yi shigewarta toilet.
Daga shi se ita ne a bedroom din nasa tana a yanda take , jingine da bango idanunta har time bata bude su ba.
"Ka sato ni ka kawo ni gidan ku da sunan bincike,na nuna maka bansan akan abinda kuke tuhuma na dashi ba,shin menene kake so wanda zan maka ka mayar dani in da nake in nemo yar uwata!?, Asmita ita ce farin cikin rayuwata bana iya komai seda ita haka itama nice komai dinta,ka faɗamin meyeeeeee..... Kake bukata a wajena nagaji da rayuwa awannan kurkukun"ta gama maganar da karfi Muryarta cike da kunci da damuwa.
"Memory card din wajanki za ki ban daga nan kuma zan kyaleki ki tafi duk inda kika gadama".ya faɗa yana danna wayarsa.
Rarrafowa gabanshi ta yi,da alamar tambaya ta soma cewa"shin in na baka memory card din zaka kyaleni!?,kuma zaka tabbatar da ka cika burin Barrister Lameer kamar yanda ya buƙata!?"ta yi masa tambayoyi biyu a lokaci daya tana kallon cute face dinsa.
Gyada mata kai ya yi "kwarai kuwa".
Da sauri tasa hannu a cikin rigar roba body hood dake jikinta ta ja zip din breziyar ta fito da memory.
Zuba mata ido ya yi ganin tasa hannu acikin kirjinta,be sa'ke mamaki ba se da yaga ta fito da memory a ciki.
Mika mishi ta yi,ya tsina fuska ya yi kamar wanda yaga kashi ya ce"baki da hankali! ki fito da abu a brest dinki sannan kice in karba?,wait!meye ma zesa kisaka shi a cikin nan!?",ya tambayeta yana nuna dede kan tula_tulanta.
Yau badan bata cikin mood din masifa ba,yau da se yasha maganganu masu zafi a wajenta saboda abinda ya yi ya bata mata rai,ita da ko wani na miji yake mararin jikinta,kowa yana mararin taba wa'yannan tsayayyun tula_tular amma shi yanda yake nuni dasu kamar wanda yaga wani abun ƙyamar.
Amma duk da hakan se da tabashi amsa da"nono na ne zan iya ajiye duk wani abinda na gadama akai ga memory din in ka gadama ka karba".
Sosai ya girgiza jin yanda ta kira sunan brest ba tare da kunya ko kuma kawaici ba,hakan ya sa'ke tabbatar mishi da yarinyar nan cikekkiyar yar hau ce.be yi kasa a guiwa ba wajen cewa"ko kadan banyi mamakin jin haka daga gare ki ba domin karuwai basa da kunya da kamun kai".
Ko a jikinta da maganar da ya faɗa,ko mutum ze shekara yana kiranta da karuwa tofa hakan baya damunta tunda tasan eh ita karuwar ce,kuma wacce take da cikakken lasisi.
Hanky chef ya dauka yasa a hannunsa, kafin ya iya karbar memory card din.
"Za ki iya tafiya"