Sashe 47
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jikin abbie ya yi sanyi sosai da dakyar ya iya cewa"munji labarin ku Sabriyah, tabbas labarin ku akwai darasi a ciki,an cuce ku an cuci rayuwarku,ko kadan baku da hakki wa'yanda suka aikata hakan sune alhaki yake wuyansu, Allah zeyi muku sakayya,in sha Allah daga yanzu duk wani wahalar ku yazo karshe,babu wani wanda ze iya cutar da rayuwarku.kun zama ya'ya a wajen mu.ki saki jikinki da kowa, Asmita kuma Allah ze bata lafiya". Kowa ya masa da 'in sha Allah".
"kin ga wannan"ya faɗa yana,nuna mata anty amarya da har lokacin hawaye takeyi tana tuna to ita yanzu wani hali nata yar take ciki,a wani duniya take.
Gyada masa kai ta yi alamar ta ganta.
Abbie ya sa'ke cewa"daga yau ita ce mahaifiyarki,ki maida ita mamarki,tana son ki zama yarta,yanda zakiyi wa mahaifiyar ki biyayya haka zaki mata,shi kuma wannan shine mahaifin ki"ya sa'ke nuna mata uncle Hameed"sune iyayenki kinji ko?,gyada masa kai ta yi.
Kallon gaba daya wa'yanda suke cikin falon ya ce "daga rana irin ta yau, Sabriyah da Asmita suma ya'ya ne a gidan nan,yanda kuke da yanci a gidan nan suma daga yau haka suke dashi, ya'ya ne a wajena,wajen Isma'il,wajen Abdul Hameed,kuma yaya a wajen iyayenku mata.ku duakesu kamar yanda kuka dauki yan uwanku,ku daukesu kamar yanda kuka dauki ƙannen ku,kar inji kar in gani banason nuna bambanci duk da nasan yarana ba haka suke ba,kuna da ilimin da bazaku taɓa wulakanta dan adam ba,kunde ji abinda na faɗa ina!?",ya tambayesu yana kallon ko wanensu, suka amsa mishi da eh.
Murmushi ya yi"very good yanzu ku,nuna mini me zakuyiwa kannen naku da zasu ji dadi!?",Abbas ne ya fara ajiye ATM dinsa ya ce"ga shi a cire duk adadin kuɗin da akeso ayi musu abinda yakamata "Ahmad ma ya ajiye na shi ATM din"ga shi duk kudin dake ciki a yi musu amfani dashi"haka Hafiz shima ya ajiye nashi, Sudais ya ajiye nasa ya ce"na bawa ƙannena ATM din nan a musu duk abinda suke so da kudin ciki nasu ne hallaka malak",Sahil da Salim ma suka ajiye nasu, Saghar na murmushi ya ajiye nasa ya ce"nima ga nawa nan ayi sister's dina abinda ya dace,sannan duk sanda ake da bukatar a yi musu allura in basu da lafiya,dan Allah a sanar mini"dariya sukayi gaba dayansu,Jawan ma ya ajiye nashi "ya ce tom dama ance yan mata se da ado ga shi a siya wa ƙannena kayan make up da duk abinda ya dace".Abbie ya ji dadin yanda suka nuna soyayyarsu akan su,duk abinda suke so cikin mintuna ƙalilan zesa akawo musu amma dake yanason yaga yanayin yanda suka karbesu ne shisa ya yi haka.
Hannunsa yasa acikin wallet dinsa ya fito da ATM guda biyu ya ajiye ba tare da ya yi magana ba ya mike,da kallo suka bishi suna murmushi dan sun san dama, rashin damuwarsa da damuwar mutane be kai har nan ba yana da tausayi sosai,kawai mutum ne in be san shi ba ze mishi kallon mugu.
Haurawa part din sa LTG ya yi..
Dawood da Ashman suma sun ajiye nasu ATM..
Anty Sameera ce ta matso kusa da ATMs masu yawan dake zube a inda suka ajiye su,ta ce"gaskiya Sabriyah yayyunku suna matuƙar sanku wannan ruwan ATM haka bari mu kirga mugani".kirgawa ta yi tana jinjina kai "inyaaaah!,guda goma sha daya,se san barka"murmushi sukayi.
Tunda take a rayuwarta bata taɓa tunanin wannan ranar yana zuwa a cikin rayuwar su ba,bata taɓa tunanin wasu zasu maida su ya'yan su ba, musamman ma yanda wasu suke kyamarta su suna kiran su da karuwai.wai yau sune aka wayi gari kowa yana yin abinda ze sasu farin ciki,yau jinta tayi duk wani gurbin kadaici da take tare dashi ya cike jinta take yi,kamar yanda masu iyaye suke ji.
Batasan da wani baƙi zata gode musu ba .
Kukan farin ciki ta fashe da shi wanda bata taɓa tunanin zata yi sa ba.
Folding din dukka hannayenta ta yi tana kuka ta soma magana.
"Mungode! mungode! mungode,ban san da wani baƙi zanyi amfani wajen gode muku ba ,ku din mutanen kwarai ne,ban taba tunanin rana irin na yau zezo a cikin rayuwarmu ba,kowa kyama yake nuna mana,amma yanzu kun zame mana ahali,uwa,uba,yan uwa duk kun bamu,ko da yaushe inuwar kadaici je bibiye dani kullum cikin kadaici nake jina amma yanzu na ji ni kamar kowa,nima yanzu naji rayuwata tana da amfani,a ko da yaushe Asmita tana cewa my Tom duk sanda muka bar gidan boss lady to wajen mamana zamu koma,se inji jikina ya yi sanyi inna tuna Ni banida kowa,banda wanda zan kira nawa a wannan duniya se Asmita kadai.amma yau nasamu a halin da suka amshe mu hannu biyu cike da kauna.ya saka muku,yanda kuka taimakawa rayuwarmu,kuma Allah ya taimaka muku a lamurran ku."ta gama maganar tana fashewa da sabon kuka me taɓa zuciya.
Tashi yan matan sukayi gabaki ɗayansu harda Jaleelah da Iftisan suka zo suka rungume su,suma suna hawaye suna jin kaunar su na shiga zuciyar su musamman Sabriyah.
"Am sorry Sabriyah!,kiyi hakuri ki yafewa yar uwarki"cewar Zoya dake rungume da ita.
"Nima kiyi hakuri"Sabriyah ta faɗa.
Kukan Asmita sukaji,tana kuka sosai itama idanunta ya yi jajir,da sauri Sabriyah ta rikota ta yi tunanin ko akwai abinda take bukata ne yasa take wannan kukan.
Muryar ta sukaji tana cewa"my Tom bana faɗa miki ba,akwai lokacin da ƙaddara ze fitar damu daga wannan gidan!?,mun gode muku sosai ku din mutanen kirki ne"mamaki iya mamaki sun sha shi domin ba suyi tsammanin zata dawo hayyacinta a yanzu ba amma sun yi murna da haka,banda mutane biyu da uncle Hameed da Saghar domin su kadai suka san meye matsalar da hakan ze jawo domin ta dawo hayyacinta ne ta karfin tsiya,kuma mantawa sukayi da baza su bari Sabriyah ta fadi tarihin rayuwarsu a gabanta ba.
Abinda ya faru shine tun sanda Sabriyah ta fara bada labarin su ta fara jin kanta na juyawa,nan take ta fara ganin flash din hotuna a idonta,a haka ta dawo hayyacinta, batare da kowa ya sani ba,taci gaba da sauraran abubuwan da suke faruwa.
Tallafo fuskarta Sabriyah ta yi tana hawaye ta ce"my Jerry na godewa Allah da kika dawo hayyacinki" "nayi kewarki my Tom, wayan'can mutanen sun wahalar dani sosai"ta faɗa ta hawaye.share mata hawayen fuskarta ta yi.
Abbu ya dora daga in da Abbie ya tsaya"to Alhamdulillah, Allah shine abin godiya,da ikon sa ga shi kin samu lafiya kin dawo cikin hankalinki.kamar yanda muka dauke ku kamar ya'yan mu kuma ku sa'ke jiki,kunji!?,kuma nan gidan ku ne,Umaisha yanzu tunda kun kara yawa zaku koma babban part din kusa daku be three bedrooms a ciki da extra room se kunfi sakewa a can".
A tare suka ce"to Abbu".
Wani farin abu ne kamar kunu yanada dan kaurin fari tas ya fara zubowa daga hancin Asmita hannu tasa ta lakuto shi ihu ta yi ganin abun dake fitowa daga hancin ta.
Lura da abinda yake fitowa daga hancin ta yasa suka rufu akanta,dama uncle Hameed da Saghar sun san za'a rina.
Rike kanta ya fara yi,anky chef Saghar yasa yana goge mata hancinta rike hannunsa ta yi kam tana kuka.kallonta ya yi kafin ya ce "shiiii!,ki yi shuru ki sa idonki cikin nawa"hakan ta yi,idonsu na cikin na juna.yasa hanky chef din yafara jawo farin abun dake fitowa din,sosai ya fito dasu, ƙasa jure kallon cikin kwayar idonshi ta yi se kawai ta rufe,se da ya fito da su tas kafin ya sake kanta.kallon Fatime ya yi "please a gyara wajen nan"fita tayi domin kawo abubuwan da zata kwashe su dashi.
Kallo abun suke kafin Abbie ya ce "to shi wannan din meye!?", Saghar ya ce"cocaine din da suka dinga dirka mata ne ya taro a waje daya,kuma ya taɓa mata kwakwalwarta,dawowa hayyacinta da tayi cikin karfi,ze iya jawo mata babban matsalar da yafi na farko,abinda za'a yi cikin gaggawa shine a yi mata brain surgery shine kawai solution in kuma ba haka ba,zata faɗa faint condition,ze zama a ko da yaushe zata dinga suma ne,duk bayan awa daya."be gama rufe bakinsa ba ta sume a jikin Sabriyah da Zoya.
Abbie ya ce "ayi gaggawar yi mata aiki".
Hajjatiye ta ce "yaran nan kuma ganin rayuwa Allah sarki Allah de ya saka muku".
Se mun haɗu Monday in me duka yakaimu da rai da lafiya.
Book one ya kusa karewa remain some few pages,na yi wa mutane 20 na farko discount din 200,zasu biya 300 kenan.idan mutum ashirin na farko suka gama biya ze koma 500 domin wannan shine standard price dinshi.luckiest 20 people ku hanzarta biyan naku.😍😍😍😍😍💝
Comment,share and like.
*🌹🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹🌹*
Page 25&26
*_Story & written_*
By
*MRS🌹ISHAM🌹*
( Yar lelen Jarumai)
*THE WRITER OF 🖋️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
📚📚 JARUMAI WRITERS ASSOCIATED 📚📚🖋️
__________________________________
Page 25&26
"Saghar kai ta part dina,kafin a gama shirin yi mata aikin"dagata ya yi cak i zuwa part Hajiya babba din,bin bayansu Sabriyah take kokarin yi,ta ji muryan Ammi na cewa"karki damu ze dubata"ba don ta so ba haka ta tsaya,murna ya koma ciki,da ta ga Asmita ta farfaɗo ta yi tunanin matsalar su yazo karshe,yanzu ga maganar aikin da za'a mata.
Rike hannunta anty amarya ta yi suka tafi part dinta.
Kiran asibitin ya yi ya sanar dasu da komai ya zama cikin shiri zasu zo dan gabatar da aiki.
Dawuwa falon Saghar ya yi bayan ya kai ta part din Hajiya babba kamar yanda ta umarce shi da ya yi.
"Uncle yau ne za'a mata aikin!?"cewar Dawood,"eh yau ne yanzu ma kuwa,ku fara yin gaba da ita banason Sabriyah ta fito ta samu baku tafi ba,dan zata ce dole se ta bi mu,so you have to hurry"a tausashe Dawood ya sa'ke cewa" Saghar ku tashi muje" "Ammi ba se kunzo ku ba, duk ku zauna a gida daga zaran aiki ya yi kyau an kammala lafiya se mu sanar daku,ku zo ku duba ta,in ba haka ba in Sabriyah ta fito taga bakwa nan zata fara zargin wani abu dan yanzu haka ma jikinta ya yi sanyi"uncle Hameed ya yi maganar yana miƙewa,ya fice a cikin Mansion.
"kin ga wannan"ya faɗa yana,nuna mata anty amarya da har lokacin hawaye takeyi tana tuna to ita yanzu wani hali nata yar take ciki,a wani duniya take.
Gyada masa kai ta yi alamar ta ganta.
Abbie ya sa'ke cewa"daga yau ita ce mahaifiyarki,ki maida ita mamarki,tana son ki zama yarta,yanda zakiyi wa mahaifiyar ki biyayya haka zaki mata,shi kuma wannan shine mahaifin ki"ya sa'ke nuna mata uncle Hameed"sune iyayenki kinji ko?,gyada masa kai ta yi.
Kallon gaba daya wa'yanda suke cikin falon ya ce "daga rana irin ta yau, Sabriyah da Asmita suma ya'ya ne a gidan nan,yanda kuke da yanci a gidan nan suma daga yau haka suke dashi, ya'ya ne a wajena,wajen Isma'il,wajen Abdul Hameed,kuma yaya a wajen iyayenku mata.ku duakesu kamar yanda kuka dauki yan uwanku,ku daukesu kamar yanda kuka dauki ƙannen ku,kar inji kar in gani banason nuna bambanci duk da nasan yarana ba haka suke ba,kuna da ilimin da bazaku taɓa wulakanta dan adam ba,kunde ji abinda na faɗa ina!?",ya tambayesu yana kallon ko wanensu, suka amsa mishi da eh.
Murmushi ya yi"very good yanzu ku,nuna mini me zakuyiwa kannen naku da zasu ji dadi!?",Abbas ne ya fara ajiye ATM dinsa ya ce"ga shi a cire duk adadin kuɗin da akeso ayi musu abinda yakamata "Ahmad ma ya ajiye na shi ATM din"ga shi duk kudin dake ciki a yi musu amfani dashi"haka Hafiz shima ya ajiye nashi, Sudais ya ajiye nasa ya ce"na bawa ƙannena ATM din nan a musu duk abinda suke so da kudin ciki nasu ne hallaka malak",Sahil da Salim ma suka ajiye nasu, Saghar na murmushi ya ajiye nasa ya ce"nima ga nawa nan ayi sister's dina abinda ya dace,sannan duk sanda ake da bukatar a yi musu allura in basu da lafiya,dan Allah a sanar mini"dariya sukayi gaba dayansu,Jawan ma ya ajiye nashi "ya ce tom dama ance yan mata se da ado ga shi a siya wa ƙannena kayan make up da duk abinda ya dace".Abbie ya ji dadin yanda suka nuna soyayyarsu akan su,duk abinda suke so cikin mintuna ƙalilan zesa akawo musu amma dake yanason yaga yanayin yanda suka karbesu ne shisa ya yi haka.
Hannunsa yasa acikin wallet dinsa ya fito da ATM guda biyu ya ajiye ba tare da ya yi magana ba ya mike,da kallo suka bishi suna murmushi dan sun san dama, rashin damuwarsa da damuwar mutane be kai har nan ba yana da tausayi sosai,kawai mutum ne in be san shi ba ze mishi kallon mugu.
Haurawa part din sa LTG ya yi..
Dawood da Ashman suma sun ajiye nasu ATM..
Anty Sameera ce ta matso kusa da ATMs masu yawan dake zube a inda suka ajiye su,ta ce"gaskiya Sabriyah yayyunku suna matuƙar sanku wannan ruwan ATM haka bari mu kirga mugani".kirgawa ta yi tana jinjina kai "inyaaaah!,guda goma sha daya,se san barka"murmushi sukayi.
Tunda take a rayuwarta bata taɓa tunanin wannan ranar yana zuwa a cikin rayuwar su ba,bata taɓa tunanin wasu zasu maida su ya'yan su ba, musamman ma yanda wasu suke kyamarta su suna kiran su da karuwai.wai yau sune aka wayi gari kowa yana yin abinda ze sasu farin ciki,yau jinta tayi duk wani gurbin kadaici da take tare dashi ya cike jinta take yi,kamar yanda masu iyaye suke ji.
Batasan da wani baƙi zata gode musu ba .
Kukan farin ciki ta fashe da shi wanda bata taɓa tunanin zata yi sa ba.
Folding din dukka hannayenta ta yi tana kuka ta soma magana.
"Mungode! mungode! mungode,ban san da wani baƙi zanyi amfani wajen gode muku ba ,ku din mutanen kwarai ne,ban taba tunanin rana irin na yau zezo a cikin rayuwarmu ba,kowa kyama yake nuna mana,amma yanzu kun zame mana ahali,uwa,uba,yan uwa duk kun bamu,ko da yaushe inuwar kadaici je bibiye dani kullum cikin kadaici nake jina amma yanzu na ji ni kamar kowa,nima yanzu naji rayuwata tana da amfani,a ko da yaushe Asmita tana cewa my Tom duk sanda muka bar gidan boss lady to wajen mamana zamu koma,se inji jikina ya yi sanyi inna tuna Ni banida kowa,banda wanda zan kira nawa a wannan duniya se Asmita kadai.amma yau nasamu a halin da suka amshe mu hannu biyu cike da kauna.ya saka muku,yanda kuka taimakawa rayuwarmu,kuma Allah ya taimaka muku a lamurran ku."ta gama maganar tana fashewa da sabon kuka me taɓa zuciya.
Tashi yan matan sukayi gabaki ɗayansu harda Jaleelah da Iftisan suka zo suka rungume su,suma suna hawaye suna jin kaunar su na shiga zuciyar su musamman Sabriyah.
"Am sorry Sabriyah!,kiyi hakuri ki yafewa yar uwarki"cewar Zoya dake rungume da ita.
"Nima kiyi hakuri"Sabriyah ta faɗa.
Kukan Asmita sukaji,tana kuka sosai itama idanunta ya yi jajir,da sauri Sabriyah ta rikota ta yi tunanin ko akwai abinda take bukata ne yasa take wannan kukan.
Muryar ta sukaji tana cewa"my Tom bana faɗa miki ba,akwai lokacin da ƙaddara ze fitar damu daga wannan gidan!?,mun gode muku sosai ku din mutanen kirki ne"mamaki iya mamaki sun sha shi domin ba suyi tsammanin zata dawo hayyacinta a yanzu ba amma sun yi murna da haka,banda mutane biyu da uncle Hameed da Saghar domin su kadai suka san meye matsalar da hakan ze jawo domin ta dawo hayyacinta ne ta karfin tsiya,kuma mantawa sukayi da baza su bari Sabriyah ta fadi tarihin rayuwarsu a gabanta ba.
Abinda ya faru shine tun sanda Sabriyah ta fara bada labarin su ta fara jin kanta na juyawa,nan take ta fara ganin flash din hotuna a idonta,a haka ta dawo hayyacinta, batare da kowa ya sani ba,taci gaba da sauraran abubuwan da suke faruwa.
Tallafo fuskarta Sabriyah ta yi tana hawaye ta ce"my Jerry na godewa Allah da kika dawo hayyacinki" "nayi kewarki my Tom, wayan'can mutanen sun wahalar dani sosai"ta faɗa ta hawaye.share mata hawayen fuskarta ta yi.
Abbu ya dora daga in da Abbie ya tsaya"to Alhamdulillah, Allah shine abin godiya,da ikon sa ga shi kin samu lafiya kin dawo cikin hankalinki.kamar yanda muka dauke ku kamar ya'yan mu kuma ku sa'ke jiki,kunji!?,kuma nan gidan ku ne,Umaisha yanzu tunda kun kara yawa zaku koma babban part din kusa daku be three bedrooms a ciki da extra room se kunfi sakewa a can".
A tare suka ce"to Abbu".
Wani farin abu ne kamar kunu yanada dan kaurin fari tas ya fara zubowa daga hancin Asmita hannu tasa ta lakuto shi ihu ta yi ganin abun dake fitowa daga hancin ta.
Lura da abinda yake fitowa daga hancin ta yasa suka rufu akanta,dama uncle Hameed da Saghar sun san za'a rina.
Rike kanta ya fara yi,anky chef Saghar yasa yana goge mata hancinta rike hannunsa ta yi kam tana kuka.kallonta ya yi kafin ya ce "shiiii!,ki yi shuru ki sa idonki cikin nawa"hakan ta yi,idonsu na cikin na juna.yasa hanky chef din yafara jawo farin abun dake fitowa din,sosai ya fito dasu, ƙasa jure kallon cikin kwayar idonshi ta yi se kawai ta rufe,se da ya fito da su tas kafin ya sake kanta.kallon Fatime ya yi "please a gyara wajen nan"fita tayi domin kawo abubuwan da zata kwashe su dashi.
Kallo abun suke kafin Abbie ya ce "to shi wannan din meye!?", Saghar ya ce"cocaine din da suka dinga dirka mata ne ya taro a waje daya,kuma ya taɓa mata kwakwalwarta,dawowa hayyacinta da tayi cikin karfi,ze iya jawo mata babban matsalar da yafi na farko,abinda za'a yi cikin gaggawa shine a yi mata brain surgery shine kawai solution in kuma ba haka ba,zata faɗa faint condition,ze zama a ko da yaushe zata dinga suma ne,duk bayan awa daya."be gama rufe bakinsa ba ta sume a jikin Sabriyah da Zoya.
Abbie ya ce "ayi gaggawar yi mata aiki".
Hajjatiye ta ce "yaran nan kuma ganin rayuwa Allah sarki Allah de ya saka muku".
Se mun haɗu Monday in me duka yakaimu da rai da lafiya.
Book one ya kusa karewa remain some few pages,na yi wa mutane 20 na farko discount din 200,zasu biya 300 kenan.idan mutum ashirin na farko suka gama biya ze koma 500 domin wannan shine standard price dinshi.luckiest 20 people ku hanzarta biyan naku.😍😍😍😍😍💝
Comment,share and like.
*🌹🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹🌹*
Page 25&26
*_Story & written_*
By
*MRS🌹ISHAM🌹*
( Yar lelen Jarumai)
*THE WRITER OF 🖋️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
📚📚 JARUMAI WRITERS ASSOCIATED 📚📚🖋️
__________________________________
Page 25&26
"Saghar kai ta part dina,kafin a gama shirin yi mata aikin"dagata ya yi cak i zuwa part Hajiya babba din,bin bayansu Sabriyah take kokarin yi,ta ji muryan Ammi na cewa"karki damu ze dubata"ba don ta so ba haka ta tsaya,murna ya koma ciki,da ta ga Asmita ta farfaɗo ta yi tunanin matsalar su yazo karshe,yanzu ga maganar aikin da za'a mata.
Rike hannunta anty amarya ta yi suka tafi part dinta.
Kiran asibitin ya yi ya sanar dasu da komai ya zama cikin shiri zasu zo dan gabatar da aiki.
Dawuwa falon Saghar ya yi bayan ya kai ta part din Hajiya babba kamar yanda ta umarce shi da ya yi.
"Uncle yau ne za'a mata aikin!?"cewar Dawood,"eh yau ne yanzu ma kuwa,ku fara yin gaba da ita banason Sabriyah ta fito ta samu baku tafi ba,dan zata ce dole se ta bi mu,so you have to hurry"a tausashe Dawood ya sa'ke cewa" Saghar ku tashi muje" "Ammi ba se kunzo ku ba, duk ku zauna a gida daga zaran aiki ya yi kyau an kammala lafiya se mu sanar daku,ku zo ku duba ta,in ba haka ba in Sabriyah ta fito taga bakwa nan zata fara zargin wani abu dan yanzu haka ma jikinta ya yi sanyi"uncle Hameed ya yi maganar yana miƙewa,ya fice a cikin Mansion.