Sashe 18
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anguwar afafa, Babban anguwane da ya amsa sunansa acikin Lagos inde harkan karuwanci ne tofa babu inda yakai afafa babu irin tsiyar da ba'a tsulawa awannan wajen daga karuwanci,damfara,sata,yan rawa,shaye_shaye safaran mata ,renon kananan yara su girma suma ajefasu a harkan karuwancin manya_manyan jiga jigan karuwai ne a wajan,duk wanda yashigo wannan anguwar tofa yasan babu mutanen kirki aciki sede ko shima holewa yazo ayi dashi,gidajen karuwai ne birjik da gidajen gala komai anayi a Afafa,duk inda zaka wuce sekaga mata atsaye ko azaune dukkansu babu me kayan arziki ajikinsu ga masu shaye shaye agefe wasu kam ma a kan hanya suke baɗalarsu gurine na yar iska da dan iska , wucesu nayi na nufi inda naga yafi kyau awajen shiga nayi nafara tafiya ina kalle_kalle har idona yasauka akan wata ƙatuwar kofa me labulaye kamar makaroni ga hayaki dake fitowa awajen , ciki na nufa ina lekawa wasu yan mata nagani cike a babban falon dukkansu baza su wuce irin shekara sha sha takwas ko sha tara wasu na shan shisha gamasu shan w'iwi ga wasu can agefe suna can suna biyawa kansu bukata lesbian wa'iyazubilllahi abun ba kyaun gani .
magana na faraji da ɗan karfi hakan ya nuna me maganar nan tabbas tana da babban murya, hankalina ne ya rayamin da inje inga wacece haka ,dakin na shiga na leka kaina.wata rusheshiyar mata nagani katuwa ce tana da jiki sosai ga kuma tsayi gata munmuna baƙa tana hakimce akan kujera ga wani namiji na tsaye akusa da ita suna magana da alamun masifa take surfa mishi , sake zura kaina nayi aciki wasu yara ƙanana nagani wasu na zaune wasu kuma suna kwance masu kuka nayi yarane da akalla sun kai goma, ji nayi tana faɗin" Mark dama kai bagidaje ne bansaniba tunda nake dakai ka taba jin na siya yarinya da kudin da yakai duba dari bakwai ? amma dake bakasan muhimmancin kuɗi ba shine zaka batamin kudedena kasiyo yara masu mugun tsada har guda biyu ko? to acikin sallamarka, nunamin wacce ka siya dubu dari bakwai din inganta" shide duk masifar da take mishi yana tsaye kanshi a ƙasa saboda itace shugaba acikin Afafa magajiyar karuwai kenan sunanta boss lady ko kadan bata wasa inde ta kan kudine bata da tausayi ko kadan, sa hannu ya yi ya jawo mata Asmita da tashinta daga bacci kenan ta cigaba da kuka, kaita gabanta ya yi ya ajiyeta kare mata kallo ta yi ɗakyau daga sama har kasa, sosai taga Asmita tayi mata kyau, kallonshi ta yi ta ce"Allah yataimakeka da ace ba kyakkyawa bace wallahi da se kaga yanda zanyi dakai !fito min da wacce kasiya har million daya inganta" murmushi Mark ya yi jin uwar dakin nashi ta yaba mishi da taga Asmita yasan muddin ya nuna mata Asrah tofa zaucewa za tayi har ta ƙara mishi kudi, wajan Asrah dake kwance tana bacci bata farka ba yanufa yasa hannu ya ɗagota yakaita gaban boss lady.
Boss lady na kyallara idonta Akan Asrah seda yasa ta mike zaune daga kishingiden da take , a iya tarihin Rayuwar ta na karuwanci dakuma safaran yara ba'a taba kawo me kyau din Asrah ba sede masu madedecin kyau amma Asrah makurace , sa hannu tayi ta shafa fuskarta tana "wowwww! Mark aina ka samu wannan zazzafar yarinyar?" Bayanin komai ya yi mata kamar yanda su black suka faɗa mishi kuma ya faɗa mata kancewa yar Bishara family ne tsohon gwamnan jihar Borno, sannan ya sanar da ita koda ta tashi bazata iya tuna komai na rayuwarta ba , duk abinda aka faɗa mata dashi zatayi amfani , boss lady bata tabajin dadin aiki da Mark ba irin yau domin wannan yarinya mudin ta girma tasan zata samu maƙudan kuɗaɗe da ita.
Karawa Mark kudi ta yi sannan ta sallame shi ya tafi, har lokacin tagagara dena kallon Asrah, da muryanta me kama da anbuga ganga ta kwala musu kira " Teema baby da Rash baby duk kuzo nan "tana gama rufe bakinta wasu yan mata suka shigo dagasu se pant da breziya ƙafafunsu na sanye da sarka.
Teema baby da Rash baby su kansu seda Asrah ta tafi da imaninsu ga kuma Asmita itama kyakkyawa da ita.
"Kunga wa'yannan yara guda biyun?so nake tauraronsu ya daukaku sosai a idon duniya, musamman wannan kyakkyawar.duk wani salon karuwanci da damfara,sata,salon duk wani makirci da kuma salon yaudara kuyi musu training na musamman ku koya musu rawa kuma ku kula dasu domin da kudi masu yawa na siyesu, so nake su taso da farin jini na daban acikin duk wasu karuwan dake gidan nan, Teema zoki tasheta har yanzu tana bacci"tashinta Teema ta yi , tashi Asrah ta yi ta zauna tana mutsutsuke idonta alamar baccin be ishe ta ba , turo bakinta ta yi gaba fara ƙarewa dakin kallo ta yi kafin tafara kallonsu ,kallon_kallo aka tsaya yi tsakanin ta dasu, tana kallonsu kamar idonta ze faɗo ƙasa so takeyi ta tuna aina tasansu amma tagagara tuna komai , shafa mata kumatu Teema ta yi" tace yanmata meye sunanki ?" Kallonta Asrah ta yi tanason tuna sunan nata amma ta gagara hakan yasa ta ce" bansaniba" murmushi boss lady ta yi ta ce"ɗakyau Teema samo suna me dadi ki saka matashi" nisawa sukayi kafin Rash baby ta ce" asa mata Sunaya ,yayi ?"girgiza kai boss lady ta yi alamar ko kadan sunan be mata dadi ba , ganin hakane Teema baby ta ce" to adinga kiranta da *SABRIYAH* sunan ya yi ko boss lady?" murmushi boss lady ta yi ta ce"sosaima kuwa ya yi dadi" kafin ta kalli Asrah da itade kawai da ido take binsu ta ce" daga yau sunanki shine *SABRIYAH* ,faɗa inji" gyada mata kai Asrah ta yi ta ce" daga yau sunana *SABRIYAH*" murmushi boss lady ta yi da su Teema, sannan ta maida kallonta kan Asmita da tazuba musu ido tana kallonsu , boss lady ta ce "ke kuma menene sunanki"a dan tsorace Asmita ta ce" sunana Asmita"
"Ku daukesu kuje dasu sashinku ku basu daki daya su biyu,ku musu wanka ku basu abinci zan turo da kayan su, sauran yaran kuma su ma za'a zo a kwashesu" cewar boss lady , riƙe hannun SABRIYAH Teema baby ta yi ita kuma Rash ta riƙe hannun Asmita suka nufi sashin su. Wanka suka musu sannan suka basu abinci me kyau suka faraci , tana cikin cin abincin ta shaƙe tafara tari kamar zata mutu dakyar ta iya furta"wayyo Tajujuna zan mutu" ruwa suka bata tasha Teema tana shafa bayanta seda ta gama tarin kafin , Teema ta ce"Sabriyah waye kuma Tajuju ?"shuru ta yi tanason tuna me sunan amma ta manta amma daga zaran ta rufe idonta kanta take gani da wani saurayi kyakkyawa suna zane dasauri ta bude idonta ta ce "nima bansan waye ba" abincin da bata karasa ci ba kenan ta tashi tahau gado ta kwanta, ficewa adakin sukayi dan su barsu su huta, kuka Asmita tafarayi tanajin tsanan mahaifinta na shiga cikin zuciyarta, jin kukanta ne yasa Sabriyah ta ɗago kai ta kalleta saukowa ta yi akan gadon ta zauna akusa da ita ta ce"meyasa kike kuka?" Kallonta Asmita ta yi ta ce"babana ne ya siyar dani awajensu yarabani da mamana" " to kidena kuka wata rana zakije gurinsu " gyada mata kai Asmita ta yi ta ce"kema ai siyar dake akayi"girgiza mata kai ta yi tace "to aini banida kowa, Tajuju kadai nake iya gani a idona"ta yi maganar cike da yarinta kamar zatayi kuka.sannan tana me rufe idanun nata sosai rayuwarta da Tajuddeen ya dinga mata flash a ido musamman lokacin da suke zane tana hango kanta tana zanen hoton Tajuddeen komai na rayuwarta dashi tana ganin shi afuskarta da kuma shi din bayanshi kuma bata ganin kowa a ahalinta .kallon abin hannunta ta yi ta kafeshi da ido tana kallo sannan ta yi murmushi ta ce" nasan wata rana zakazo gareni tajuju"
rike hannunta Asmita ta yi ta ce"to daga yanzu munzama kawaye sosai ko"Sabriyah ta ce"eh"."to Kinga basa nan kizo mu gudu kinji"Asmita ta yi maganar tana riko hannun Sabriyah ta fara janta saboda Asmita ta tsani wajan fitowa sukayi daga dakin basu haɗu da kowa ba lokacin har duhu ya fara yi.lungu_lungu suka fara bi domin guduwa har sun kai bakin gate se suka ga an rigada an datse kofar fita din ga shi sunyi nisa da inda suka baro ga garin hadari ne ya kankama sosai nan take iska yafara tashi aka fara yayyafi suna damƙe da hannun juna tsoro ya gama kamasu ganin yanda ruwa lokaci daya ya fara sauka kamar da bakin kwarya basu da wani option da ya wuce su koma.haka suke tafiya a yayinda ruwa ke yi musu mugun duka nan take jikin su ya soma rawan sanyi musamman ma Sabriyah hatta harshenta karkarwa yakeyi domin ita yar hutu ce bata saba da irin wannan rayuwar ba tafi sabawa da rayuwar ac da air conditioner.a hanyar su ta komawa sashin da suka baro suka mance daga ina suke suka dinga dabur_dabur ga ruwan na dukansu kuma har izuwa lokacin basu samu wajen fakewa ba zubewa akasa Asrah ta yi ga ruwa dake wucewa akasan kamar karamin kogi dungulewa ta yi waje daya tana kuka da iya karfinta har muryanta ya koma dishi_dishi Asmita zama ta yi kusa da ita itama suka hadu suna kuka har na kusan minti biyar kafin daga bisani ta ji Asrah ta yi shuru . matso da fuskanta dede da nata ta yi taga idonta arufe ga shi bata motsi dake yarinya ce se ta yi tunanin Sabriyah din bacci ta yi.haka suka kasance a wajen su biyunsu babu kowa.
magana na faraji da ɗan karfi hakan ya nuna me maganar nan tabbas tana da babban murya, hankalina ne ya rayamin da inje inga wacece haka ,dakin na shiga na leka kaina.wata rusheshiyar mata nagani katuwa ce tana da jiki sosai ga kuma tsayi gata munmuna baƙa tana hakimce akan kujera ga wani namiji na tsaye akusa da ita suna magana da alamun masifa take surfa mishi , sake zura kaina nayi aciki wasu yara ƙanana nagani wasu na zaune wasu kuma suna kwance masu kuka nayi yarane da akalla sun kai goma, ji nayi tana faɗin" Mark dama kai bagidaje ne bansaniba tunda nake dakai ka taba jin na siya yarinya da kudin da yakai duba dari bakwai ? amma dake bakasan muhimmancin kuɗi ba shine zaka batamin kudedena kasiyo yara masu mugun tsada har guda biyu ko? to acikin sallamarka, nunamin wacce ka siya dubu dari bakwai din inganta" shide duk masifar da take mishi yana tsaye kanshi a ƙasa saboda itace shugaba acikin Afafa magajiyar karuwai kenan sunanta boss lady ko kadan bata wasa inde ta kan kudine bata da tausayi ko kadan, sa hannu ya yi ya jawo mata Asmita da tashinta daga bacci kenan ta cigaba da kuka, kaita gabanta ya yi ya ajiyeta kare mata kallo ta yi ɗakyau daga sama har kasa, sosai taga Asmita tayi mata kyau, kallonshi ta yi ta ce"Allah yataimakeka da ace ba kyakkyawa bace wallahi da se kaga yanda zanyi dakai !fito min da wacce kasiya har million daya inganta" murmushi Mark ya yi jin uwar dakin nashi ta yaba mishi da taga Asmita yasan muddin ya nuna mata Asrah tofa zaucewa za tayi har ta ƙara mishi kudi, wajan Asrah dake kwance tana bacci bata farka ba yanufa yasa hannu ya ɗagota yakaita gaban boss lady.
Boss lady na kyallara idonta Akan Asrah seda yasa ta mike zaune daga kishingiden da take , a iya tarihin Rayuwar ta na karuwanci dakuma safaran yara ba'a taba kawo me kyau din Asrah ba sede masu madedecin kyau amma Asrah makurace , sa hannu tayi ta shafa fuskarta tana "wowwww! Mark aina ka samu wannan zazzafar yarinyar?" Bayanin komai ya yi mata kamar yanda su black suka faɗa mishi kuma ya faɗa mata kancewa yar Bishara family ne tsohon gwamnan jihar Borno, sannan ya sanar da ita koda ta tashi bazata iya tuna komai na rayuwarta ba , duk abinda aka faɗa mata dashi zatayi amfani , boss lady bata tabajin dadin aiki da Mark ba irin yau domin wannan yarinya mudin ta girma tasan zata samu maƙudan kuɗaɗe da ita.
Karawa Mark kudi ta yi sannan ta sallame shi ya tafi, har lokacin tagagara dena kallon Asrah, da muryanta me kama da anbuga ganga ta kwala musu kira " Teema baby da Rash baby duk kuzo nan "tana gama rufe bakinta wasu yan mata suka shigo dagasu se pant da breziya ƙafafunsu na sanye da sarka.
Teema baby da Rash baby su kansu seda Asrah ta tafi da imaninsu ga kuma Asmita itama kyakkyawa da ita.
"Kunga wa'yannan yara guda biyun?so nake tauraronsu ya daukaku sosai a idon duniya, musamman wannan kyakkyawar.duk wani salon karuwanci da damfara,sata,salon duk wani makirci da kuma salon yaudara kuyi musu training na musamman ku koya musu rawa kuma ku kula dasu domin da kudi masu yawa na siyesu, so nake su taso da farin jini na daban acikin duk wasu karuwan dake gidan nan, Teema zoki tasheta har yanzu tana bacci"tashinta Teema ta yi , tashi Asrah ta yi ta zauna tana mutsutsuke idonta alamar baccin be ishe ta ba , turo bakinta ta yi gaba fara ƙarewa dakin kallo ta yi kafin tafara kallonsu ,kallon_kallo aka tsaya yi tsakanin ta dasu, tana kallonsu kamar idonta ze faɗo ƙasa so takeyi ta tuna aina tasansu amma tagagara tuna komai , shafa mata kumatu Teema ta yi" tace yanmata meye sunanki ?" Kallonta Asrah ta yi tanason tuna sunan nata amma ta gagara hakan yasa ta ce" bansaniba" murmushi boss lady ta yi ta ce"ɗakyau Teema samo suna me dadi ki saka matashi" nisawa sukayi kafin Rash baby ta ce" asa mata Sunaya ,yayi ?"girgiza kai boss lady ta yi alamar ko kadan sunan be mata dadi ba , ganin hakane Teema baby ta ce" to adinga kiranta da *SABRIYAH* sunan ya yi ko boss lady?" murmushi boss lady ta yi ta ce"sosaima kuwa ya yi dadi" kafin ta kalli Asrah da itade kawai da ido take binsu ta ce" daga yau sunanki shine *SABRIYAH* ,faɗa inji" gyada mata kai Asrah ta yi ta ce" daga yau sunana *SABRIYAH*" murmushi boss lady ta yi da su Teema, sannan ta maida kallonta kan Asmita da tazuba musu ido tana kallonsu , boss lady ta ce "ke kuma menene sunanki"a dan tsorace Asmita ta ce" sunana Asmita"
"Ku daukesu kuje dasu sashinku ku basu daki daya su biyu,ku musu wanka ku basu abinci zan turo da kayan su, sauran yaran kuma su ma za'a zo a kwashesu" cewar boss lady , riƙe hannun SABRIYAH Teema baby ta yi ita kuma Rash ta riƙe hannun Asmita suka nufi sashin su. Wanka suka musu sannan suka basu abinci me kyau suka faraci , tana cikin cin abincin ta shaƙe tafara tari kamar zata mutu dakyar ta iya furta"wayyo Tajujuna zan mutu" ruwa suka bata tasha Teema tana shafa bayanta seda ta gama tarin kafin , Teema ta ce"Sabriyah waye kuma Tajuju ?"shuru ta yi tanason tuna me sunan amma ta manta amma daga zaran ta rufe idonta kanta take gani da wani saurayi kyakkyawa suna zane dasauri ta bude idonta ta ce "nima bansan waye ba" abincin da bata karasa ci ba kenan ta tashi tahau gado ta kwanta, ficewa adakin sukayi dan su barsu su huta, kuka Asmita tafarayi tanajin tsanan mahaifinta na shiga cikin zuciyarta, jin kukanta ne yasa Sabriyah ta ɗago kai ta kalleta saukowa ta yi akan gadon ta zauna akusa da ita ta ce"meyasa kike kuka?" Kallonta Asmita ta yi ta ce"babana ne ya siyar dani awajensu yarabani da mamana" " to kidena kuka wata rana zakije gurinsu " gyada mata kai Asmita ta yi ta ce"kema ai siyar dake akayi"girgiza mata kai ta yi tace "to aini banida kowa, Tajuju kadai nake iya gani a idona"ta yi maganar cike da yarinta kamar zatayi kuka.sannan tana me rufe idanun nata sosai rayuwarta da Tajuddeen ya dinga mata flash a ido musamman lokacin da suke zane tana hango kanta tana zanen hoton Tajuddeen komai na rayuwarta dashi tana ganin shi afuskarta da kuma shi din bayanshi kuma bata ganin kowa a ahalinta .kallon abin hannunta ta yi ta kafeshi da ido tana kallo sannan ta yi murmushi ta ce" nasan wata rana zakazo gareni tajuju"
rike hannunta Asmita ta yi ta ce"to daga yanzu munzama kawaye sosai ko"Sabriyah ta ce"eh"."to Kinga basa nan kizo mu gudu kinji"Asmita ta yi maganar tana riko hannun Sabriyah ta fara janta saboda Asmita ta tsani wajan fitowa sukayi daga dakin basu haɗu da kowa ba lokacin har duhu ya fara yi.lungu_lungu suka fara bi domin guduwa har sun kai bakin gate se suka ga an rigada an datse kofar fita din ga shi sunyi nisa da inda suka baro ga garin hadari ne ya kankama sosai nan take iska yafara tashi aka fara yayyafi suna damƙe da hannun juna tsoro ya gama kamasu ganin yanda ruwa lokaci daya ya fara sauka kamar da bakin kwarya basu da wani option da ya wuce su koma.haka suke tafiya a yayinda ruwa ke yi musu mugun duka nan take jikin su ya soma rawan sanyi musamman ma Sabriyah hatta harshenta karkarwa yakeyi domin ita yar hutu ce bata saba da irin wannan rayuwar ba tafi sabawa da rayuwar ac da air conditioner.a hanyar su ta komawa sashin da suka baro suka mance daga ina suke suka dinga dabur_dabur ga ruwan na dukansu kuma har izuwa lokacin basu samu wajen fakewa ba zubewa akasa Asrah ta yi ga ruwa dake wucewa akasan kamar karamin kogi dungulewa ta yi waje daya tana kuka da iya karfinta har muryanta ya koma dishi_dishi Asmita zama ta yi kusa da ita itama suka hadu suna kuka har na kusan minti biyar kafin daga bisani ta ji Asrah ta yi shuru . matso da fuskanta dede da nata ta yi taga idonta arufe ga shi bata motsi dake yarinya ce se ta yi tunanin Sabriyah din bacci ta yi.haka suka kasance a wajen su biyunsu babu kowa.