Sashe 31
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ɗaukan hoton major Marry ta yi ta maida shi wani na'urar tonon asiri wanda iya jami'an tsoro ne na kasar waje suke iya amfani dashi.
Nan take suna da komai da komai na Sabriyah ya fito ajikin na'urar,saboda tanada lasisin karuwancin da akayi mata shisa komai nata ya bayyana cikin sauki.
"LTG.the girl is a prostitute,and she lives in afafa the most popular place for the criminals and prostitute's!".
Fita ya yi awajen batare da ya yi musu magana ba,bin bayanshi major Marry ta yi, dukkansu biyu daga ita har shi LGT.Taj suna cikin shiga na farin kaya babu wanda ze gansu ya yi tunanin sojoji ne.
Haka suka kwana basu saka komai a cikinsu ba,Anty Teema ta musu tambaya har ta gaji amma sunki faɗa mata abinda ke faruwa.
Tana toilet tana wanka soso ya rike abin hannunta, ta yi iya yinta amma ya ki fita ajikin soson hakan yasa ta cire shi a hannunta.se sannan ne ta samu ya fita ajikin soson ajiyeshi ta yi a gefe ta gama wankan ta,bayan ta kammala ta daukeshi ta fito miƙawa Asmita ta yi ta ce "rike mini bari in sa kaya" karba Asmita ta yi tasa shi a hannunta.
Bayan ta gama sa kayan kuma ta manta bata karba ba.
Gari na wayewa suka farka duk da hakan ba ɗabi'ar su ɓace, amma yau haka kawai suka tashi da wuri,baranda suka fito suka zauna suna kallon masu wucewa suna hira sama_sama har Anty Teema ta fito ta samesu a wajan,komawa cikin dakinta ta yi ta dauko musu kankana ta basu karba sukayi suna gaisheta.
Hira sukayi sosai duk da firgicin abinda ya faru jiya be fita a ransu ba har yanzu suna kallon yanda wa'yannan azzaluman suka kashe Barrister Lameer yanda suka jefashi kan titi mota ya takeshi.
Har kusan karfe sha ɗaya duk suna zaune awajen anan sukayi karin safiyar su. Taheer ne ya kira Asmita a waya,ya faɗa mata yana baƙin gate din gidan,kallon Sabriyah ta yi ta ce "my Jerry muji waje Taheer yazo."
Barin Anty Teema sukayi a wajan suka ce mata bari su je wajen Taheer.
Fitowa sukayi suka sameshi a bakin gate a cikin motar shi tun kafin su iso ya keyi wa Asmita murmushi shiga cikin motar su kayi suna hira se jan su da zolaya yakeyi,be fi minti talatin ba ya ce musu ze tafi Saboda yanxu haka ma airport zeje Ya ce bari yazo ya ga Asmita.
bankwana sukayi dashi yaja motar ya tafi tsayawa sukayi suna bin bayan motarsa da kallo. wata ƙatuwar bak'ar jeep ya tsaya agabansu,kafin suyi wata_wata wani namiji ya fito ya sa hannu ya janyo hannun Asmita dake riƙe dana Sabriyah cikin motar,raba hannun nasu ya yi ya rufe kofar motar ya ja suka tafi. Sabriyah dake tsaye a wajan kamar gunki,daura hannu akai ta yi tasa ihu me matuƙar ƙaran gaske Wanda yayi sanadiyar jawo hankalin al'umman Wajan kanta da gudu tabi bayan motar amma ina sunyi mata nisan gaske zubewa ta yi akasa lokacin da ta dena hango su tasa Marayan kuka kamar ranta ze fita,ji ta yi ansa hannu an ɗago ta sama kallon wanda ya ɗagonta ta yi taga mutumin jiya da suka haɗu a kasuwane har ya wurgata kasa ne.bude baki ta yi zata yi magana yasa hannu a aljihun jacket din shi ya fito da hanky ya shaƙa mata a hanci nan take ta sume ta faɗo jikinshi.
Hannu ɗaya LTG.Taj ya saka ya dauketa kamar yar tsana ya nufi mota da ita da sauri major Marry ta bude mishi motar ya shiga driver yaja suka tafi.
Tafiya me nisa sukayi kafin suka tsaya a wani katafaren filin da babu gida ko daya a wajen se private jet din LTG.Taj ne kaɗai a wajen fitowa ya yi,ya shige cikin jirgin, major Marry ce ta dauko Sabriyah a kafadarta suka shiga jirjin,nan take ya tashi a cikin sararin samaniya.
MAIDUGURI STATE
Karfe biyu na dare su ka shigo Maiduguri saboda sun tsaya a headquarter Damaturu,kowa ya yi bacci a gidan Masu tsaron gidan ne da kuma sojojin da suka zo daga gari mabanbanta domin kulawa da lafiyar LTG.Taj, ne kaɗai idon su biyu packing motar driver ya yi acikin gidan,fitowa ya yi yana me karewa gidan kallo, saboda ganin gidan ya keyi kamar sabon waje a wajensa domin an sabunta komai a cikin gidan,shekaru goma ya diba be waiwayi wannan gidan ba.
Daukar ta ya yi ya nufi cikin Mansion din da ita yana isa ya jefata akan 3 seater na main part din gidan ya haura upstairs din da ze sada shi da part din shi,kallon Sabriyah major Marry ta yi se taji,be kamata abarta ta kwana a wajen ba amma babu yanda ta iya haka ta haura upstairs din itama ta bi bayan shi,be juyo ya kalleta ba ,da hannu ya nuna mata wani bedroom da yake upstairs alamar anan ne zata sauka shiga ciki ta yi taga komai akwai acikin bedroom din nan take ta shiga ta yi wanka saboda sun kwaso gajiya.
A bangaren LTG. Taj ma haka wanka ya yi,sannan ya yi wasu bincike kafin nan ya tada sallar nafila.
Asuba na gari, mazan gidan kowa ya tashi saboda zuwa Masallaci duk babu wanda yasan da zuwan Tajuddeen, sede kawai sojojin sa da suka gani acikin gidan,da mamaki suka je sukayi sallah suka dawo kowa ya koma domin ci gaba da bacci.
8:30am
A hankali tafara bude manyan idanunta da suke a kumbure saboda kuka da kuma baccin da ta yi tun jiya,ji ta yi sun yi mana nauyi sosai, mikewa ta yi ta zauna tana riƙe da kanta,da shima ya mata nauyi,se a sannan ne idonta ya samu damar budewa gaba daya,da mamaki taƙe ƙarewa falon da take ciki kallo,da hanzari ta mike tsaye tana kallon ko ina na cikin falon.nan take ta tuna abinda ya faru jiya.aranta ta ce "wato ji mini ciwon da ya yi ne be isheshi ba shine ya sato ni,to Wallahi ni be isa ya sato ni ba"
Dawuwa tsakiyar falon ta yi ta rike kugunta cikin daga murya ta ce"uban wayeeeeeee. Ne ya kawo ni gidan nan!?in ka isa ka fito ka mayar dani in da ka sato ni!".
Da iya karfinta take magana,tana jiran ya fito,ganin babu wanda ya fito yasa ta ci gaba da magana da karfi wanda hakan ya yi sanadiyar tashin mutanen gidan daga bacci duk suka fito falon maza da mata,amma banda anty amarya,suna kallon Sabriyah acikin falon suka fara tambayar junansu ita kuma wannan wacece?.
Saghar ne ya ce"ke kuma daga ina zakizo kina yi wa mutane ihun hauka!?,wait! in the first place uban waye yabaki izinin shigowa cikin gidan nan!?"
Kowa dake cikin falon se kallon Sabriyah sukeyi suna mamakin me take yi a cikin gidan.
Watsawa Saghar harara ta yi,cikin tsiwa da daga murya ta ce "na fiku rashin mutunci ni za'a gwada wa duniya da bariki nida na fito daga cikinta,a sato ni sannan a zo ana tambayata me nake yi anan.ka da ka kuskura ka zageni yauwa."
Tashin hankali su Zoya kam da ido kawai suke bin Sabriyah suna jinjina rashin Kunyar ta ganin yanda ko tsoron Saghar bataji ba,ta tsaya tana gaya mishi maganar da ranta ya so.
Sahil ne da yaga in sukace ta haka zasu biyo mata tofa bazasu ji abinda suke son ji a wajanta ba,hakan yasa cikin ruwan sanyi ya ce"baiwar Allah daga ina me kike bukata?"
Juyawa ta yi taga me maganar ta ce"ai ku zan tambaya,meye dalilin ku na sato ni?".
Kallon juna suka fara yi.
Ammi ce ta matso kusa da ita ta ce"yan mata ki nutsu ki faɗa mana menene ya kawo ki". calmly Ammi ta ke mata magana wanda hakan yasa taji Ammi ta yi mata matukar gwarjinin da bazata iya bata wani amsar da bashi bane.
"Wanine ya sace ni,shine yanzu ina farkawa na gan ni a nan".jinjina kai Ammi ta yi ta ce "daga wani gari kenan!?",amsa Sabriyah ta bata" daga Lagos afafa " dukkanin su zaro ido waje sukayi se sannan ne ma suka sa'ke kare mata kallo sukaga irin shigar dake jikinta.
Tsaki Ammuh ta yi ta ce "to wani shegen ne ya kawo mana karuwa kuma cikin gidanmu,na halak!?"
Muryansa da basu yi tsammani ba suka ji ya ce.
"Ni na kawo ta"
Gaba dayan su a tare suka maida kallonsu da kuma hankalinsu upstairs,cike da al'ajabi suke kallonsa babu ko kyaftawa.
Cikin isa da takama yake saukowa daga stairs din kamar bayaso,yana sanye da gajeren wando da kuma rigar t-shirt gaba daya farfadar kirjinsa a bude saboda botile din rigar biyu kawai yasa, damtsen hannunsa duk yana waje rigar me guntuwar hannu ne.
Karasa saukowa ya yi falon idonshi akan Ammi da take sakar mishi murmushi.
Se mun haɗu Monday in me duka yakaimu da rai da lafiya.
Kamar yanda na faɗa de yawan comments dinku yawan read more din da zan yi muku,infact ma in bakwayin comment Wallahi hutu zan tafi in yaso in kun shirya yin comments din se muci gaba amma bazeyu ina muku posting ace wai comment ya gagara ba.
Comment,like and share 🖋️🖋️
*🌹🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹🌹*
Page 17
*_Story & written_*
By
*MRS🌹ISHAM🌹*
( Yar lelen Jarumai)
*THE WRITER OF 🖋️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
📚📚 JARUMAI WRITERS ASSOCIATED 📚📚🖋️
Page 17
Karasowa cikin falon ya yi da mamaki suke kallonsa,suna al'ajabi yaushe ya zo,cike da kissa Ammuh ta zo ta rungumesa ga murmushi a fuskarta tana"oyoyo!oyoyo! oyoyo!ɗana sannu da zuwa, gaskiya na yi kewarka sosai"hugging dinta back shima ya yi,duk da bayason yawan magana amma hakan be hanashi cewa Ammuh "missed you too Ammuh dina"saketa ya yi,ya je wajan Ammi ya rungumeta yana me sauke ajiyar zuciya,hakan da ya yi bakaramin bata ran Ammuh ya yi ba,nan take taji ranta be so hakan ba,aranta kuwa se kulle_kulle takeyi tana son ta sake taso da tsohuwar ƙiyayyar da Tajuddeen yakeyiwa kowa.
A tare samarin gidan suma suka rungume shi suna mishi sannu da zuwa,su Zoya kam kwakkwaran motsi sun gagara yi ɓalle su mishi sannu da zuwa, Parsa dake dauke da wannan ƙayata zaciyar murmushin nata ne tazo ta rungume shi tana.
"Welcome back ya Taj we have missed you alot".
Nan take suna da komai da komai na Sabriyah ya fito ajikin na'urar,saboda tanada lasisin karuwancin da akayi mata shisa komai nata ya bayyana cikin sauki.
"LTG.the girl is a prostitute,and she lives in afafa the most popular place for the criminals and prostitute's!".
Fita ya yi awajen batare da ya yi musu magana ba,bin bayanshi major Marry ta yi, dukkansu biyu daga ita har shi LGT.Taj suna cikin shiga na farin kaya babu wanda ze gansu ya yi tunanin sojoji ne.
Haka suka kwana basu saka komai a cikinsu ba,Anty Teema ta musu tambaya har ta gaji amma sunki faɗa mata abinda ke faruwa.
Tana toilet tana wanka soso ya rike abin hannunta, ta yi iya yinta amma ya ki fita ajikin soson hakan yasa ta cire shi a hannunta.se sannan ne ta samu ya fita ajikin soson ajiyeshi ta yi a gefe ta gama wankan ta,bayan ta kammala ta daukeshi ta fito miƙawa Asmita ta yi ta ce "rike mini bari in sa kaya" karba Asmita ta yi tasa shi a hannunta.
Bayan ta gama sa kayan kuma ta manta bata karba ba.
Gari na wayewa suka farka duk da hakan ba ɗabi'ar su ɓace, amma yau haka kawai suka tashi da wuri,baranda suka fito suka zauna suna kallon masu wucewa suna hira sama_sama har Anty Teema ta fito ta samesu a wajan,komawa cikin dakinta ta yi ta dauko musu kankana ta basu karba sukayi suna gaisheta.
Hira sukayi sosai duk da firgicin abinda ya faru jiya be fita a ransu ba har yanzu suna kallon yanda wa'yannan azzaluman suka kashe Barrister Lameer yanda suka jefashi kan titi mota ya takeshi.
Har kusan karfe sha ɗaya duk suna zaune awajen anan sukayi karin safiyar su. Taheer ne ya kira Asmita a waya,ya faɗa mata yana baƙin gate din gidan,kallon Sabriyah ta yi ta ce "my Jerry muji waje Taheer yazo."
Barin Anty Teema sukayi a wajan suka ce mata bari su je wajen Taheer.
Fitowa sukayi suka sameshi a bakin gate a cikin motar shi tun kafin su iso ya keyi wa Asmita murmushi shiga cikin motar su kayi suna hira se jan su da zolaya yakeyi,be fi minti talatin ba ya ce musu ze tafi Saboda yanxu haka ma airport zeje Ya ce bari yazo ya ga Asmita.
bankwana sukayi dashi yaja motar ya tafi tsayawa sukayi suna bin bayan motarsa da kallo. wata ƙatuwar bak'ar jeep ya tsaya agabansu,kafin suyi wata_wata wani namiji ya fito ya sa hannu ya janyo hannun Asmita dake riƙe dana Sabriyah cikin motar,raba hannun nasu ya yi ya rufe kofar motar ya ja suka tafi. Sabriyah dake tsaye a wajan kamar gunki,daura hannu akai ta yi tasa ihu me matuƙar ƙaran gaske Wanda yayi sanadiyar jawo hankalin al'umman Wajan kanta da gudu tabi bayan motar amma ina sunyi mata nisan gaske zubewa ta yi akasa lokacin da ta dena hango su tasa Marayan kuka kamar ranta ze fita,ji ta yi ansa hannu an ɗago ta sama kallon wanda ya ɗagonta ta yi taga mutumin jiya da suka haɗu a kasuwane har ya wurgata kasa ne.bude baki ta yi zata yi magana yasa hannu a aljihun jacket din shi ya fito da hanky ya shaƙa mata a hanci nan take ta sume ta faɗo jikinshi.
Hannu ɗaya LTG.Taj ya saka ya dauketa kamar yar tsana ya nufi mota da ita da sauri major Marry ta bude mishi motar ya shiga driver yaja suka tafi.
Tafiya me nisa sukayi kafin suka tsaya a wani katafaren filin da babu gida ko daya a wajen se private jet din LTG.Taj ne kaɗai a wajen fitowa ya yi,ya shige cikin jirgin, major Marry ce ta dauko Sabriyah a kafadarta suka shiga jirjin,nan take ya tashi a cikin sararin samaniya.
MAIDUGURI STATE
Karfe biyu na dare su ka shigo Maiduguri saboda sun tsaya a headquarter Damaturu,kowa ya yi bacci a gidan Masu tsaron gidan ne da kuma sojojin da suka zo daga gari mabanbanta domin kulawa da lafiyar LTG.Taj, ne kaɗai idon su biyu packing motar driver ya yi acikin gidan,fitowa ya yi yana me karewa gidan kallo, saboda ganin gidan ya keyi kamar sabon waje a wajensa domin an sabunta komai a cikin gidan,shekaru goma ya diba be waiwayi wannan gidan ba.
Daukar ta ya yi ya nufi cikin Mansion din da ita yana isa ya jefata akan 3 seater na main part din gidan ya haura upstairs din da ze sada shi da part din shi,kallon Sabriyah major Marry ta yi se taji,be kamata abarta ta kwana a wajen ba amma babu yanda ta iya haka ta haura upstairs din itama ta bi bayan shi,be juyo ya kalleta ba ,da hannu ya nuna mata wani bedroom da yake upstairs alamar anan ne zata sauka shiga ciki ta yi taga komai akwai acikin bedroom din nan take ta shiga ta yi wanka saboda sun kwaso gajiya.
A bangaren LTG. Taj ma haka wanka ya yi,sannan ya yi wasu bincike kafin nan ya tada sallar nafila.
Asuba na gari, mazan gidan kowa ya tashi saboda zuwa Masallaci duk babu wanda yasan da zuwan Tajuddeen, sede kawai sojojin sa da suka gani acikin gidan,da mamaki suka je sukayi sallah suka dawo kowa ya koma domin ci gaba da bacci.
8:30am
A hankali tafara bude manyan idanunta da suke a kumbure saboda kuka da kuma baccin da ta yi tun jiya,ji ta yi sun yi mana nauyi sosai, mikewa ta yi ta zauna tana riƙe da kanta,da shima ya mata nauyi,se a sannan ne idonta ya samu damar budewa gaba daya,da mamaki taƙe ƙarewa falon da take ciki kallo,da hanzari ta mike tsaye tana kallon ko ina na cikin falon.nan take ta tuna abinda ya faru jiya.aranta ta ce "wato ji mini ciwon da ya yi ne be isheshi ba shine ya sato ni,to Wallahi ni be isa ya sato ni ba"
Dawuwa tsakiyar falon ta yi ta rike kugunta cikin daga murya ta ce"uban wayeeeeeee. Ne ya kawo ni gidan nan!?in ka isa ka fito ka mayar dani in da ka sato ni!".
Da iya karfinta take magana,tana jiran ya fito,ganin babu wanda ya fito yasa ta ci gaba da magana da karfi wanda hakan ya yi sanadiyar tashin mutanen gidan daga bacci duk suka fito falon maza da mata,amma banda anty amarya,suna kallon Sabriyah acikin falon suka fara tambayar junansu ita kuma wannan wacece?.
Saghar ne ya ce"ke kuma daga ina zakizo kina yi wa mutane ihun hauka!?,wait! in the first place uban waye yabaki izinin shigowa cikin gidan nan!?"
Kowa dake cikin falon se kallon Sabriyah sukeyi suna mamakin me take yi a cikin gidan.
Watsawa Saghar harara ta yi,cikin tsiwa da daga murya ta ce "na fiku rashin mutunci ni za'a gwada wa duniya da bariki nida na fito daga cikinta,a sato ni sannan a zo ana tambayata me nake yi anan.ka da ka kuskura ka zageni yauwa."
Tashin hankali su Zoya kam da ido kawai suke bin Sabriyah suna jinjina rashin Kunyar ta ganin yanda ko tsoron Saghar bataji ba,ta tsaya tana gaya mishi maganar da ranta ya so.
Sahil ne da yaga in sukace ta haka zasu biyo mata tofa bazasu ji abinda suke son ji a wajanta ba,hakan yasa cikin ruwan sanyi ya ce"baiwar Allah daga ina me kike bukata?"
Juyawa ta yi taga me maganar ta ce"ai ku zan tambaya,meye dalilin ku na sato ni?".
Kallon juna suka fara yi.
Ammi ce ta matso kusa da ita ta ce"yan mata ki nutsu ki faɗa mana menene ya kawo ki". calmly Ammi ta ke mata magana wanda hakan yasa taji Ammi ta yi mata matukar gwarjinin da bazata iya bata wani amsar da bashi bane.
"Wanine ya sace ni,shine yanzu ina farkawa na gan ni a nan".jinjina kai Ammi ta yi ta ce "daga wani gari kenan!?",amsa Sabriyah ta bata" daga Lagos afafa " dukkanin su zaro ido waje sukayi se sannan ne ma suka sa'ke kare mata kallo sukaga irin shigar dake jikinta.
Tsaki Ammuh ta yi ta ce "to wani shegen ne ya kawo mana karuwa kuma cikin gidanmu,na halak!?"
Muryansa da basu yi tsammani ba suka ji ya ce.
"Ni na kawo ta"
Gaba dayan su a tare suka maida kallonsu da kuma hankalinsu upstairs,cike da al'ajabi suke kallonsa babu ko kyaftawa.
Cikin isa da takama yake saukowa daga stairs din kamar bayaso,yana sanye da gajeren wando da kuma rigar t-shirt gaba daya farfadar kirjinsa a bude saboda botile din rigar biyu kawai yasa, damtsen hannunsa duk yana waje rigar me guntuwar hannu ne.
Karasa saukowa ya yi falon idonshi akan Ammi da take sakar mishi murmushi.
Se mun haɗu Monday in me duka yakaimu da rai da lafiya.
Kamar yanda na faɗa de yawan comments dinku yawan read more din da zan yi muku,infact ma in bakwayin comment Wallahi hutu zan tafi in yaso in kun shirya yin comments din se muci gaba amma bazeyu ina muku posting ace wai comment ya gagara ba.
Comment,like and share 🖋️🖋️
*🌹🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹🌹*
Page 17
*_Story & written_*
By
*MRS🌹ISHAM🌹*
( Yar lelen Jarumai)
*THE WRITER OF 🖋️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
📚📚 JARUMAI WRITERS ASSOCIATED 📚📚🖋️
Page 17
Karasowa cikin falon ya yi da mamaki suke kallonsa,suna al'ajabi yaushe ya zo,cike da kissa Ammuh ta zo ta rungumesa ga murmushi a fuskarta tana"oyoyo!oyoyo! oyoyo!ɗana sannu da zuwa, gaskiya na yi kewarka sosai"hugging dinta back shima ya yi,duk da bayason yawan magana amma hakan be hanashi cewa Ammuh "missed you too Ammuh dina"saketa ya yi,ya je wajan Ammi ya rungumeta yana me sauke ajiyar zuciya,hakan da ya yi bakaramin bata ran Ammuh ya yi ba,nan take taji ranta be so hakan ba,aranta kuwa se kulle_kulle takeyi tana son ta sake taso da tsohuwar ƙiyayyar da Tajuddeen yakeyiwa kowa.
A tare samarin gidan suma suka rungume shi suna mishi sannu da zuwa,su Zoya kam kwakkwaran motsi sun gagara yi ɓalle su mishi sannu da zuwa, Parsa dake dauke da wannan ƙayata zaciyar murmushin nata ne tazo ta rungume shi tana.
"Welcome back ya Taj we have missed you alot".