Sashe 15
Ashe Zamuga Juna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kusan tare suka sake haihuwa Hajiya hurairah ta sake haihuwan namiji me suna Saghar,Ammi kuma ta haifi santalelen yaronta me kama da Tajuddeen wato Jawan.
Haka rayuwa yaci gaba da tafiya.bayan wasu shekaru uncle Hameed ɗan karamin ƙanin su Abbie ya yi aure ya auri kanwar Ammi wato Abida bayan anyi aurensu ta samu ciki kusan sau uku amma suna zubewa sakamakon matsala da take dashi a mahaifarta.daga karshe de itama atare duk su hudun suka samu ciki abun burgewa kamar wa'yanda suka haɗa baki.yaran mata dukkansu suka haifa,hajiya babba ta haifi Rameesa,Ammi kuma ta haifi Umaisha,Hajiya khareema kuma ta haifi Iklas, Abida da suke kira da anty amarya kuma ta haifi kyakkyawar ƴarta aka sa mata suna *ASRAH* amma sede ba a Nigeria ta haife ta ba saboda bayan aurensu basu jima ba suka koma California da zama saboda aikin uncle Hameed.Hajiya hurairah ta haifi Zoya haka suka reni ya'yansu cike da so da kauna bayan shekara ɗaya Hajiya hurairah ta sake haihuwar ya mace me suna Parsa.
*WANNAN SHINE KAƊAN DAGA CIKIN TARIHIN AHALIN BISHARA SE NAN GABA ZAN KAWO MUKU SAURAN TARIHIN NASU NAN NE ZAKUJI LAIFI NA BIYU DA AMMI TA SAKEYIWA TAJUDDEEN DA YASA HAR YA ƘULLA CE TA*
Mubarak Bishara tsohon gwamnan jihar Borno yanada mata uku ...
Matarshi ta farko ita ce Hajiya badeeya tana da yara kamar haka
Sakeena ita ce babba se Abbas se Ahmad, Rameesa.
Se matarshi ta biyu ita ce ta Hajiya hamdiyya tanada yara hudu sune...
Sameera se Tajuddeen , se kuma jawan se yar autarta Umaisha.
Se matarshi ta uku ita ce Hajiya khareema yaranta sune
Hafiz , se twins Sahil da Salim sekuma Iklas.
Alƙali Isma'il Bishara matarshi guda ɗaya ce
Ita ce Hajiya Hurairah tanada yara hudu sune .. Sudais, Saghar,Zoya ,parsa
Doctor Abdulhameed Bishara matarshi daya tal tilo ita ce Abida suna da yarinya sunanta Asrah.
*Karku manta da hakan*
Kamar yanda na faɗa de yawan comments dinku yawan read more din da zan yi muku,infact ma in bakwayin comment Wallahi hutu zan tafi in yaso in kun shirya yin comments din se muci gaba amma bazeyu ina muku posting ace wai comment ya gagara ba.
Comment,like and share 🖋️🖋️
🌹🌹 *ASHE ZAMUGA JUNA *🌹🌹
Page 10
*_ story & written_*
By
*_MRS 🌹 ISHAM 🌹_*
(Yar lelen Jarumai)
*The writer of ✍️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
🔔 📚*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION* 📚🖋️
Page 10
Yau babu inda sukaje ana hutun public holiday ba makaranta suna gida se rashin ji da suka ishi mutane dashi ga ɓarna kala da iri da sukeyi suna ɓatawa fatime da kaltume suna gyarawa , Ammi , Hajiya babba da anty amarya kuma basa gida sunje gaishe da kanwar Hajiya babba tayi rashin lafiya kwananta biyu a asibiti shine sukaje gaida ita Abbie kuma ya tafi meeting da ministan tsaro Abbu na kotu haka uncle Hameed ma yatafi hospital daga Hajiya khareema ( Ammuh sunan da suke kiranta kenan ) se Hajiya Hurairah (ummah suke ce mata ) su kadai agida se yaran Abbas hayaniyarsu ya dameshi hakan yasa ya musu magana amma sun ƙi de nawa da ya gaji kawai ya kwanta akan kujera ya zuba musu ido , musamman Asrah da Zoya da Umaisha,parsa sunfi kowa ƙin ji , Hafiz da Ahmad kam ma sun gagara ce musu komai.
Shigowa falon ya yi yaga yanda suka hau kan kujeru suna ihu suna tsalle " dalla kuma mutane shuru "ya daka musu tsawa suna ganin shine kuwa duk suka zazzauna akan kujeran sukayi mukui kamar basa gidan duk sun shiga rigar nutsuwa ɗan suna matukar tsoron Tajuddeen saboda ba shiga harkansu yakeyi ba , Hafiz ne ya yi dariya ya ce " yan renin hankali wato mu kuka rena da kunci gaba ai " nan ma shuru sukayi . Karasowa falon ya yi ya zauna yaja hular riganshi ya rufe mishi fuska sannan ya maƙala heaadphone a kunnenshi , se yanzu su Abbas sukaji gidan yadawo dede dasu Asrah suka nutsu suma suka fara hiran makaranta domin Abbas da Ahmad,Hafiz suna University .
_____" duk abinda ze faru gwara yafaru yau kawai ayi awuce wajan muje next step ayau ba se gobe ba yarinyar nan zata bar gidan nan " cewar Hajiya khareema dake zaune akan lallausan Chinese carpet me laushin gaske a gerden suna zaune ita da Hajiya Hurairah sunata kulle_kullensu sun gama tsayar da mafita kan cewa yau zasu sa a dauke Asrah komai sun tsara shi yanda yakamata jira sukeyi a daura abincin dare.
6:50pm
Su Hajiya babba basu suka dawo ba har se bayan mangrib sun dawo sun samu angama komai na abincin dare an jera akan dinning ma'aikatan gidan duk an kaiwa kowa abincinsa wanka sukayi suka fito dinning .
Duk sun hallara a kan kujeran cin abincin ansawa kowa nashi , Abbie ne ya kalli fatime ya ce" ina Hurairah da khareema?" ta bashi amsa da" sun ci nasu kafin ku dawo " gyada kai ya yi sannan kowa yafaracin abinci ,babu abinda kakeji se karan cokula kowa ya nutsu ana cin abinci ,suna gama ci suka farajin idanunwasu yafara musu biji_biji alamun bacci haka sukayi sallama kowa ya wuce bangarenshi , suna shiga ko minti biyu basu ƙara ba wani irin nannauyan bacci ya daukesu , daga yara manya masu aiki kowa seda ya yi wannan doguwar baccin . Ammuh da umma ne idonsu biyu . Fitowa sukayi sadaf_sadaf suka fara bincika gidan ɗan tabbatar da kowa ya yi bacci aikuwa kamar yadda boka mauzau ya faɗa musu hakanne ya kasance , komawa ciki sukayi suna dariyar mugunta daukan waya Umma ta yi ta kira number wani me suna Black yana dagawa ta ce " ku karaso duk sunyi bacci " banji me aka faɗa mata ba ta dayan bangarenta kawai naga ta ajiye waya tana murmushi tafawa sukayi ita da Ammuh.
Karfe 10:00pm dede na dare wata bakar mota ta shigo gidan wasu masu bakaken kaya fuskokinsu duk rufe da mask suka fito suka shiga cikin mansion din da bindigu a hannunsu kai tsaye wajan Umma da Ammuh suka nufa su suka kaisu har part din anty amarya bude bedroom din sukayi uncle Hameed da anty amarya suna kwance sun sa Asrah a tsakiyar su , dariya umma da Ammuh sukayi kafin umma tasa hannu ta dauko Asrah ta mikawa daya daga cikin yan
kidnappers din da suka dauko ya karbeta yana kallonta mika mishi wannan kwalban turaren ta yi suka fito daga part din zuwa downstairs hankalinsu kwance bayanin yanda zeyi amfani da shi ta yi masa sannan ta sake faɗa musu da su tabbatar da sun kasheta karsu yarda su barta da rai suka amsa da to suka sa ta a motar suka ja suka tafi da Asrah dake baccinta peacefully.
Komawa ciki sukayi suna sauke ajiyar zuciya abinsu sukaje suka kwanta kamar basu san komai ba.
Tafiya sukayi me nisa sosai suka iso gurin wani daji kafin suka faka motar su, ogansu ne yafito da wata karamar wuƙa se sheki yakeyi ya seta dede wuyan Asrah ze yankata dasauri daya daga cikin yaranshi ya rike hannunsa " no boss karka kasheta yanzu fa samun wannan yarinyar da mukayi fa shima wani ƙarin samun kudine agurinmu " duk zuba mishi ido sukayi ogan ya ce " kamarya kenan ? ta ya zata zama ƙarin samun kudin mu?" " Boss kar mu kashe yarinyar nan kaga su fah 4million suka bamu akan mu sace ta mu kasheta . kasan Mark yana safaran yara mata zuwa Lagos a gidan karuwai kawai muje mu siyar mishi da ita se mu mishi bayani daga gidan da take saboda ya gudu da ita adaren yau domin in suka kai gobe a Maiduguri za'a iya kamashi" jinjina kai boss din ya yi dan gaba dayansu sun gamsu da maganar shi ya kalli Asrah kafin ya maida kallonshi kan yaron nashi " ya ce bawai naki ta naka ba kasheta fa sukace muyi kar kuma ta tona mana asiri " fito da kwalban da Umma ta bashi ya yi ya ce" ai inde da wannan magana ya ƙare " yafaɗa yana nuna musu kwalban dukkansu dariya sukayi suna jinjina basira irin nashi fito da hanky ya yi ya ɗiga turaren ajiki sannan ya shaƙawa Asrah abun wani irin miƙa ta yi da seda ta sandare idanunta suka firfito waje bakinta yafara fitar da kumfa , tsorata sukayi hankalinsu ya tashi gani suka yi kamar guba suka bata tana kokarin mutuwa goge mata bakin sukayi sannan suka tsura mata ido , ahankali_ahankali ta fara komawa normal kafin daga baya taci gaba da baccinta .
Jan motar sukayi izuwa can bayan gari inda zasu samu Mark din nan sukayi cinikin Asrah yabasu 1million suka tafi suka bar mishi Asrah.
Kallon Asrah mark ya yi sannan ya maida kallon shi kan Asmita da itama take kwance agefe tana bacci ga wasu kananan yara da su ma sun kai rai goma suna kwance Suna bacci nan yafara shirin barin garin cikin gaggawa.
Asuba ta gari .
Tashi uncle Hameed ya yi yaga babu Asrah a tsakiyar su amma hakan be dameshi ba saboda yasanta wata rana inta riga su tashi tana zuwa part din Ammi ko Hajiya babba , tashin anty amarya ya yi akan taje ta yi sallah shi ze tafi masallaci saboda sun kusan makara ma , mikewa ta yi tana sallati lokacin da taga Asrah bata bed din girgiza kai ta yi kawai ta mike tashiga toilet ta dauro alwala uncle Hameed kuma yafice yasan su Abbie suna jiran shi suje masallaci duk suna main falon gaba dayansu su ka wuce masallaci .
Bayan sun dawo ma sukaci gaba da barci se 10:00am sukayi wanka suka fito saboda ayi breakfast, duk suna kan dinning gaba daya ahalin gidan banda mutum biyu Asrah da Tajuddeen,shima be jima ba yafito yazo ya zauna ,yau tsaban ruwan munafurci umma khareema da bata cin abinci a dinning dan taga reaction din anty amarya yasa ta fito ita kadai se murmushi take .
Haka rayuwa yaci gaba da tafiya.bayan wasu shekaru uncle Hameed ɗan karamin ƙanin su Abbie ya yi aure ya auri kanwar Ammi wato Abida bayan anyi aurensu ta samu ciki kusan sau uku amma suna zubewa sakamakon matsala da take dashi a mahaifarta.daga karshe de itama atare duk su hudun suka samu ciki abun burgewa kamar wa'yanda suka haɗa baki.yaran mata dukkansu suka haifa,hajiya babba ta haifi Rameesa,Ammi kuma ta haifi Umaisha,Hajiya khareema kuma ta haifi Iklas, Abida da suke kira da anty amarya kuma ta haifi kyakkyawar ƴarta aka sa mata suna *ASRAH* amma sede ba a Nigeria ta haife ta ba saboda bayan aurensu basu jima ba suka koma California da zama saboda aikin uncle Hameed.Hajiya hurairah ta haifi Zoya haka suka reni ya'yansu cike da so da kauna bayan shekara ɗaya Hajiya hurairah ta sake haihuwar ya mace me suna Parsa.
*WANNAN SHINE KAƊAN DAGA CIKIN TARIHIN AHALIN BISHARA SE NAN GABA ZAN KAWO MUKU SAURAN TARIHIN NASU NAN NE ZAKUJI LAIFI NA BIYU DA AMMI TA SAKEYIWA TAJUDDEEN DA YASA HAR YA ƘULLA CE TA*
Mubarak Bishara tsohon gwamnan jihar Borno yanada mata uku ...
Matarshi ta farko ita ce Hajiya badeeya tana da yara kamar haka
Sakeena ita ce babba se Abbas se Ahmad, Rameesa.
Se matarshi ta biyu ita ce ta Hajiya hamdiyya tanada yara hudu sune...
Sameera se Tajuddeen , se kuma jawan se yar autarta Umaisha.
Se matarshi ta uku ita ce Hajiya khareema yaranta sune
Hafiz , se twins Sahil da Salim sekuma Iklas.
Alƙali Isma'il Bishara matarshi guda ɗaya ce
Ita ce Hajiya Hurairah tanada yara hudu sune .. Sudais, Saghar,Zoya ,parsa
Doctor Abdulhameed Bishara matarshi daya tal tilo ita ce Abida suna da yarinya sunanta Asrah.
*Karku manta da hakan*
Kamar yanda na faɗa de yawan comments dinku yawan read more din da zan yi muku,infact ma in bakwayin comment Wallahi hutu zan tafi in yaso in kun shirya yin comments din se muci gaba amma bazeyu ina muku posting ace wai comment ya gagara ba.
Comment,like and share 🖋️🖋️
🌹🌹 *ASHE ZAMUGA JUNA *🌹🌹
Page 10
*_ story & written_*
By
*_MRS 🌹 ISHAM 🌹_*
(Yar lelen Jarumai)
*The writer of ✍️*
*NIDA PATIENT DINA*
~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*
🔔 📚*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION* 📚🖋️
Page 10
Yau babu inda sukaje ana hutun public holiday ba makaranta suna gida se rashin ji da suka ishi mutane dashi ga ɓarna kala da iri da sukeyi suna ɓatawa fatime da kaltume suna gyarawa , Ammi , Hajiya babba da anty amarya kuma basa gida sunje gaishe da kanwar Hajiya babba tayi rashin lafiya kwananta biyu a asibiti shine sukaje gaida ita Abbie kuma ya tafi meeting da ministan tsaro Abbu na kotu haka uncle Hameed ma yatafi hospital daga Hajiya khareema ( Ammuh sunan da suke kiranta kenan ) se Hajiya Hurairah (ummah suke ce mata ) su kadai agida se yaran Abbas hayaniyarsu ya dameshi hakan yasa ya musu magana amma sun ƙi de nawa da ya gaji kawai ya kwanta akan kujera ya zuba musu ido , musamman Asrah da Zoya da Umaisha,parsa sunfi kowa ƙin ji , Hafiz da Ahmad kam ma sun gagara ce musu komai.
Shigowa falon ya yi yaga yanda suka hau kan kujeru suna ihu suna tsalle " dalla kuma mutane shuru "ya daka musu tsawa suna ganin shine kuwa duk suka zazzauna akan kujeran sukayi mukui kamar basa gidan duk sun shiga rigar nutsuwa ɗan suna matukar tsoron Tajuddeen saboda ba shiga harkansu yakeyi ba , Hafiz ne ya yi dariya ya ce " yan renin hankali wato mu kuka rena da kunci gaba ai " nan ma shuru sukayi . Karasowa falon ya yi ya zauna yaja hular riganshi ya rufe mishi fuska sannan ya maƙala heaadphone a kunnenshi , se yanzu su Abbas sukaji gidan yadawo dede dasu Asrah suka nutsu suma suka fara hiran makaranta domin Abbas da Ahmad,Hafiz suna University .
_____" duk abinda ze faru gwara yafaru yau kawai ayi awuce wajan muje next step ayau ba se gobe ba yarinyar nan zata bar gidan nan " cewar Hajiya khareema dake zaune akan lallausan Chinese carpet me laushin gaske a gerden suna zaune ita da Hajiya Hurairah sunata kulle_kullensu sun gama tsayar da mafita kan cewa yau zasu sa a dauke Asrah komai sun tsara shi yanda yakamata jira sukeyi a daura abincin dare.
6:50pm
Su Hajiya babba basu suka dawo ba har se bayan mangrib sun dawo sun samu angama komai na abincin dare an jera akan dinning ma'aikatan gidan duk an kaiwa kowa abincinsa wanka sukayi suka fito dinning .
Duk sun hallara a kan kujeran cin abincin ansawa kowa nashi , Abbie ne ya kalli fatime ya ce" ina Hurairah da khareema?" ta bashi amsa da" sun ci nasu kafin ku dawo " gyada kai ya yi sannan kowa yafaracin abinci ,babu abinda kakeji se karan cokula kowa ya nutsu ana cin abinci ,suna gama ci suka farajin idanunwasu yafara musu biji_biji alamun bacci haka sukayi sallama kowa ya wuce bangarenshi , suna shiga ko minti biyu basu ƙara ba wani irin nannauyan bacci ya daukesu , daga yara manya masu aiki kowa seda ya yi wannan doguwar baccin . Ammuh da umma ne idonsu biyu . Fitowa sukayi sadaf_sadaf suka fara bincika gidan ɗan tabbatar da kowa ya yi bacci aikuwa kamar yadda boka mauzau ya faɗa musu hakanne ya kasance , komawa ciki sukayi suna dariyar mugunta daukan waya Umma ta yi ta kira number wani me suna Black yana dagawa ta ce " ku karaso duk sunyi bacci " banji me aka faɗa mata ba ta dayan bangarenta kawai naga ta ajiye waya tana murmushi tafawa sukayi ita da Ammuh.
Karfe 10:00pm dede na dare wata bakar mota ta shigo gidan wasu masu bakaken kaya fuskokinsu duk rufe da mask suka fito suka shiga cikin mansion din da bindigu a hannunsu kai tsaye wajan Umma da Ammuh suka nufa su suka kaisu har part din anty amarya bude bedroom din sukayi uncle Hameed da anty amarya suna kwance sun sa Asrah a tsakiyar su , dariya umma da Ammuh sukayi kafin umma tasa hannu ta dauko Asrah ta mikawa daya daga cikin yan
kidnappers din da suka dauko ya karbeta yana kallonta mika mishi wannan kwalban turaren ta yi suka fito daga part din zuwa downstairs hankalinsu kwance bayanin yanda zeyi amfani da shi ta yi masa sannan ta sake faɗa musu da su tabbatar da sun kasheta karsu yarda su barta da rai suka amsa da to suka sa ta a motar suka ja suka tafi da Asrah dake baccinta peacefully.
Komawa ciki sukayi suna sauke ajiyar zuciya abinsu sukaje suka kwanta kamar basu san komai ba.
Tafiya sukayi me nisa sosai suka iso gurin wani daji kafin suka faka motar su, ogansu ne yafito da wata karamar wuƙa se sheki yakeyi ya seta dede wuyan Asrah ze yankata dasauri daya daga cikin yaranshi ya rike hannunsa " no boss karka kasheta yanzu fa samun wannan yarinyar da mukayi fa shima wani ƙarin samun kudine agurinmu " duk zuba mishi ido sukayi ogan ya ce " kamarya kenan ? ta ya zata zama ƙarin samun kudin mu?" " Boss kar mu kashe yarinyar nan kaga su fah 4million suka bamu akan mu sace ta mu kasheta . kasan Mark yana safaran yara mata zuwa Lagos a gidan karuwai kawai muje mu siyar mishi da ita se mu mishi bayani daga gidan da take saboda ya gudu da ita adaren yau domin in suka kai gobe a Maiduguri za'a iya kamashi" jinjina kai boss din ya yi dan gaba dayansu sun gamsu da maganar shi ya kalli Asrah kafin ya maida kallonshi kan yaron nashi " ya ce bawai naki ta naka ba kasheta fa sukace muyi kar kuma ta tona mana asiri " fito da kwalban da Umma ta bashi ya yi ya ce" ai inde da wannan magana ya ƙare " yafaɗa yana nuna musu kwalban dukkansu dariya sukayi suna jinjina basira irin nashi fito da hanky ya yi ya ɗiga turaren ajiki sannan ya shaƙawa Asrah abun wani irin miƙa ta yi da seda ta sandare idanunta suka firfito waje bakinta yafara fitar da kumfa , tsorata sukayi hankalinsu ya tashi gani suka yi kamar guba suka bata tana kokarin mutuwa goge mata bakin sukayi sannan suka tsura mata ido , ahankali_ahankali ta fara komawa normal kafin daga baya taci gaba da baccinta .
Jan motar sukayi izuwa can bayan gari inda zasu samu Mark din nan sukayi cinikin Asrah yabasu 1million suka tafi suka bar mishi Asrah.
Kallon Asrah mark ya yi sannan ya maida kallon shi kan Asmita da itama take kwance agefe tana bacci ga wasu kananan yara da su ma sun kai rai goma suna kwance Suna bacci nan yafara shirin barin garin cikin gaggawa.
Asuba ta gari .
Tashi uncle Hameed ya yi yaga babu Asrah a tsakiyar su amma hakan be dameshi ba saboda yasanta wata rana inta riga su tashi tana zuwa part din Ammi ko Hajiya babba , tashin anty amarya ya yi akan taje ta yi sallah shi ze tafi masallaci saboda sun kusan makara ma , mikewa ta yi tana sallati lokacin da taga Asrah bata bed din girgiza kai ta yi kawai ta mike tashiga toilet ta dauro alwala uncle Hameed kuma yafice yasan su Abbie suna jiran shi suje masallaci duk suna main falon gaba dayansu su ka wuce masallaci .
Bayan sun dawo ma sukaci gaba da barci se 10:00am sukayi wanka suka fito saboda ayi breakfast, duk suna kan dinning gaba daya ahalin gidan banda mutum biyu Asrah da Tajuddeen,shima be jima ba yafito yazo ya zauna ,yau tsaban ruwan munafurci umma khareema da bata cin abinci a dinning dan taga reaction din anty amarya yasa ta fito ita kadai se murmushi take .