Sashe 65
Age Mate's Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kar yayi waya da wata"da kuma bata so ta saba masa da idan suna fushi da juna su dinga raba makwanci"wand'annan dalilan suka saka bayan ta shirya ta fito ta turo k'ofar d'akin nasa ta shigo da sallama "yana zaune jingine Ajikin fuskar gadon yana danne danne Awaya"Azuciyarsa yana tunanin wai Ahyaan fushi kenan takeyi dashi tunda gashi tak'i zuwa su kwanta "kodai yaje ya duba yaga lafiya??yana wannan tunanin ta shigo cikin d'akin"cikin basarwa ya Amsa sallamar tata"ya saci kallon ta ya lumshe Ido sbd k'amshin turarukan jikinta da suka iso masa"sai bata kulashiba ta nufi can k'arshen gadon taja pillow ta kwanta Abinta.tafi mintina 30 da kwanciya sannan shima ya kwanta nesa da ita...gaba d'aya daga shi har ita kowane da irin kalar tunanin da yakeyi Azuciyarsa"itace ta riga shi yin bacci"shi kuma feeling ne ke damunsa sbd yasaba duk dare baya k'yaleta "Amma yau yana jin baya iya neman wani Abu daga wajenta tunda shi zata shama k'amshi...yajima yana juye juye da k'yar yayi bacci gashi bashida magani balle yasha.washe gari da Asuba Ahyaan tabar d'akinsa ta koma nata d'akin tayi sallah sannan ta koma bacci....tana cikin baccin taji Ana shafar ta da lalubarta"tad'an bud'e Ido"Dr darma ne gabanta ya mata rumfa da faffad'an k'irjinsa "idanunsa sunyi jajir sun k'ank'ance"maida Idanunta tayi ta rufe....duk yadda yake romancing d'inta k'in nuna masa ta shagala tayi"bata hana shiba saidai bata taya saba kamar yadda suka saba yi Abaya"be damuba yaci gaba da hidimar gabansa"saida ya kwashe Awa biyu sannan ya rabu da ita ya kwanta gefenta"ita kuma taja bed sheet ta rufe jikinta"murya can k'asa yace"bestie nan zamuyi wankan ko d'akina?"sosai tayi mamakin jin kalamansa"Amma da yake itama ta shirya nuna masa saiya gane kuransa"saita yamutsa fuska tace"niba yanzun zanyi ba"sai yaushe?"kinsan fa ba'a son zama da janaba Ajiki ko?"tayi shiru "sai bece komai ba ya sauka daga saman bed d'in ya suturta jikinsa ya fita sbd ya fahimci wankan ne ke bata so tayi dashi.... Ummah ce zaune tsakar gidan mahaifiyarta tayi tagumi duk Abin duniya ya dameta"tun bayan tayi sati biyu da fitowa sha'awa ke damunta ta rasa yaya zatayi da ranta "ita damuwarta inma zata samu wanda zata Aura idan ta gama zaman iddah da sauk'i....Assalamu Alaikum! Ina luba?"cewar mak'ociyarsu me suna mmn imaan me dashe" gani ince lafiya dai,tunda ban jima da baro gidan kiba?"itace ta kawo haka"wlh ki fito mun da wayata da kika sace ko kuwa wlh hukuma zata rabamu.kina fita na nemi waya na rasa"bayan kuma daga ke bbu wanda ya shigo cikin gidan "kuma wayar nanan saman fridge kika shigo kika kawo kud'in dashe.....uban kuturu yayi kad'an balle na makaho"ke dan kutumar ubanki kin Isa ki samun sata da mutuncina da komai? mutunci fa kika ce?ban ganshi Ajikin kiba"ba zawarci kike ba kin fito kina zaman idda kokin d'auka bamu sani ba?"ta fad'a tana binta da kallon raini sama da k'asa"kafin taci gaba da cewa" tun muna mu biyu bani wayata salin Alin ko kuwa wlh hukuma zata rabamu"na fiki tashanci da fitinah"ummah ta mik'e tsaye ta matso tana nunata da yatsa tana lailayo Ashar tana danna mata.....ah ah wai fitinar me nakeji ne haka?"cewar inna salame tana fitowa daga cikin d'akin ta"wai inna y'ar iskar matar nan daga na shiga yanzun nakai mata kud'in dashen da kika bani wai na sace mata waya?"wannan wane irin iskanci ne"na miki kama da b'arauniya ne?haka kikace ?"Eh haka nace"batayi mgn ba ta juya ta fita"ummah taja tsaki sbd tasan harga Allah duk rashin imaninta bata tab'a satar Abin wani ba.....kusan shud'ewar Awa guda da rabi saiga y'an sanda 2 suka zo suka tafi da ummah cikin cin zarafi"sbd mijin mmn imaan yabada shedar yana nan ta shigo"kuma wata mata Anan mak'otan su sunga sadda ta shiga gidan harma gaisawa sunyi da ita.Police sunce kota biya 85k kud'in waya ko kuma tayita kwana station saita biya su saketa....tunda ummah take Aduniya bata tab'a shiga damuwa , b'acin rai, bak'in ciki da tozarci irin wannan na yau ba"babban tashin hankalinta saida taga inda zata kwana"gashi har dare bbu kowa nata daya zo"daga k'arshe saida tayi kwana 2 sannan inna salame da babban wanta mlm Amadu suka zo"wanda dama fushi yakeyi da ita sbd yasan mugun halinta itace sanadin kashe Aurenta"kaintsaye ya sanar mata bazai iya biyan kud'inba ta kansa yakeyi"itama inna salame tace wlh bazata iya biya ba batada halin su na Abinci take nema"saidai idan tunkiyarta data siya tana kiwo data siyar da kayan d'akinta data fito"to sai idan ita za'a siyar Abiya ta fito"batayi gaddama ba tace Asiyar Azo Abiya. Awannan rana ummah taci kukan b'akin ciki "ta tabbatar da Mubarak baya gidan yari koda beda su zaiyi Aikin wahala yasamo sbd afito da ita.tunda ta Rabu da Abba bata tab'a damuwa ko nadama ba sai yau"sbd taga sanadin zawarci yaja mata taka sawun b'arawo"ko kuma sharri ne matar tayi mata oho"ta tabbatar idan gidan Aurenta take Akwai ubanda ya Isa yazo har gidanta yaci zarafinta.Awashe garin ranar Aka kawo kud'in Aka biya suka saketa.tunda ta koma tayi sanyi ta kumayi baya da mahaifiyar tata"yanzun damuwarta rashin da take ciki da kuma rashin y'ay'an ta,ga kuma sha'awa na damunta"matsala goma da ishirin.... **************** Kimanin sati d'aya kenan Dr darma da Ahyaan na zaman yiwa juna gwale gwale "gaba d'aya kowanan su yaji jiki musammun Dr darma dan yafita damuwa da yadda tayi watsi dashi"kullum da safe zata gaidashi ta shirya masa Abin break fast"hakama da rana zata masa girki "saidai sun dena,wanka tare ,cin Abinci tare,wasa da dariya ko kokoyin da sukeyi"da hawa jikinsa datakeyi tayita masa shagwab'a"ko kuma ta yadda ya tayata Aiki duk basuyi.sannan duk idan yakirata shimfid'arsa zataje saidai bata tayasa"idan tana parlourn ya dawo zata koma d'aki"ko Abu yabata zatace masa yabarsa ta gode"gaba d'aya Dr darma ya rasa mafitah"har basar da ita yayi na kwana 2 be kwanta da itaba "ya zata k'ilan ta bashi hak'uri ta dawo su shirya sai yaji shiru..damuwar tasa har ta shafi Aikinsa "ita kanta mamy ta fara lura kamar yanada damuwa "Amma data kira Ahyaan sbd taji suna lafiya? saita nuna mata Ai normal suke. yau yakasance Friday tun wajen 8 am ya fita sbd ko break fast beyi ba tsabar damuwar data masa yawa"sai wajen 12 yabaro Asibiti"kai tsaye gidan mu'az yayima tsinke"ya samu shima yadawo daga office sbd yayi shirin zuwa sallar juma'a"saidai tun shigowarsa cikin parlourn zuwa zamansa mu'az ya fahimci yanada damuwa "Fatima kuwa da suka gama gaisawa da k'yar ta tashi ta basu waje sbd cikinta ya tsufa ,haihuwa yau ko gobe.... Abokinah wai meke damunka naga kamar baka lafiya?"ga idanu sun maka jajir?"d'an yamutsa fuska yayi yace "tashi ka cire jallabiya ka sako kaya muje zan maka bayani cikin mota"okay kawai ya Amsa ya tashi ya wuce ciki. be jimaba ya fito suka fita"saida suka hau saman titi sannan Dr darma ya fara yimasa bayanin matsalarsa da irin horon da Ahyaan ke musu"mu'az ya dinga b'abb'aka dariya "yaja tsaki tare da cewa idan dariya zakamun wlh zan tsaya ka fitar mun daga cikin mota"me yayi zafi Abokinah bani nakashe zomon ba.kace mutuniyar nata horo ? gaskiya ta kyauta sbd hakan shine daidai dakai"ni wlh banma yi zaton Ahyaan zata dinga yi maka biyayya irin haka ba kodan sbd Kuna AGE MATE'S da ita .bewar Allah mace ta gari kenan"uhmm kayi kuskure ko wacce ta girmeka ka Aura zata maka biyayya in har tana son tsira balle kuma sa'ar mutum.hakane Abokinah"Amma gaskiya kayi kuskure"laifin Ahyaan kad'an ne Anan "sannan kalaman mamy gaskiya ne"saidai inaso ka fahimci Abinda Ahyaan zatayi da wanda baza tayi ba.bana zaton zata kula AA koda suna had'uwa dashi Acan"sbd haka zamuje zan had'aku na baku hak'uri "saidai gaskiya dole Anan gaba ka kiyaye yin makamancin hakan"shikenan Abokinah naji na Amshi laifinah nidai damuwata matata ta sakko mu dawo kamar da"na fahimci bawai kayi Aure ka kwanta da mace shine farin ciki ba"ah ah"zaman takewa cikin so da k'aunar da wasa da juna sune farin ciki dajin dad'in Aure "wlh sati gudan nan data d'auke wuta kamar maraya haka na koma"mu'az ya shek'e da dariya "Dr darma ya wurgo masa harara yana masa sharrin shima wata ran zata kwab'e masa"ya k'are maganar yana danna horn "bayan get man ya bud'e get suka shige....tunda sukayi parking Ahara ban k'amshin girkin Ahyaan daya shika wajen yakai musu ziyara"Atake tsohuwar yunwar uban gayyar ta motsa"saidai yaji fargaba Aransa "ya kalli mu'az yace" bara na fara shiga na sanar mata zaka shigo"okay yafad'a yana daga tsaye gefen k'ofar "shi kuma yasaka key yabud'e ya shiga.... wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: *AGE MATES* *77&78* *Littafin kud'i ne!* ........Anutse yake bin illahirin cikin parlourn da kallo Amma bega Alamar Ahyaan tana Aciki ba"saidai gaba d'aya parlourn Agyare yake is very need"sai k'amshin turarukan wuta ke tashi"jin motsi a kitchen da kuma k'amshin girki daya daki hancinsa yasaka yanufi cikin kitchen d'in...Ahyaan kuwa na tsaye gaban gas cooker tana juya miya "tana sanye da doguwar riga k'arama y'ar kanti pink colour me gajeran hannu.wacce iyakarta daidai cinyarta"kanta bbu d'an kwali tana Aikin tana ya mutsa fuska sbd yau ta tashi jikinta ba dad'i"ga haushin mutumin nata daya fita beyi kari ba ya bar mata kayanta be ciba....ji yakeyi tamkar yaje yayi hugging nata"sbd Acikin y'an kwanakin nan ba k'aramin missing wasan su da ita yake ba"ga k'amshin turarukan jikinta dake kashesa matuk'a"duk yayi missing...e hemm !! yayi gyaran murya had'e da yin sallama"saida taji fad'uwar gaba "saita dake ta Amsa sallamar ba tare data juyo ta kallesaba.kizo ga mu'az nan zaku gaisa"yi tayi kamar bata jiba....ko bakiji ne?"yafad'a cikin shan mur had'e da nuna shifa babba ne"naji ! ta fad'a still bata kallesaba"saiya juya ya fita ya shiga cikin bed room d'inta dake nan k'asa ya d'akko mata doguwar hijab"yana k'ok'arin fitowa daga cikin d'akin ita kuma tana k'ok'arin shigowa....sai gata ale ale