← Book details Age Mate's Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 30 OF 69

Sashe 30

Age Mate's Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

ya kalleta yace" good! haleesa ta yatsina fuska tace"ah ah gaskiya hafsat Akan me zakice haka?"Hafsat ki saka acc details naki Asa muku! suka ji sautin sanyayyar muryarsa me cike da haiba da dad'in Amo "haleesa ta yamutsa fuska tana tunanin kodan sbd yaga shida budurwar sa suna da kyau shiyasa yake wani d'aukar kai da hura hanci?"shidai besan tana yiba"saima mik'a ma hafsat wayar yayi"ta matso ta Amsa ta saka masa acc n"cikin second 35 ya musu transfer d'in 500k ya mik'e tsaye yana kallon Ahyaan yace" tashi muje *Aminene*! Amamakin sa sai yaga tayi d'an murmushi batayi mgn ba "wai meye kike b'oyewa cikin hand bag d'in ne? ya k'are maganar yana matsowa ya karb'e jakar"gaba d'aya suka bisu da kallo"be bud'e ba saima fitowa da yayi,ta biyosa Abaya tana tunanin ya sakko daga fushin kenan?"yanzun fa ya gama sauke mata tujararsa Amma gashi yanzun kamar ba'a yiba.....da wannan tunanin ta fito haraban gidan"samun su tsaye tayi shida mu'az da Fatima suna mgn yana kuma yimata bincike cikin jaka"nidai Allah kadena mun bincike cikin jaka"uhmm! hajjaju kenan kud'i nefa da ita Abokinah "ya fad'a yana zaro kud'i y'an 1k besan ko nawa bane ya saka cikin Aljihu tare da fad'in na Amshi zakkatah."yama d'auka ko zata masa daru tace saiya biyata"sai yaga Akasin hakan ,saima matsowa tayi ta Amshe jakar mu'az da Fatima na musu dariya"itadai tana tsaye tana murmushi Ahaka kira ya shigo cikin wayarta"saidai tana dubawa taga bak'uwar number ce"dakewa tayi ta d'auka tayi sallama cikin zazzak'ar muryarta "daga d'ayan bangaren ya wani lumshe Ido yana Amsawa kafin yace" kina mgn da *Abdallah Aliyu mashi* dam! k'irjinta ya buga" tana tambayar kanta Ina yasamu contact nata?"hellow! kina jina?uhmm "Ina wuni?"lfy qlau"nasan zakiyi mamakin kiran nawa ko?"ah ah "meyasa? babu"malama Ahyaan kenan"ni kuma?"Eh mana"yanzun kina Ina?"banafa gida "Anguwa kika jene?"Eh"keda waye?"nida broth mana"wai yayanki da ranar dana fara ganinki naganku tare?"uhmm ta fad'a tana d'ago kanta taga Dr darma na yiwa mu'az sallama "fuskarsa babu yabo bbu fallasa"Amamakin ta kallo bata isheshiba yayi gaba Abinsa "tana ji AA mashi na mata mgn Amma ta kasa cewa komai sbd mamaki....saima kashe wayar tayi ,shidai mu'az da Fatima suna kallonta basuce komai ba "saida ta kallesu tace" mun wuce sai Anjiman ku"godiya suka mata ta fito daga cikin d'in gidan"lokacin harma Dr darma ya shige mota ya bata wuta"zai jata kenan ya hangota ta fito"sai kawai ya tsaya harta shigo"ta kallesa tace broth shine zaka tafi ka barni?"Arzik'in ya kalleta koya tankata bata samu ba"ta bishi da kallo taga idanunsa sunyi d'an ja"ba k'aramin mamaki tayi ba"saima ta fara zaton kodai yanada Aljannu ne?yanzun fa yake tsokanarta Amma gashi ya burkice ya had'e rai......zaman mintina 15 sukayi cikin motar kafin su iso gida"saidai har suka iso kanzil Dr darma bece mata ba"jikinta Asanyaye ta fito ta wuce cikin gida"Adaren ranar ko shigowa cikin gidan beyiba"washe gari da Asuba tana ji ya shigo cikin parlourn suka gaisa da mamy"Amma be neme taba"haka nan taji zafin abun Aranta.....tun wajen k'arfe 7:00am ta gama gyara bed room & parlourn tayi wanka ta shirya cikin jallabiya bak'a irinta larabawa .ba k'aramin kyau tayi ba"Amma yau takalmi plate ta saka"turarema bata saka da yawa ba"saita yane kanta da mayafin"gashin kanta dake d'aure sai yayi kamar ta saka Acuci....mamy ta shigo cikin d'akin ta kalleta tana tsaye gaban mirror tace Ahyaan kizo kiyi break fast saiki tafi ko?"to mamy bana so na makara wlh"hakane Allah yabada sa'a "ki tabbatar kinyi Addu'a sannan ki shiga mota"canma in zaki shiga kiyi Addu'a,ki Kuma shiga da k'afar dama"sai Abu na k'arshe dan Allah ki kasance me tarbiya da kamun kan dana sanki dashi Ahyaan "in sha Allah Mamy"ta fad'a suna fitowa gaba d'aya daga cikin bed room d'in "Agaggauce tayi break fast d'in ta fito ta shiga parlourn daddy ta gaidashi"shima dai Atak'aice ya mata nasiha "sannan ta shiga wajen su mama Agurguje suka gaisa sannan ta fito zata wuce wajen motarta"sai ta lura da motar Dr darma na fake gefe"haka nan ranta ya bata yana cikin motar"halan kuwa hasashen ta gaskiya ne yana ciki zaune yana kallonta"yak'i kuma tafiya ne sbd yana son ganin da wace shiga zata fita wajen Aikin"har tsayawar datayi tana kallon motar duk yana gani"sai kuma yaga ta iso tana masa knocking"zuge glass d'in motar yayi kyakykyawar fuskarsa ta bayyana,suka had'a Ido"gabanta ya fad'i tad'an yamutsa fuska tana fad'in dama kana ciki kenan?"ga Alama kin gani"yafad'a cike da shan k'amshi "Ina kwana?"ki rik'e Gaisuwar bana buk'ata"ko jiya kin gaidani ne?"Agabana kika gaida su khaleel "Akan me zan Amsa gaisuwar daba kullum Ake mun itaba"sai bata ce masa komai ba ta wuce ta shiga mota"Anutse ta jata ta fice daga cikin get d'in gidan kasancewar Abud'e yake"sai tunani takeyi da hasashen zuci"saidai ta gama yanke hukuncin ta fita harkanta "su koma kamar da saiya kama sannan su kula juna"Aganinta kamar hakan zai fi tunda shiryawar tasu beda Amfani da An shirya sai An koma samun matsala.taji zafin Abin matuk'a tadai dake bata nuna masa ba.....tana isowa cikin get d'in wajen tayi parking ta zaro eye glass nata bak'i faskeke ta rufe Idanunta"cikin nutsuwa tamkar hawainiya haka take takun nata dake d'aukar hankalin duk wanda ya Aza idanunsa saman nata.....barka da zuwa princess! taji sautin muryar sa Abayan ta"cike da shan k'amshi ta tsaya saidai k'ememe tak'i juyowa"ganin ya d'auki kusan second 5 be iso inda takeba kawai saita cigaba da tafiya Abinta"ya saki murmushi yana binta da kallo harta tura k'ofar glass d'in shiga ciki ta wuce"ya sauke Ajiyar zuciya yana jin ta k'ara shiga ransa"sbd yana son mace me kamun kai da Aji wacce babu ruwanta da kowa harkan gabanta kawai takeyi.....duk Abinda ya dace data shiga tayi"Aka bata takardan da zata karanta news na k'arfe 9 am"sannan ta wuce office d'in da aka bata tana dubawa "kafin lokacin yayi ta shiga tafara Ana d'aukarta "saidai ta fahimci Anjima da k'arfe 12 na rana zuwa k'arfe 1 zasu jagorancin shirin y'an siyasarmu itada AA mashi"wanda sam bata so hakan ba"taso Ace itada wata mace ce ko kuma wani da bata sani ba.....misalin k'arfe 1:7 pm ta fito Ahankali cike da gajiya zata shiga mota, yayi saurin shan gabanta yana tsareta da Ido yace"madam babu ban kwana sai tafiya?"uhmm kawai ta furta"wai meyasa baki tab'a cewa Abdallah ba?"bayan ni nasan sunanki kuma?"ya k'are maganar tamkar wani d'an yaro"sai murmushi yasub'uce mata tace"shikenan zan dinga fad'a "to meyasa jiya kika kashemun waya "kuma da dare na miki mgn ta what's app Amma kikak'i yimun reply??" kanta Ak'asa tace" banma ganiba gaskiya dan bancika chats sosai ba"jiya kuma inata sauri yamma tayi kar mamy nah tamun fad'a shiyasa na kashe nabiyo broth muka tafo gida"wai shi broth d'in namu beda suna?"tad'an kallesa suka had'a Ido"ya wani marairaice fuska tamkar d'an yaro"sai ta saki murmushi"Ahankali tace "sunansa *Dr Nura Darma* yana Aiki a FMC "kice yayan namu doctor ne?"Eh babban likitah ne"saidai bafa yaya na bane nida shi *Age mate ne*! wai da gaske?"uhmm Amma ba parents naku d'aya ba ko?"Eh cousin d'ina ne" shiru yayi na kusan second 5 kafin yace okay zan kiraki Anjima pls"sbd me bayan mun gaisa yanzun?"ta fad'a tana bud'e k'ofar motar"idan na kiraki zakiji dalili"sharesa tayi ta shige cikin motar tabar wajen........ Ab'angaren Dr darma kuwa yana office zaune yana duba patient "tun wajen 8:35 am ya kamo channel d'in tashar gidanTV d'in *tauraruwa* " k'arfe 9:3 suka hasko kyakykyawar fuskarta da take mgn ba hayaniya da turancinta me fita cikin nutsuwa ta gabatar da kanta "kafin tabfara labaran "shidai yana kallo yana kuma saurare"daga nan data gama ba'a koma nunotaba sai wajen k'arfe 12 pm Aka haskosu itada *AA Mashi* ! har lokacin kuma TV d'in office d'in nasa na Aiki yana kallon su"tunda yaji muryan guy d'in ya d'ago ya kallesa Atake ya shaida fuskarsa . Dukda ganinsa dashi sau biyu ne Amma sarai yagane sa"kallonsu kawai yakeyi baya fahimtar meye suke cewa"daga k'arshe yaja dogon tsaki ya kashe TV d'in...... *bayan kwana 10* Duk yadda Allah yaso da bawansa ya zama babu wani mahaluk'in d'aya Isa ya hana hakan"kuma d'aukaka ta Allah ce.hak'ika *Aminatu iliyasu lawal* ta shigo da farin jini Agidan TV d'in tauraruwa"gaba d'aya mutane na sonta musammun mata sbd wayar da kan data keyi Acikin shirin *mu kula da muhallinmu*! gefe guda kuma maza y'an siyasa nata son cusa kansu wajenta sbd ta wankesu Agun jama'a ta labarai"dukda bata jima da fara Aiki ba Amma cikin k'ank'anin lokaci ta zama tauraruwa tayi suna"harta Ikkhee tana ganinta ta ganeta ,kuma har gobe burinta A kanta na nan ,dama kawai take jira ta samu ta Aiwatar da k'udurinta Akanta....yayinda suke yawan shirye shirye itada AA Mashi "tun bata sakar masa fuska da d'an sakewa dashi suyi mgn har tafara "be yin wani k'asa Agwiwaba ya fara nuna mata sirrin dake cikin zuciyarsa"wanda mutane da yawa daga cikin Abokan Aikinsu zuwa masu kallo suna zaton sonta yakeyi"sbd ko shirye shirye sukeyi zakiga yana yawan kallonta da tausasa murya yayin yi mata mgn"to Ahaka kwanaki goma suka shud'e da fara Aikin nata cikin nassarah"Acikin gidan su kuwa in har tana gidan to tana sashen mamy saiya kama take zuwa wajen mama kuma ummah bata isheta kallo ba....batun me gayya me Aiki Dr darma kuwa tama Ajiye sa gefe"dukda Abin na damunta wani lokaci"saidai yadda yake shareta da k'in san ya shiga sabgarta harma yafi na koda yaushe"tun last week Fatima tazo har gida ta kamata cards na biki"saidai tana ganin da wuya taje tunda wanda zataje dan shi batada wani matsayi Awajensa"dukda ta Amso d'inkin Ankon tana ganin basai ta jeba"Ayau Friday ne kuma Aranar Ake kamu gobe satday yini"kasancewar yau bata je office ba,sbd dama Atsarin da Aka bata banda ranar friday"sosai AA mashi yayi kewarta"hakan yasa yaci burin kamata ziyara da yamma sbd taga wankan juma'arsa, kuma ya bayyanah mata sirrin dake cikin zuciyarsa...... misalin k'arfe 4:25 pm Ahyaan ce tsaye gefen motar AA mashi "shi yana zaune daga saman motar"yaci wankan shadda ash colour da tayi bala'in haska bak'ar fatar jikinsa"fuskarsa shimfid'e da tattausan murmushi yana mgn k'asa k'asa"yayinda Ahyaan ke sanye da lifaya ta rufe jikinta gaba d'aya "colour d'insa sky blue ne yanada zanan orange & red" tayi kyau gwanin burgewa"dukda dai babu make
Chapter 30 · 0% Book details