← Book details Age Mate's Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 50 OF 69

Sashe 50

Age Mate's Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

maganar cikin rawar murya yana manna bakinsa saman nashanunta...ta rintse Ido tana sakin wani irin nishi had'e da shafa bak'ar suman kansa"saidai gaba d'aya ta kasa sakin jikinta irin yadda shi yasake"sai kawai ya janye jikinsa ya wuce yakashe hasken d'akin bayan ya murza key jikin k'ofar "Ajiyar zuciya ta sauke, Adaidai lokacin ya hauro saman bed d'in yana lalubenta ita kuma ta matsa tana murmushi"pls bestie kina Ina kuma,ko duk kunyar ce ta saka zaki b'uya?"pls ki tsaya ki bani Abuna Ina sonsu wlh"ya fad'a cikin wata iriyar muryar da batasan shi da itaba."ta bayansa ta rungumesa tana fad'in pls broth nidai dan Allah kayi hak'uri muyi baccin dakace"bazai yuyuba ba habibty "in kuma mutuwa kikeso nayi shikenan"ya fad'a yana kwanciya da k'yar ya rintse Ido"sbd yasan muddin be samu nutsuwaba da matsala"dama be tab'a kaiwa irin wannan matakin Anan Nigeria ba in sha'awa ta taso masa" sai a London ya tab'a kaiwa"shima kuma saida yaji Ajikinsa har suma yayi....Ahyaan kuwa itama tana so Jan Aji ne irin namu na mata yasaka ta nuna hakan"saidai jin yayi shiru yana maida numfashi da k'yar ya saka ta matso ta rungumesa ta baya....wata iriyar zaburah yayi tamkar zaki sbd jin dukiyar fulaninta ta sauka saman bayansa tana shafo bayan nasa"da sauri ya juye gabanta yadawo samanta suka cigaba da romancing d'in juna"tun Ahyaan bata samu nutsuwa ba harta samu Amma dr darma beda niyar barinta....ni kuwa nace Abunka da sabon shiga....ba k'aramin murza Ahyaan tasha a hannun saba"sannan daga bisani ya d'agata ya maidota saman shi"gaba d'aya jikinsa ya mutu murus harta muryansa tayi k'asa sosai"Ahankali yace"yanzun kin gane niba yayanki ko broth naki bane?"yanzun sunana mijinki?"tayi shiru "saiya saki murmushi yace"thanks my lovely wife "ilove you so much"da ban sameki ba Ahyaan bana zaton iwar haka Ina lafiya"saidai cikin d'ayan biyu Abu guda zai faru"ko Ina bisa gadon Asibiti ko kuma Ina Akabari"saidai Alhamdulillah bestie kin zama tawa"nasan Addu'a da tawakalli da mukayi da maida lamurranmu ga Allah yasaka kika zama tawa ko?"Amma kiyi hak'uri na gajiyar dake"saiki tashi muyi wankan ko?"wanka tare dakai?"k'warai kuwa"ya fad'a cikin tabbatawa"dukda ita Azuci tayi maganar sai gashi maganar ta fito fili.kinyi shiru kodai bakya sona Amma kina kishina??kukan shagwab'a ta saka tana turashi ta fara laluban rigar baccinta"ya ruk'ota yana fad'in Ina kuma zakije kibar k'aninki?"su bestie gashi An zama matar d'an yaro ,bayan keda dashi kuna *AGE MATE'S* !"nidai bana son haka ka bari ko?"to shikenan na bari Amma Allah saikin fad'amun kina sona?"murmushi ya sub'uce mata ta samu ta maida rigar baccinta tana tunanin tata ta sameta"tun basuyi wancan ba ta fara jin jikinta na ciwo"Albarkatun k'irjinta na zunga.... habibty! Uhmm ba wankan zamuyi ba?"nifa yaya nurah nayi wankana tun d'azun "bazaki dena cemun yaya ba ko?"Eh d'in "to shikenan k'ilan sai munyi wancan abun zak.... mak'alk'alesa tayi ta saki ihu"yakama dariya"murya can k'asa yace"nifa wankan wajibi ya hau kaina"kema kuma nasan sai kinyiko? "nifa bbu wani wankan da zanyi"ban yardaba "dafa gaske nakeyi broth"ta fad'a cikin shagwab'a "ya dalleta da hasken flash light d'in wayarsa"ta turo baki ta rufe fuska"yana dariya ya kalle saman bed d'in gaba d'aya sun hargitsa sa duk ya yamutse"bestie kenan kinga yanzun ciwon mara d'in yatafi ko?"dama kece kike yawon tado mun shi....ni kuma? Eh mana"ba shagwab'a da saka k'ananun kaya kike yiba"ko ranar da kika rungumeni sbd murnan na Amso ki daga wajen su mahuta Aranar da ciwon mara na kwana"dan Allah nika dena zancen wannan mugun"ni banma gaya miki ba yanafa Lagos yanzun haka hukuncin kisa ma za'a yanke masa. Ashe safaran miyagun kwayoyi yakeyi"saida Aka kama yaransa suka tona masa Asiri"shine Aka je can gidan yarin Aka tafi dashi"ita kuma wannan sakaran ba tafi sati guda ba inaga Aka saketa sbd rashin lafiyan data dingayi"yanzun haka mahaifin nasu ya turata k'asar waje za'a mata Aiki a hunhu.Ikon Allah kenan broth! kaga ya nuna Ikonsa Akan bilkisun"yana fitowa da miyagun k'wayoyin dake gurb'ata yaran Al'ummah shima gashi nan k'anwarsa na shaye shayen"wlh mahaifin suma Ance be saniba saida aka kamasu da suka saceki yasan me bilkisun ke Aikatawa"Allah ya kyauta"ta fad'a tana Amshe wayar ta kashe hasken"shine zaki kashe sbd kina jin kunyata ko?"ni kuma wlh bana jin wata kunyarki ko yanzun kikace na cire komai ki kalleni wlh zan iya tsayawa meye Aciki my sweet wife?"kinga da gidanmu muke da yanzun mun wuce wajen har munyi wan....wai dan Allah miye haka nika bari ko?"shikenan nayi shiru Amma ki tashi muyi wankan in kuma baza kiyi ba to ki bari na duba nagani mana"gabanta na fad'uwa tace meye zaka duba?"private part naki! yafad'a ko Ajikinsa"dan Allah kadena ni bana so....sai kuma ta kwanta ta juya masa baya"bece komai ba sai murmushi daya kamayi ya sauka daga saman bed d'in ya kunna haske "ya juyo ya kalleta"dukda rigar bata kamata sosai ba kuma tsayinta ta wuce gwiwa Amma yadda ta kwanta ta juya bayan ya bashi damar k'arema jibgegen k'ugunta kallo. yad'an lumshe Ido ya kuma koma bud'ewa murya Asanyaye yace"bestie! badai fushi kikayi ba?"tayi shiru "to yanzun naji Amun Afuwan zanje nayi wankan tashi ki bani towel.idan kuma na shiga bance ki gudu ba"gama tsarabarki can saiki d'auka Amaryata"ice cream naki na cikin fridge.toni dai bazaka yita kallo naba?"gaskiya banyi Alk'awari ba"oya tashi ki bani towel "batace komai ba ta tashi zaune ta zuro k'afafuwanta k'asa tana turo baki cikin jin kunya"wai itace yau itada broth Amatsayin miji da mata?"Ahankali ta saci kallonsa"Aikuwa suka had'a Ido ",tayi saurin kauda kanta k'irjinta na bugawa dataga yadda yake daga shi sai guntun boza"murd'add'en jikinsa ba k'aramin tsoro yabata ba"jikinta na kirma ta bud'e ward rope d'in ta fito da towel d'in"tana k'ok'arin juyowa ya rungumeta ta baya ya manna k'ugunsa Atsakkiyar mazaunanta....da sauri ta rintse Ido "meyasa bakya son yin wankan tare dani bestie?"ni gaskiya kece zaki mun "da Alama bakima ci Abinci bako?"Ahankali tace nafa ci d'azun "to yanzun gama wani can naji ranki"daga yanzun idan kinci Abinci ki dinga sanar mun"uhmm kawai tace"ya shafi cikinta ya lumshe Ido "bestie!ya d'ago kansa daga gefen wuyanta"saita kama hannunsa ta saka masa towel d'in "bece komai ba ya Amsa ya cikata ya d'aura yana fad'in shikenan tunda baza kiyi wankan dani ba"Amma Allah kika gudu saina b'ata miki rai "batace komai ba kanta Ak'asa dai"yaja karan hancinta yana fad'in Aminatu babbar budurwa "danayi wasa da kishinki ya kasheni"uhmm broth wai bakada budurwa dama saini kawai?"sai kuma tayi shiru"ya saki murmushi yace"Eh mana",ko kwanaki danace miki inada budurwata me kyau Amma bata san Ina sontaba Ai kece nake nufi ko?"nimafa Ina sonka sosai....sai kuma tayi shiru ta rufe fuskarta tana dariya"matsowa yayi ya rungumeta Ahankali yace"Ina sonki Aminatu har bansan Adadiba "dan Allah ki kiyaye Abinda zamu samu sab'ani"kuma karkiyi Abinda zanji kishi"in baki mantaba ranar da mukaje kika rakani Aski"har yanzun Abin idan natuna sai naji zafin me Askin shiyasa last week nak'i zuwa dake naje ni kad'ai"sannan kimayi gaggawar goge number d'in Abdallah yake ko meye?"ya fad'a yana yamutsa fuska"tunfa d'azun na goge contact nashi bayan nayi blocking "iya zamanki dashi wane Alkhairi yatab'a miki na biya shi tsiyarsa?"I'm sorry tunda bece abiyashi ba kabasar kawai zan zauna ka fito daga wankan"kina jin tsoron muje kimun?"bafa haka bane "to idan muka koma gidanmu zaki yadda munayin wanka tare?"uhmm kawai tace sbd yacikata yaje yayi wankan"ya shafi lallausan gashin kanta ya d'ago fuskarta ya sumbaci lips nata da tafin hannunta sannan yacikata ya shiga bath room d'in. ta sauke Ajiyar zuciya ta zauna dan dama yunwa takeji"saidai jan Ajin mata ya motsa"furan rufaidah roba guda ta shanye da ruwa batare data tab'a ledar kazar dake tashin k'amshi ba"bayan ta gama ta goge bakinta ta maida ledar saman fridge ta gyara saman bed d'in "kafin ta bud'e ward rope ta fito masa da boxer da farar vest"sannan ta ninke jallabiyar ta saka ciki"saida ta feshe kayan da turare sannan ta zauna saman sofa ta yafama jikinta hijab d'in tana hawa online"saima lokacin ta duba lokaci 11:38 pm.... Adaidai nan ya fito daga cikin toilet d'in jikinsa duk ruwa "ya matso yana yarfo mata ruwan"k'in kallonsa tayi sbd wata iriyar kunyarsa takeji duk idan ta tuna yadda d'azun ya rikice mata yana Abubawa masu wuyar fasarah Ajikinta "thanks habibty "yanzun kin tuna Abaya danace Allah yasa wata ran kimun Abinda zaki samu lada?"gashi kinga yafaru ko?"shiru tayi domin ta tuna lokacin"shi kuma lura da har yanzun tak'i sakewa dashi yasaka yanufi gefen bed d'in ya d'auki boxer d'in yanufi gaban mirror yafara goge ruwan jikinsa"ta d'ago kanta ta kalli bayansa Aranta tace Masha Allah! bestie kiyi mgn mana ba kallona Ab'oye zakiyi ba"haba broth niban kallekaba fa"pls naje na kwanta?"k'arfe 12 yanzun inaga tayi Ina zan barki kije?"su mamyn ma nasan sun rufe yanzun"kinga boxer kawai zan saka bana kwanciya da kaya koda vest ce"kema saiki fara koyo ko? k'in mgn tayi"ya saki murmushi yana Ida shafe shafensa ,koda ya tashi saka boxer d'in be wani Ji kunyaba ya janye towel d'in ya saka ya juyo ya kalleta yaga hankalinta na wajen waya "sai kawai ya saki murmushi ya nufeta"kafin ya iso ta d'ago kanta suka had'a Ido "da sauri tayi k'asa da kanta"ya nufi gefen k'ofar ya gyara labulayen jikin windows sannan yak'ara k'arfin AC yakashe haske yabar lamp kawai "bestien bestinta taso mu kwanta ko ?dan Allah zan kwanta Anan kayi hak'uri pls"idan har hakane zuwanki beda Amfani kenan ko?"haba my queen meyasa kike Abu kamar wata y'ar 17 yrs da zata iya gudun miji ? Ahankali tace"to nadena kayi hak'uri "naji taso to"in kuma nina zo wlh zan miki Abinda baki so"be rufe bakiba ta taso"sbd Akwai d'an hasken lamp Acikin d'akin "gaba d'aya duk wani iri take jin ta"shidai yana tsaye saida yaga ta haura saman bed d'in ta kwanta sannan shima ya hauro da bissimillah ya kwanta gefen ta....nidai broth ka d'auki wani pillow d'in mana"ni wannan pillow d'in nawane.... bestie baki gajiya da neman mgn ko?"nida d'akina daga kin samu na gayyatoki har wani doka za'a samun?"to Anan zan Aza kaina in kinada k'arfi ki janye ni"tunda dama kasan k'arfi zaka nuna mun dole ka fad'i hakan "d'an murmushi yayi ya matso ya rungumeta ta baya ta lumshe Ido tana jin yadda gashin gemunsa ke shafo bayan wuyanta"ta lumshe Ido luuuuuu?"can k'asa
Chapter 50 · 0% Book details