← Book details Age Mate's Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 49 OF 69

Sashe 49

Age Mate's Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Dr Jamaal nata tsokanar Ahyaan tak'i mgn tayi k'asa da kanta k'irjinta nata fat fat fat!!....haba sauraniya! haka yaka mata kibar sarkin naki yataho bbu tarba ?"ya fad'a lokacin daya sunkuyo da fuskarsa dab da tata har tana jin k'amshin bakinsa da hucin numfashinsa "k'in mgn tayi ,illah dai tana yin murmushi"kinyi kyau sosai *habibty*! oh broth harda sabon suna kuma na samu yau?"ta fad'a Azuciyarta tana lumshe Ido sbd jin tafin hannunsa cikin nata yaka mata ya mik'ar da ita tsaye"ba musu ta tashi"tana jin su mu'az na dariya shi kuma uban gayyar nata wurgo musu harara"daga can gefen da babu kujerun Anan yanufa da ita ya dafa kafad'arta tare da cewa wai bestie kunyata kikeji kome?"k'in mgn tayi sbd ganin su mu'az damai photo sun taso"Agefen kunnanta ya rad'a mata cewa kiyima Khairiyyah fad'a ta cika gulma da saka Ido"Ahyaan bata san lokacin data kama dariyaba"yayinda shi kuma yakama murmushi yana binta da kallon SO Atake me photo ya d'auka"su mu'az suka dinga tafi "sai kuma yayi k'asa da kai sbd hango mamy dayayi ta fito itada bak'i zata musu rakkiya"itama ta canza kaya zuwa shadda"gaba d'aya Abokan nasa su hud'u suka nufeta "har k'asa suka duk'a suka gaida ita suka mata Allah yasa Alkhairi "ta Amsa cikin nuna jin dad'inta"bayan sun dawo ba kunya mu'az yaja matarsa ya rungumeta aka musu pics"ita kuwa Ahyaan nauyin rik'etan da Dr darma ke tayi taji"gaba d'aya tamkar k'wace masa ita za'a yi"kuma yak'i barin kowa ya tsaya gefenta saidai idan mata ne"ko pics d'in da za'a musu suda friends nashi daga tsakkiya suka saka su"bayan Angama dan yamma lik'is tayi ya matso dab da ita sosai yana murza tafin hannunta dake cikin nasa yace"habibty zamuje zuwa Anjiman zan dawo sai kimun Addu'a ko?"tayi shiru "kinji?"nidai kallonmu sukeyi ko?"tayi maganar kamar y'ar yarinya"shikenan Idan nadawo zance zan tafi wajen....da sauri ta kallesa ta wurgo masa harara "ya dinga dariya yana shafar kumatunta yace"gashi baki kalleni dan Allah ba bestie sai dan sbd kishi ko?"saiya cika hannunta yace"saina dawo su mu'az na jirana"Allah ya tsare"ya Amsa da Ameen yayi gaba"Ahyaan ta sauke Ajiyar zuciya"Aranta tana fatan Allah yasa Dr darma beda tsarin tara mata sbd tanada zafin kishi.....gurin k'arfe 8:35 pm Ahyaan na kwance saman 3 seeter aparlour "dukta gaji bata jima dayin wankaba"kayan bacci ne da mini hijab Ajikinta"ko parlourn ma baba laure me Aikin Mamy ta gyarashi sbd y'an biki sun b'ata "yayinda mamyn na zaune kan carpet tana damama daddy fura"saiga hamza ya shigo da sallama yana fad'in Anty Ahyaan wai yaya nurah yace"kizo yana d'akinsa ki kai masa ruwa"gaban Ahyaan yafad'i! mamy kuma ta daure fuska tare da cewa" babu inda zakije rabu dashi"haka kawai yarinyar tasha gajaniyar biki zaice ta wani zo"to uwar me zata masa idan tazo d'in "kai jeka ce nace barata zoba"Ahyaan dai tayi shiru dukda tana tsoron zuwa wajensa Amma bata son tsallake umarninsa.....haywniyar me nakeji?"cewar daddy daya lek'o daga bakin k'ofar parlourn"wai yaron nan ne ya Aiko Ahyaan taje"to taje gurin mijinta mana meye Abin fad'a?"haba Alh! gaskiya babu inda yarinyata zataje....bata rufe bakiba sukaji muryar uban gayyar Abayan daddy tana sallama"dan yaron na zuwa yasanar masa saiya biyosa suka dawo tare.... Abu yazo ga ma iya wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: *AGE MATES* *57&58* *Littafin kud'i ne!* .......daddy ne ya juyo ya kallesa ya Amsa sallamar tasa yana d'an murmushi ya rab'a ta gefensa ya wuce"Adaidai lokacin mamy ta fito daga cikin parlourn rik'e da kwanon furan tana Aikoma Dr darma da harara"yayi k'asa da kai yana shafa sumar kansa dake d'aukar Ido...me kazo yine? dama fa mamy zan...dallah jeka tana zuwa"ta katsesa tana binsa da harara"bece komai ba sai d'an murmushi daya saki ya juya ya fita....duk Ahyaan najinsu sai k'irjinta ke bugawa idan ta tuna zayafa iya tab'ata tunda matarsa ce ita yanzun?gabanta yafad'i! data tuna kwanaki yace mata yana fama da ciwon mara.yah Allah yasa nidai broth ba wani abun zai mun ba nasan ba ishashshiyar kunyace dashi ba"ta fad'a Ahankali tana tashi ta wuce d'aki jikinta Asanyaye ta d'auki dogon hijab ta saka ta fesa turare ta kalli kanta cikin mirror"ta harari mirror d'in,sai kuma ta kalli tafin hannunta da yatsun hannunta da suka k'awatu da Jan lalle har yayi maroon....ringing d'in wayarta ya sakata sauke numfashi ta nufi gefen bed ta d'auki wayarta tana dubawa"*my sweet broth*"shine sunan data gani saman screen d'in wayar"k'in d'auka tayi harta tsinke"sai kawai ta d'auki silifas ta saka ta fito rik'e da wayar Ahannunta ta nufi d'akin nasa cike da zullumi....Dr darma kuwa yana shigowa bayan k'ofar ya tsaya jin bata shigoba yasaka shi zaro wayarsa daga cikin Aljihun jallabiyar dake jikinsa ya danna mata kira"saidai harta tsinke bata d'aukaba.... yad'an furzan da huci yana fad'in wato ni habibty zata jama Aji ko?"saiya saki murmushi ya maida wayar yayi tsaye"Adaidai lokacin kuma Ahyaan ta turo k'ofar ta shigo da sallama can k'asa k'asa.....wuf yayi ya rungumeta ta baya yana fad'in An gama jamun Ajin?"ya k'are maganar Adaidai saitin kunnanta"saida taji tsikar jikinta ta tashi"ba shiri ta rintse Ido da k'arfi"hannayensa ya saka yamata zobe dasu, ya zuro kansa gefen wuyanta yana fad'in happy marriage life Mrs darma! sai kuma ya cikata yaje da gudu yafad'a saman bed d'in yana fad'in Alhamdulillah! na zama mijin bestie ciwon mara yazo k'arshe "dukda kalamansa na k'arshe sun sakata jin fad'uwar gaba Amma hakan be hana sakin k'ayataccen murmushi ba"sbd ba k'aramin kyau da burgeta taji yayi ba da yayi haka. "sai yamata kamar wani k'aramin yaro"musammun yadda yake burgima saman bed d'in da nuna farin cikin ya mallaketa batare daya nuna Jan Aji ba"ita tama zata zaita shan k'amshinsa daya saba sai taga sab'anin hakan....idan kin gama gulmar tawa keda zuciyar taki zokiji wata mgn"yafad'a yana mik'o mata hannunsa yana tsurama baby face nata Ido " ba tare data kallesaba ta d'an jingina Ajikin bango tace"pls bestie nafa gaji ka sallameni naje na kwanta"okay to shikenan zona sallamekin ko?"bata kawo komai Aran taba ta iso gefen bed d'in zata duk'a k'asa yayi wuf ya fisgota ta fad'o saman jikinsa"ta rintse Ido jikinta na kirma"Azabure tayi k'ok'arin janyewa , Aikuwa ya k'are matseta Ajikinsa yana fad'in dama Ana zama da hijab ne Agaban miji sarauniya?"pls broth kadena mamy fa na jirana"beyi mgn ba sai hijab nata da yake k'ok'arin cire mata"ta kauda kanta tak'i yadda ta kallesa sai rik'e hannayensa datayi"ya kalli hannayen nasu saiya saki d'an murmushi yace"Ina son matata ta dinga lalle jaa sbd Amfaninsa ga jikin y'a mace"mamy da kike mgn itama tana wajen nata mijin sbd haka kema tabarki wajen naki is okay?"nidai ba ruwana wlh"zakiyi ruwa harda tsaki yanzun madam karki damu"ya fad'a yana rik'e hannayen nata da hannu guda yakai gefen bakinsa ya sumbata....ta rintse Ido tana jin wani iri zirrrrrr Ajikinta"bata gama dawowa nutsuwar taba yayi sama da hijab d'in nata"ta zaro Ido "yatab'e baki murya can k'asa yace"meyasa bakya so na kalli halal d'ina?"idan Ada kin b'oye mun yanzun fa ?"zancen kirana da broth na sokeshi"sanin kankine d'an uwanki bazai tab'a Miki nan ba"ya k'are maganar yana kai hannunsa guda saman k'irjinta tayi sauri ta rik'e tana sakin kukan shagwab'a "gaba d'aya wani iri takeji Ajikinta"murya Ashak'e yace habibty kefa kikace na sallameki ko?"Amma niba na zata ko Aiki zaka sakani ba"wannan ma ai Aikin lada neko?"kanta Ak'asa tafara k'ok'arin sauka daga saman jikinsa"saiya k'yaleta yana kallonta ta zauna daga gefen bed d'in"saiya biyota ya kwantar da kansa saman cinyoyinta "fad'amun pls kina sona?"sosai yabata dariya Amma saita dake tak'i yin mgn "pls mana habibty"koban furta mikiba Ahyaan kinsan Ina sonki ko Abaya ko?"murmushi ta saki ta rufe fuskarta da tafikan hannayenta"shikenan habibty nah tana jin kunyata ko?"ya k'are maganar yana tsurama tun daga dokin wuyanta Ido har zuwa k'irjinta...nidai dan Allah ka barni na saka hijab d'ina broth pls"nak'i wayon "inma kina zaton zaki koma wajen mamy Allah ki cire rai"wajena zaki tsaya mu kwanta Anan "ba shiri ta janye hannuwanta daga saman fuskarta tana zaro Ido tace" daka kasheni broth! wlh kace Anan zan kwana "haba jama'a da kunyafa?"na riga na gama mgn da Asuba zaki tafi kafin mamy ta tashi.kaji dan Allah kayi hak'uri?"ni Allah kunya nakeji ko? ta kare maganar cikin shagwab'a"beyi mgn ba sai tashi zaune yayi ya rungumeta Ajikinsa"bata k'wace ba tayi shiru "bestie kar kice mun kina jin tsorona ko kina gudunah pls??"idan hakane zuciyarki da bata mana Adalci ba "bafa haka bane bako?"tayi maganar tana kwantar da kanta saman faffad'an k'irjinsa "to zaki yadda mu kwana Anan ko?"ya k'are maganar in a low voice "tayi shiru "bafa wani Abu zamuyi ba inma tsoro kikeji bestie"kuma da Asuba zan rakaki ki koma ba wanda zai san nan kika kwana ko?"kanta kawai ta gyad'a masa"to fad'amun da wane suna zaki dinga kirana?"ya fad'a yana son ya d'ago da fuskarta ya kalleta"Amma saita rik'e hannun nasa"yayi saurin had'eshi da nata yana murzawa cikin wani yanayi da salo"wanda Atake Ahyaan taji mutuwar jiki"hannun nasa guda yasaka yakoma d'ago kanta saita rintse Ido "da Azama ya cafki pink lips nata masu taushi da sulb'i...wani irin tsotsa yake musu tana kauda kanta dason ta k'wace "ga Ido ta kama ta rufe"sai fat fat!! K'irjinta keyi"saidai Dr darma beda Alamar cika bakin saima hannayensa daya Aza saman jikinta yana lalubar na shanunta cikin rawar jiki "gaba d'aya ya susuce mata"to itama dai jikin nata na buk'ata sbd yanayin shekarunta sunkai irin matakin da zata so kasancewa da d'a namiji "bata san lokacin data biye masaba suna shafar sassan jikin juna"daga k'arshe rabata da rigar jikinta yayi shima ya cire jallabiyar sa ya haye saman jikinta"ta rintse Ido Atsorace....karki damu bestie ba wancan zamuyi ba "dan Allah ki barni nasamu nutsuwa dake kinji?"Abaya Ina kasancewa cikin mawuyacin hali duk idan feeling yataso mun"yak'are
Chapter 49 · 0% Book details