Sashe 6
Rayuwar Mace Complete Hausa Novel · about 4 min read
"Bana bukatar kayan nan saboda ba zan je wajen ba, sai ka dauka ka kaiwa wadda take da wayewa daidai da taka, wadda ba zata baka kunya da kauyancin ta ba. Lalle kuma ba zan goge ba, tunda ba dan kai nayi ba, kuma hannu na ne da kafata ba ta wani ba, abinda naga dama shi zanyi.". Ta murguda masa baki ta juya da sauri ta fice dan tasan tsaf zai iya gaura mata mari yadda taga yana huci. Kasa motsawa yayi daga wajen kamar wanda aka bigewa kafa, ya kalli kayan da ya kashe kudi masu yawa wajen siyansu amma ta watsar masa a wajen, sannan ya gaggaya masa magana yana tsaya har ta fita be fisgota ya nuna mata shi ba sa'an ta bane. Ransa ya kai kololuwa a baci, huci ya dinga yi kamar wani dan karamin zaki, sai ga Abbati ya shigo da yaga fitar Asma'un, kallon kayan dake kasa yayi ya kuma kalli fuskar Adam din, sai ya juya zai fita.
"Tsaya pls, wannan kayan ta manta su ka kai mata, ni zan wuce."
"Owk." Yace ya dawo ya dauki ledar suka fito a tare ya tafi shi kuma ya shiga ciki ya samu Rauda tana waya a tsakar gidan ya bata ya tafi.
***Daren gaba daya bata iya runtsawa ba, bata kara tabbatar da banzar al'adar Adam din ba sai a jiya, hakan ya tsaya mata a rai matuka har ta rasa irin tunanin da zatayi akai, tana jin yar hayaniyar wadanda basuyi bacci ba a tsakar gida suna aikin abinci har ta daina jin su kwata kwata, sai daf da asubah sannan bacci ya dauke ta cikin yanayin da ba zata iya misaltawa ba. Wajejen bakwai aka hau tashin ta kasancewar ranar ce daurin aure, ta tashi idon ta duk sun kumbura saboda rashin isasshen bacci. Shiryawa ya Hadiza tasa ta ta hau yi, babu um babu a'a ta hau shirya war, tana jin sanda su Abba da jama'ar da zasu tafj daurin auren suka tafi saboda a garin su Abban za'a daura Sumaila, ji tayi jikinta ya kara sanyi sosai. Ta zauna rik'e da kanta dake sara mata sosai, ko da aka kawo breakfast din sai ta kasa shi, jiya ma ashe dan ba taga anzo tafiya daurin auren bane har ta samu sukunin ci sosai. Babu yadda su Rauda basuyi da ita ba amma bata da nutsuwar da zata iya saka wani abu a cikin ta, lokaci kad'an sai ta duba agogon wayarta har sha daya tayi, jikinta ya kara saki sosai ta saddakar shikenan, shikenan ta shiga rayuwar da bata da yakinin samun kwanciyar hankalin ta.
Wajen karfe daya da rabi suka soma shigowa, kowanne su cike da farin ciki, farin cikin da yake daidai da bakin cikin ta, tana jin sanda wani kawun ta kanin umma yake fadawa matan tsakar gidan an daura, wata daga cikin su ta saki guda me karfi. A take taji kanta na wani irin juyawa, taga dakin na neman fado mata akai, bata san sanda ta fashe da wani irin kuka ba, su Rauda dake gefenta suka hau tayata dan dama karfin Hali kawai suke da kuma bin umarnin umma!
_ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!!_
_ASSALAMU ALAIKUN MASOYA MAKARANTA LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR_
_BARKAN MU DA SALLAH, ALLAH YA MAIMAITA MANA, AAMIN_
_KU MATSO KUSA, ZAFAFAN NAKU SUN SAKE ZABUROWA DA ZAFIN SU KAMAR YADDA KUKE KAUNAR SU._
_WANNAN KARON MA SUNZO DA WANI SALO MAI NUTSUWA HADI DA ZAFAFAN DARUSSA NA RAYUWA KANA DA FADAKARWA AKAN RAYUWAR YAU.. BANGAREN KOGIN KAUNA KUWA BAA MAGANA. DOMIN WANNAN KARON SUN SAKE TAHOWA DA ZAFAFAN KAUNANNAKI MASU NARKE ZUCIYOYI._ WANDA ZASU ZO MUKU IN SHA ALLAH
_KADA KU MANTA ZAFAFAN NAKU DE SUNE KAMAR HAKA_
_SAFIYYAH HUGUMA: TAZO DA NATA SALON MAI SUNA: *KUFAR WUTA*_🥰
_BILLYN ABDULL TA ZABURO DA WANI TAKEN MAI SUNA: *BAQAR INUWA.*_😍
_MAMUH GEE ITAMA WANNAN KARON TA SAKE TAHOWA DA: *NOORUL-ALB*_🥰
_HAFSAT RANO WANNAN KARON TAZO DA NATA RUBUTUN MAI SUNA: *RAYUWAR MACE*_❣️
_NANA HAFSATU (MSS XOXO) WANNAN SALON MA TAZO DA : *MASARAUTA*_😍
***_DUKA LITTAFAI BIYAR ZASU ZO MUKU NE AKAN FARASHIN YADDA SUKE KAMAR KODA YAUSHE_*
_BIYAR : DUBU DAYA (1k)_
_HUDU: 700_
_UKU: 500_
_BIYU: 400_
_DAYA: 300_
_AKWAI TSARIN VVIP SUITES GA MASU SON HAKAN. FARASHIN SU DABAN, DOMIN KARIN BAYANI SE A TUNTUBE MU TA: _
*_ZAKU BIYA KUDINKU ANAN👇👇_*
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya👇🏼
*_09032345899_*
*KATIN MTN*👇👇
09166221261
______________________
ZAFAFA BIYAR
VVIP SUITES : 3500 (PC/TA PRIVATE KAI DAYA)
VIP SUITES : 3K (VIA GROUP) A VIP GROUP ZAA DINGA TURAWA.
TWO PAGES DAILY
INSHA ALLAH!! MORNING/NIGHT. SAFE DA DARE.
*_TEAM ZAFAFABIYAR_*
RAYUWAR MACE*
_Hafsat Rano_
Last Free Page (5)
***Babu wanda yake da niyyar rarrashin wani a cikin su har saida Ya Hadiza ta shigo, ta harari Rauda da Hidaya cikin bacin rai tace
"Menene haka? Ku da zaku karfafa mata guiwa sai kuma ko zauna kuna tayata kuka, kukan menene? Akwai wanda ya isa ya kujema kaddarar sa ne? Kowanne bawa fa da yadda Allah ya tsara masa, ku tashi dan Allah kafin hankali ya dawo kanku. "
"Tsaya pls, wannan kayan ta manta su ka kai mata, ni zan wuce."
"Owk." Yace ya dawo ya dauki ledar suka fito a tare ya tafi shi kuma ya shiga ciki ya samu Rauda tana waya a tsakar gidan ya bata ya tafi.
***Daren gaba daya bata iya runtsawa ba, bata kara tabbatar da banzar al'adar Adam din ba sai a jiya, hakan ya tsaya mata a rai matuka har ta rasa irin tunanin da zatayi akai, tana jin yar hayaniyar wadanda basuyi bacci ba a tsakar gida suna aikin abinci har ta daina jin su kwata kwata, sai daf da asubah sannan bacci ya dauke ta cikin yanayin da ba zata iya misaltawa ba. Wajejen bakwai aka hau tashin ta kasancewar ranar ce daurin aure, ta tashi idon ta duk sun kumbura saboda rashin isasshen bacci. Shiryawa ya Hadiza tasa ta ta hau yi, babu um babu a'a ta hau shirya war, tana jin sanda su Abba da jama'ar da zasu tafj daurin auren suka tafi saboda a garin su Abban za'a daura Sumaila, ji tayi jikinta ya kara sanyi sosai. Ta zauna rik'e da kanta dake sara mata sosai, ko da aka kawo breakfast din sai ta kasa shi, jiya ma ashe dan ba taga anzo tafiya daurin auren bane har ta samu sukunin ci sosai. Babu yadda su Rauda basuyi da ita ba amma bata da nutsuwar da zata iya saka wani abu a cikin ta, lokaci kad'an sai ta duba agogon wayarta har sha daya tayi, jikinta ya kara saki sosai ta saddakar shikenan, shikenan ta shiga rayuwar da bata da yakinin samun kwanciyar hankalin ta.
Wajen karfe daya da rabi suka soma shigowa, kowanne su cike da farin ciki, farin cikin da yake daidai da bakin cikin ta, tana jin sanda wani kawun ta kanin umma yake fadawa matan tsakar gidan an daura, wata daga cikin su ta saki guda me karfi. A take taji kanta na wani irin juyawa, taga dakin na neman fado mata akai, bata san sanda ta fashe da wani irin kuka ba, su Rauda dake gefenta suka hau tayata dan dama karfin Hali kawai suke da kuma bin umarnin umma!
_ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!!_
_ASSALAMU ALAIKUN MASOYA MAKARANTA LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR_
_BARKAN MU DA SALLAH, ALLAH YA MAIMAITA MANA, AAMIN_
_KU MATSO KUSA, ZAFAFAN NAKU SUN SAKE ZABUROWA DA ZAFIN SU KAMAR YADDA KUKE KAUNAR SU._
_WANNAN KARON MA SUNZO DA WANI SALO MAI NUTSUWA HADI DA ZAFAFAN DARUSSA NA RAYUWA KANA DA FADAKARWA AKAN RAYUWAR YAU.. BANGAREN KOGIN KAUNA KUWA BAA MAGANA. DOMIN WANNAN KARON SUN SAKE TAHOWA DA ZAFAFAN KAUNANNAKI MASU NARKE ZUCIYOYI._ WANDA ZASU ZO MUKU IN SHA ALLAH
_KADA KU MANTA ZAFAFAN NAKU DE SUNE KAMAR HAKA_
_SAFIYYAH HUGUMA: TAZO DA NATA SALON MAI SUNA: *KUFAR WUTA*_🥰
_BILLYN ABDULL TA ZABURO DA WANI TAKEN MAI SUNA: *BAQAR INUWA.*_😍
_MAMUH GEE ITAMA WANNAN KARON TA SAKE TAHOWA DA: *NOORUL-ALB*_🥰
_HAFSAT RANO WANNAN KARON TAZO DA NATA RUBUTUN MAI SUNA: *RAYUWAR MACE*_❣️
_NANA HAFSATU (MSS XOXO) WANNAN SALON MA TAZO DA : *MASARAUTA*_😍
***_DUKA LITTAFAI BIYAR ZASU ZO MUKU NE AKAN FARASHIN YADDA SUKE KAMAR KODA YAUSHE_*
_BIYAR : DUBU DAYA (1k)_
_HUDU: 700_
_UKU: 500_
_BIYU: 400_
_DAYA: 300_
_AKWAI TSARIN VVIP SUITES GA MASU SON HAKAN. FARASHIN SU DABAN, DOMIN KARIN BAYANI SE A TUNTUBE MU TA: _
*_ZAKU BIYA KUDINKU ANAN👇👇_*
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya👇🏼
*_09032345899_*
*KATIN MTN*👇👇
09166221261
______________________
ZAFAFA BIYAR
VVIP SUITES : 3500 (PC/TA PRIVATE KAI DAYA)
VIP SUITES : 3K (VIA GROUP) A VIP GROUP ZAA DINGA TURAWA.
TWO PAGES DAILY
INSHA ALLAH!! MORNING/NIGHT. SAFE DA DARE.
*_TEAM ZAFAFABIYAR_*
RAYUWAR MACE*
_Hafsat Rano_
Last Free Page (5)
***Babu wanda yake da niyyar rarrashin wani a cikin su har saida Ya Hadiza ta shigo, ta harari Rauda da Hidaya cikin bacin rai tace
"Menene haka? Ku da zaku karfafa mata guiwa sai kuma ko zauna kuna tayata kuka, kukan menene? Akwai wanda ya isa ya kujema kaddarar sa ne? Kowanne bawa fa da yadda Allah ya tsara masa, ku tashi dan Allah kafin hankali ya dawo kanku. "