Sashe 49
Rayuwar Mace Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sama sama ya kalla dan ba zai iya tsayawa kallon komai ba, yace yayi kawai suyi duk abinda suke ganin ya dace, daga nan ya wuce ya gaida Mami tayi masa maganar events din da zasuyi idan Asma'un ta tare, sama sama itama ya jita dan ba wani interest yake dashi akai ba dan ma sun kafe dan har sun yi gayyata da komai hatta hall da komai dai sun gama tanada, dakin Mom ya shiga ya sameta a gefen gado me aikin ta na shirya mata kaya a cikin wardrobe din. A k'asa ya zauna ya gaishe ta, ta amsa masa cike da kulawa sannan ta tanbaye shi Asma'u, kamar ya bud'e rami ya shige dan kunya dan tunda aka fara maganar bikin bata ce komai ba, ya zata ma bata sane da komai ashe tana ankare, sai tsabar kara da kawaici irin nata da ta bar Mami akan komai dan tasan zatayi abinda ma yafi natan, hatta Faty da Asy kannen ta ne amma yadda suka shaku da Abdallan zaka dauka ma yayyen sa ne, shima kuma yana respecting dinsu kamar yayyen nasa na gaske. Nasiha ta hau yi masa akan aure da abinda ya dace mutum yayi a matsayin sa na wanda Allah ya bawa shugabanci, sosai maganganun suka ratsa shi, ya kara fahimtar aure ya wuce duk yadda mutane suke tunani ko hasashe,godiya yayi mata ta dinga saka masa albarka sannan ya baro dakin bayan ta bashi dabinon ajwa guda bakwai tace ya cinye su maganin sihiri ne.
Har ya bud'e motar sa zai shiga ya tuna da gift din Asma'un da yake so a tafi mata dashi, komawa yayi part dinsu ya dauko box din me dauke da spare car key din da ya siya mata sai alkur'ani me girma me kyau da wani littafi akan al'adar mata a musulunci.
Anty Faty ya kaiwa yace a hada shi car key ne, kafin su tafi zai aiko a kawo motar, harda rawar ta, ta taka ya girgiza kai kawai ya fice yana mamakin karamcin su.
_ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!!_
_ASSALAMU ALAIKUN MASOYA MAKARANTA LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR_
_BARKAN MU DA SALLAH, ALLAH YA MAIMAITA MANA, AAMIN_
_KU MATSO KUSA, ZAFAFAN NAKU SUN SAKE ZABUROWA DA ZAFIN SU KAMAR YADDA KUKE KAUNAR SU._
_WANNAN KARON MA SUNZO DA WANI SALO MAI NUTSUWA HADI DA ZAFAFAN DARUSSA NA RAYUWA KANA DA FADAKARWA AKAN RAYUWAR YAU.. BANGAREN KOGIN KAUNA KUWA BAA MAGANA. DOMIN WANNAN KARON SUN SAKE TAHOWA DA ZAFAFAN KAUNANNAKI MASU NARKE ZUCIYOYI._ WANDA ZASU ZO MUKU IN SHA ALLAH
_KADA KU MANTA ZAFAFAN NAKU DE SUNE KAMAR HAKA_
_SAFIYYAH HUGUMA: TAZO DA NATA SALON MAI SUNA: *KUFAR WUTA*_🥰
_BILLYN ABDULL TA ZABURO DA WANI TAKEN MAI SUNA: *BAQAR INUWA.*_😍
_MAMUH GEE ITAMA WANNAN KARON TA SAKE TAHOWA DA: *NOORUL-ALB*_🥰
_HAFSAT RANO WANNAN KARON TAZO DA NATA RUBUTUN MAI SUNA: *RAYUWAR MACE*_❣️
_NANA HAFSATU (MSS XOXO) WANNAN SALON MA TAZO DA : *MASARAUTA*_😍
***_DUKA LITTAFAI BIYAR ZASU ZO MUKU NE AKAN FARASHIN YADDA SUKE KAMAR KODA YAUSHE_*
_BIYAR : DUBU DAYA (1k)_
_HUDU: 700_
_UKU: 500_
_BIYU: 400_
_DAYA: 300_
_AKWAI TSARIN VVIP SUITES GA MASU SON HAKAN. FARASHIN SU DABAN, DOMIN KARIN BAYANI SE A TUNTUBE MU TA: _
*_ZAKU BIYA KUDINKU ANAN👇👇_*
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya👇🏼
*_09032345899_*
*KATIN MTN*👇👇
09166221261
______________________
ZAFAFA BIYAR
VVIP SUITES : 3500 (PC/TA PRIVATE KAI DAYA)
VIP SUITES : 3K (VIA GROUP) A VIP GROUP ZAA DINGA TURAWA.
TWO PAGES DAILY
INSHA ALLAH!! MORNING/NIGHT. SAFE DA DARE.
*_TEAM ZAFAFABIYAR_*
*RM*
37-38
Barka Da Sallah!
****Jikinsa sosai ya matsa masa,ga effect din shaye-shaye da ya kusan taba masa kwakwalwa ga sam Fido ta hana kowa rabar sa, ita kadai take kula dashi shima ba sosai ba sai zaman hira da shewa ita da su Faiza, duk mama ta rame ta zama abun tausayi a dan kwanakin, ita dama rayuwar duniyar nan baki dayan ta wa'azi ce, tasan tayi kuskure a tarbiyyar Adam in da ta dauki son duniya ta dora masa bata ganin laifin sa, duk da deep down tana jin kamar ba haka ya kamata tayi ba amma so ya rufe mata ido, bata tsawatar masa ba bare har yasan daidai da akasin hakan.
A darare tazo yau ma kamar kullum dan yadda take tsoron Fido ko mutuwar ta albarka, abinci ta kawo masa tana kuma son ganin sa taga halin da yake ciki amma bata iya dogon zama a dakin sai dai ta koma waje ta tsuguna har dare sannan ta tafi gida, a zaune ta hange shi yana kallon kofar shigowa ya rame sosai yayi baki, cup ne a hannun Fido din tana bashi tea yana sha amma be ce mata komai ba, murmushin jin dadi ne ya subuce ma Hajiyan ta karaso da dan saurin ta amma sai taga kamar Adam din be damu da ganin ta ba, sai ma kallon Fido din yake da ta sauke cup din hannun ta, ta tashi ta ajiye a saman dan madaidaicin fridge din dake dakin, maimakon yayi magana sai ya zame ya kwanta yana maida idon sa ya kulle hakan ya daki Maman sosai har taji tana kokarin zubewa a wajen, dafa karfen gadon tayi ta kasa cigaba da tafiyar, sai addu'a da ta shiga karantowa har ta samu sauki a yadda take ji.
"Sannu da zuwa." Fido tace tana karbar kayan hannun ta, ta kaisu gaban gadon daga gefe ta ajiye dan dama abincin gidan Maman take jira ta kwashi girki, dan dama ita ke cinyewa dasu Faiza kullum. Toilet tayi shigewarta bayan ta ajiye ta bar Maman tsaye ta kafe Adam din da ido wanda yake motsi kad'an amma idon sa a kulle kamar me bacci.
"Adam?" Ta kirashi cikin muryar rada rada kamar wadda bata so a ji, motsi yayi ya juya dayan bangaren be ce mata komai ba, rik'e bakin ta, tayi da sauri kuka na kokarin kwace mata, shigowar likita da wata nurse ya sakata daurewa suka gaisheta a mutunce sannan ya matsa ya duba Adam din ya tambaye shi jikin sa, kai kawai ya nuna masa yace ciwo yake? Ya kada kai alamar eh amma be bud'e idon ba
"Zai daina, sake gwada bp dinsa sister."
Likitan yace yana daukar result din test din da akayi masa ya hau dubawa, bp ta sake gwada masa ta fad'a ma Dr din ya daga kai kawai ya chanja masa wani maganin sannan suka fita, sake matsowa Mama tayi ta sake kiran sunan sa, gani tayi ya dame baki alamun ta dame shi, ya yamutse fuska ba tare da ya tanka ta ba
"Sun ce kar a matsa masa da magana saboda ciwon kan nasa."
Kofar toilet din ta kalla dan bata san ta fito ba, da sauri tace
" Toh toh, bari na jira a waje toh. "
Ta juya da sauri ta fita daga dakin, tabe baki tayi ta matsa gaban gadon tana leken sa
" Kice ta tafi bana son ganin ta. "
" Hajiyar ka ce fa. "
" Ita din. "
" Ok oo, nawa ido kunfi kusa. " Ta bar wajen tana jin dadi a ranta, ta samu abinda take so, Adam sai ya raina kansa ya gwammace be wulakanta ta ba.
Zaman kurame Mama tayi ita kadai har su Fadila suka zo sannan ne ta dan saki ranta, suma duk basu dade ba suka tafi dan ba zasu iya zaman takaicin Fido din ba, Nadeeya ce kadai take taya Maman zama idan ta gama aikin ta, sai dare suka komawa gida, tana jin tausayin Maman musamman yadda Adam din ya zama a yan kwanakin nan, kamar be san ta ba, ba kuma ya zancen kowa sai Fido din amma ko su basu ishe shi kallo ba, kamar ma zuwan da suke takura shi sukeyi.
Washegari aka sallameshi Fido bata fadawa kowa ba, suka tattaro suka dawo gida, sai da Mama ta dauki kafa taje asibitin sannan ta san sun dawo, hakan yayi mata ciwo sosai ta dawo gida da takaicin amma kuma ba zata iya magana ba, yadda take ji kamar an saka abu an daure mata baki haka take ji, ko ta yi yinkurin yin magana idan taga Fido sai ta k'asa taji wani bala'in tsoron ta.
Bata shiga gidan nasu ba, sai kawai ta wuce dakin ta, ta kwanta ciwon bayan da ya matsa mata kwana biyu da kafa na sake damun ta sosai.
Har ya bud'e motar sa zai shiga ya tuna da gift din Asma'un da yake so a tafi mata dashi, komawa yayi part dinsu ya dauko box din me dauke da spare car key din da ya siya mata sai alkur'ani me girma me kyau da wani littafi akan al'adar mata a musulunci.
Anty Faty ya kaiwa yace a hada shi car key ne, kafin su tafi zai aiko a kawo motar, harda rawar ta, ta taka ya girgiza kai kawai ya fice yana mamakin karamcin su.
_ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!!_
_ASSALAMU ALAIKUN MASOYA MAKARANTA LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR_
_BARKAN MU DA SALLAH, ALLAH YA MAIMAITA MANA, AAMIN_
_KU MATSO KUSA, ZAFAFAN NAKU SUN SAKE ZABUROWA DA ZAFIN SU KAMAR YADDA KUKE KAUNAR SU._
_WANNAN KARON MA SUNZO DA WANI SALO MAI NUTSUWA HADI DA ZAFAFAN DARUSSA NA RAYUWA KANA DA FADAKARWA AKAN RAYUWAR YAU.. BANGAREN KOGIN KAUNA KUWA BAA MAGANA. DOMIN WANNAN KARON SUN SAKE TAHOWA DA ZAFAFAN KAUNANNAKI MASU NARKE ZUCIYOYI._ WANDA ZASU ZO MUKU IN SHA ALLAH
_KADA KU MANTA ZAFAFAN NAKU DE SUNE KAMAR HAKA_
_SAFIYYAH HUGUMA: TAZO DA NATA SALON MAI SUNA: *KUFAR WUTA*_🥰
_BILLYN ABDULL TA ZABURO DA WANI TAKEN MAI SUNA: *BAQAR INUWA.*_😍
_MAMUH GEE ITAMA WANNAN KARON TA SAKE TAHOWA DA: *NOORUL-ALB*_🥰
_HAFSAT RANO WANNAN KARON TAZO DA NATA RUBUTUN MAI SUNA: *RAYUWAR MACE*_❣️
_NANA HAFSATU (MSS XOXO) WANNAN SALON MA TAZO DA : *MASARAUTA*_😍
***_DUKA LITTAFAI BIYAR ZASU ZO MUKU NE AKAN FARASHIN YADDA SUKE KAMAR KODA YAUSHE_*
_BIYAR : DUBU DAYA (1k)_
_HUDU: 700_
_UKU: 500_
_BIYU: 400_
_DAYA: 300_
_AKWAI TSARIN VVIP SUITES GA MASU SON HAKAN. FARASHIN SU DABAN, DOMIN KARIN BAYANI SE A TUNTUBE MU TA: _
*_ZAKU BIYA KUDINKU ANAN👇👇_*
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya👇🏼
*_09032345899_*
*KATIN MTN*👇👇
09166221261
______________________
ZAFAFA BIYAR
VVIP SUITES : 3500 (PC/TA PRIVATE KAI DAYA)
VIP SUITES : 3K (VIA GROUP) A VIP GROUP ZAA DINGA TURAWA.
TWO PAGES DAILY
INSHA ALLAH!! MORNING/NIGHT. SAFE DA DARE.
*_TEAM ZAFAFABIYAR_*
*RM*
37-38
Barka Da Sallah!
****Jikinsa sosai ya matsa masa,ga effect din shaye-shaye da ya kusan taba masa kwakwalwa ga sam Fido ta hana kowa rabar sa, ita kadai take kula dashi shima ba sosai ba sai zaman hira da shewa ita da su Faiza, duk mama ta rame ta zama abun tausayi a dan kwanakin, ita dama rayuwar duniyar nan baki dayan ta wa'azi ce, tasan tayi kuskure a tarbiyyar Adam in da ta dauki son duniya ta dora masa bata ganin laifin sa, duk da deep down tana jin kamar ba haka ya kamata tayi ba amma so ya rufe mata ido, bata tsawatar masa ba bare har yasan daidai da akasin hakan.
A darare tazo yau ma kamar kullum dan yadda take tsoron Fido ko mutuwar ta albarka, abinci ta kawo masa tana kuma son ganin sa taga halin da yake ciki amma bata iya dogon zama a dakin sai dai ta koma waje ta tsuguna har dare sannan ta tafi gida, a zaune ta hange shi yana kallon kofar shigowa ya rame sosai yayi baki, cup ne a hannun Fido din tana bashi tea yana sha amma be ce mata komai ba, murmushin jin dadi ne ya subuce ma Hajiyan ta karaso da dan saurin ta amma sai taga kamar Adam din be damu da ganin ta ba, sai ma kallon Fido din yake da ta sauke cup din hannun ta, ta tashi ta ajiye a saman dan madaidaicin fridge din dake dakin, maimakon yayi magana sai ya zame ya kwanta yana maida idon sa ya kulle hakan ya daki Maman sosai har taji tana kokarin zubewa a wajen, dafa karfen gadon tayi ta kasa cigaba da tafiyar, sai addu'a da ta shiga karantowa har ta samu sauki a yadda take ji.
"Sannu da zuwa." Fido tace tana karbar kayan hannun ta, ta kaisu gaban gadon daga gefe ta ajiye dan dama abincin gidan Maman take jira ta kwashi girki, dan dama ita ke cinyewa dasu Faiza kullum. Toilet tayi shigewarta bayan ta ajiye ta bar Maman tsaye ta kafe Adam din da ido wanda yake motsi kad'an amma idon sa a kulle kamar me bacci.
"Adam?" Ta kirashi cikin muryar rada rada kamar wadda bata so a ji, motsi yayi ya juya dayan bangaren be ce mata komai ba, rik'e bakin ta, tayi da sauri kuka na kokarin kwace mata, shigowar likita da wata nurse ya sakata daurewa suka gaisheta a mutunce sannan ya matsa ya duba Adam din ya tambaye shi jikin sa, kai kawai ya nuna masa yace ciwo yake? Ya kada kai alamar eh amma be bud'e idon ba
"Zai daina, sake gwada bp dinsa sister."
Likitan yace yana daukar result din test din da akayi masa ya hau dubawa, bp ta sake gwada masa ta fad'a ma Dr din ya daga kai kawai ya chanja masa wani maganin sannan suka fita, sake matsowa Mama tayi ta sake kiran sunan sa, gani tayi ya dame baki alamun ta dame shi, ya yamutse fuska ba tare da ya tanka ta ba
"Sun ce kar a matsa masa da magana saboda ciwon kan nasa."
Kofar toilet din ta kalla dan bata san ta fito ba, da sauri tace
" Toh toh, bari na jira a waje toh. "
Ta juya da sauri ta fita daga dakin, tabe baki tayi ta matsa gaban gadon tana leken sa
" Kice ta tafi bana son ganin ta. "
" Hajiyar ka ce fa. "
" Ita din. "
" Ok oo, nawa ido kunfi kusa. " Ta bar wajen tana jin dadi a ranta, ta samu abinda take so, Adam sai ya raina kansa ya gwammace be wulakanta ta ba.
Zaman kurame Mama tayi ita kadai har su Fadila suka zo sannan ne ta dan saki ranta, suma duk basu dade ba suka tafi dan ba zasu iya zaman takaicin Fido din ba, Nadeeya ce kadai take taya Maman zama idan ta gama aikin ta, sai dare suka komawa gida, tana jin tausayin Maman musamman yadda Adam din ya zama a yan kwanakin nan, kamar be san ta ba, ba kuma ya zancen kowa sai Fido din amma ko su basu ishe shi kallo ba, kamar ma zuwan da suke takura shi sukeyi.
Washegari aka sallameshi Fido bata fadawa kowa ba, suka tattaro suka dawo gida, sai da Mama ta dauki kafa taje asibitin sannan ta san sun dawo, hakan yayi mata ciwo sosai ta dawo gida da takaicin amma kuma ba zata iya magana ba, yadda take ji kamar an saka abu an daure mata baki haka take ji, ko ta yi yinkurin yin magana idan taga Fido sai ta k'asa taji wani bala'in tsoron ta.
Bata shiga gidan nasu ba, sai kawai ta wuce dakin ta, ta kwanta ciwon bayan da ya matsa mata kwana biyu da kafa na sake damun ta sosai.