Sashe 18
Rayuwar Mace Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga haka tayi hanyar fita tana sababi, kan Asma'un gaba daya ya kulle, ta gaza fahimtar in da Hajiyar ta dosa kai tsaye, hawaye taji na neman zubo mata, ta maida su da sauri tana girgiza kanta, ta mike ta haye saman ta rufe kanta ta shinfida sallayar da sauri ta tada sallah tana kokarin hana wa kanta tunanin maganganun Hajiyan balle har suyi tasiri a ranta.
Bayan ta idar ne maganganun suka dinga mata amsa kuwwa a cikin kunnenta, ta danne kanta a saman gadon tana runtse idon ta.
Har dare yayi wajen goma na dare be dawo ba, ta shirya ta kwanta tana karfafar kanta da zuciyar ta, tana shiryawa zama da Adam da selfish mahaifiyar sa, tunda har Hajiyar ta soma irin wannan zantukan toh tabbas ta shirya kuntata mata a zaman su, zata kuma goyi bayan Adam din a komai, bata san me yaje ya fad'a mata ba, sanin ma bashi da amfani tunda ba damar kare kanta za'a bata ba, ita mace a kullum itace a k'asa, ita ake bawa laifi a komai babu kuma wanda yake sauraron korafin ta, idan ta bud'e baki zata fadi damuwar ta sai a dakatar da ita, ace mata rayuwar aure yar hakuri ce, tayi hakuri kawai.
Ta kuwa shiryawa hakurin da ko kashe ta Adam da Hajiya zasuyi ba zata taba ce musu dan me ba, zata kare rayuwar ta a haka har zuwa lokacin da Allah zai yanke mata.
Da safe ta tashi da kwarin jikin ta, ta dan sake gyara gidan da abinda take bukatar ya kasance a wajen da take bukatar sa, sannan ta hada break fast me sauki ta ajiye a dining din da ba wanda ya taba zama akai. Ta dauki nata ta koma daki taci ta dauko al'qur'an me girma ta shiga tilawar sa.
Be kwana a gidan ba, da safen ya dawo ya wuce daki ya hau ramakon baccin da yake kansa, kasancewar weekend ce babu in da zashi, sai wajen sha daya ya farka ya fito falon idon sa ya sauka akan dining din, ya isa wajen ya bud'e yayi murmushi wanda shi kansa be san dalilin sa ba, komawa yayi ya fara wanka sannan yazo yaci abincin ya koshi sannan ya nufi dakin nata. A tunanin sa zai tarar dashi a rufe amma sai yaga akasarin hakan, tana zaune kyem ya shigo ta dan dube shi ta cigaba da karatun ta, rabon shi da ya karanta alkur'ani me girma yayi mugun jimawa, ganin ta tana karantawa ya tuna masa, ya k'asa karasawa ciki ya tsaya yana sauraron ta, tayi kamar bata san da zaman sa a wajen ba har ta kai karshen shafin, ta rufe ta ajiye a bedside ta mike tace
"Ina kwana?" Bata jira amsar sa ba tayi gaba zuwa hanyar toilet, tayi shigewarta ta barshi a wajen, abinda yayi niyyar yi mata sam sai yaji bashi da karsashi, yaji tayi masa kwarjini dalilin karatun da yaji tanayi, juyawa yayi ya bar dakin, ya bar gidan baki daya ma.
_ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!!_
_ASSALAMU ALAIKUN MASOYA MAKARANTA LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR_
_BARKAN MU DA SALLAH, ALLAH YA MAIMAITA MANA, AAMIN_
_KU MATSO KUSA, ZAFAFAN NAKU SUN SAKE ZABUROWA DA ZAFIN SU KAMAR YADDA KUKE KAUNAR SU._
_WANNAN KARON MA SUNZO DA WANI SALO MAI NUTSUWA HADI DA ZAFAFAN DARUSSA NA RAYUWA KANA DA FADAKARWA AKAN RAYUWAR YAU.. BANGAREN KOGIN KAUNA KUWA BAA MAGANA. DOMIN WANNAN KARON SUN SAKE TAHOWA DA ZAFAFAN KAUNANNAKI MASU NARKE ZUCIYOYI._ WANDA ZASU ZO MUKU IN SHA ALLAH
_KADA KU MANTA ZAFAFAN NAKU DE SUNE KAMAR HAKA_
_SAFIYYAH HUGUMA: TAZO DA NATA SALON MAI SUNA: *KUFAR WUTA*_🥰
_BILLYN ABDULL TA ZABURO DA WANI TAKEN MAI SUNA: *BAQAR INUWA.*_😍
_MAMUH GEE ITAMA WANNAN KARON TA SAKE TAHOWA DA: *NOORUL-ALB*_🥰
_HAFSAT RANO WANNAN KARON TAZO DA NATA RUBUTUN MAI SUNA: *RAYUWAR MACE*_❣️
_NANA HAFSATU (MSS XOXO) WANNAN SALON MA TAZO DA : *MASARAUTA*_😍
***_DUKA LITTAFAI BIYAR ZASU ZO MUKU NE AKAN FARASHIN YADDA SUKE KAMAR KODA YAUSHE_*
_BIYAR : DUBU DAYA (1k)_
_HUDU: 700_
_UKU: 500_
_BIYU: 400_
_DAYA: 300_
_AKWAI TSARIN VVIP SUITES GA MASU SON HAKAN. FARASHIN SU DABAN, DOMIN KARIN BAYANI SE A TUNTUBE MU TA: _
*_ZAKU BIYA KUDINKU ANAN👇👇_*
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya👇🏼
*_09032345899_*
*KATIN MTN*👇👇
09166221261
______________________
ZAFAFA BIYAR
VVIP SUITES : 3500 (PC/TA PRIVATE KAI DAYA)
VIP SUITES : 3K (VIA GROUP) A VIP GROUP ZAA DINGA TURAWA.
TWO PAGES DAILY
INSHA ALLAH!! MORNING/NIGHT. SAFE DA DARE.
*_TEAM ZAFAFABIYAR_*
RM
14
***Tun daga ranar kullum zatayi duk ayyukan da tasan son zama wajibi akanta na sauke hakkin sa sannan zatayi girki kuma yana zama yaci wani zubin ma har ya cinye tas musamman na safe da na dare dan baya zama da rana a gidan daren ma sai late yake dawowa dan sai da safe take jin motsin sa mafi yawancin lokuta, babu wanda hajiya ta sake aikowa gidan tun bayan ranar da ta shigo din, Nadeeya ce dai duk sanda ta samu dama ta kan leko su gaisa ta sake dubata sannan ta tafi. Ranar da ta shigo ne take ce mata ya kamata ta dan dinga lekawa tana gaida Hajiya, ta amsa da toh a ranar kuwa bayan ta gama komai ta shiga gidan sai dai tarbar da ta samu wajen Hajiyar yayi masifar daure mata kai, tamkar ba jinin ta ba, a wulakance ta amsa gaisuwar ta, ta kuma share ta, ta ma yi shigewar ta daki daga karshe ta fito ta bar gidan ba tare da ko magana ba, haka ta karaci zaman ta daga ita sai masu aiki ta koma gida.
Washegari sai ga kiran Hajiyar, hijab kawai ta rufa tabi bayan yarinyar, ta same ta a tsaye a tsakar gidan an jibge kayan miya masu uban yawa da su kabewa da alaiyahu. Masu aikin ta ne da wasu mata su biyu akan kayan. Gaishe ta tayi ta amsa sama sama, ta nuna mata kayan miyar da hannu
"Aiki ne gashi nan, a gyara a dora kafin na dawo, baya za'a je akwai murhu da itace, sauran aikin sai na dawo za'a fara."
"Toh!" Tace a sanyaye ta ja kujerar tsugunnun dake gabanta, ta zauna ita kuma Hajiyan ta koma ciki. Aikin suka shiga yi ka'in da na'in har wajen azahar kafin su ga raguwar sa, ta gaji sosai ga wani ciwon kai da ya matsa mata kwana biyu, babba daga cikin masu aikin ce taga yanayin ta, tace ta koma baranda ta zauna zaasu karasa, ki tayi dan bata son abin magana, suka hada baki wajen rokon ta da ta huta amma taki, ana haka sai ga Nadeeya da Adam din sun shigo a tare, wani irin kallo yayi mata na cikin ido, ta dauke kanta tana maida shi wajen Nadeeya da mamaki ya cikata
"Asma'u har dake a aikin!? Ke da ba ishashiyar lafiya ba?"
Yake tayi, suka gaisa tace ta taso, ba musu ta tashi ta bita ciki shi kuma ya take musu baya, suka yada zango a falo.
"Daga kin shigo kin ga ana aiki sai ki hau yi, duk dauko su akayi biyan su Hajiya zatayi, wannan aikin yafi karfin ki ai."
Murmushi kawai tayi, dama ta san da biyu Hajiyan ta saka ta aikin bayan ga masu aiki nan bajaja, har da hayar wasu ma, duk da bata san taron menene ba amma kuma bata ji komai ba a aikin da ta saka ta, a rayuwar ta aikin gida da duk abinda ya shafi girki baya mata wahala sam, dan ma bata dan jin dadi ne, da ba zasu ma fahimci gazawar ta ba.
A kusa da ita daf yazo ya zauna, ya dan bige ta a kafadar ta ya harare ta
"Ba zaki min magana ba?"
Tabe baki Nadeeya tayi ta sungumi jakar hannun ta, tayi hanyar bedroom dinta
"Na lura kunya ta maka karanci Boy."
Dariya ya saka tamkar bashi ba, tana shigewa ciki ya juyo yana matsawa daga kusa da ita,
"Baki san waye Adam ba har yanzu."
"Bani kuma da bukatar sani." Tace tana matsawa itama, murmushi ya saki ya janyo hannun ta, tayi kara kad'an ya saka hannu ya dalle mata baki
"Sai kin gane baki da wayau, amfanin ki ya kusa karewa a waje na, daga nan zaki gane waya Adam!"
Tsam ta mike, yafi mata kwarai ta koma wajen masu aikin ko aikin zai kasheta da ta zauna inuwa daya da Adam, tana kokarin fita Mama na shigowa, dan saura kadan suyi karo ta matsa baya da sauri
"Amma ina miki magana shine zaki tafi? Magana ta bata da muhimmanci ko?"
Muryar sa ta daki kunnenta ta hanata daga kafarta da take shirin yi ta bar falon, da sauri ya juyo, ita yake kallo irin kallon cikin idon nan
" Mijin ki yana miki magana amma shine zaki kada kanki Asma'u, anya?"
" Hajiya wallahi ba haka bane. " Tace cikin son kare kanta dan bata san makircin Adam din ya kai haka ba
" Kin karyata mijinki kenan?"
Girgiza kai tayi da sauri
" Yayi kyau. " Hajiyan tace tana wucewa ciki, ya tashi ya karbi Jakarta
" Welcome Mah, ai ban ga shigowar ki ba sai maganar ki kawai naji. "
" Ka cigaba da hakuri kaji, da kaina zanyi maganin abun."
Sosa kansa yayi
" Ki kyale kawai Mah, babu komai fa, zata daina ne wallahi. "
Bayan ta idar ne maganganun suka dinga mata amsa kuwwa a cikin kunnenta, ta danne kanta a saman gadon tana runtse idon ta.
Har dare yayi wajen goma na dare be dawo ba, ta shirya ta kwanta tana karfafar kanta da zuciyar ta, tana shiryawa zama da Adam da selfish mahaifiyar sa, tunda har Hajiyar ta soma irin wannan zantukan toh tabbas ta shirya kuntata mata a zaman su, zata kuma goyi bayan Adam din a komai, bata san me yaje ya fad'a mata ba, sanin ma bashi da amfani tunda ba damar kare kanta za'a bata ba, ita mace a kullum itace a k'asa, ita ake bawa laifi a komai babu kuma wanda yake sauraron korafin ta, idan ta bud'e baki zata fadi damuwar ta sai a dakatar da ita, ace mata rayuwar aure yar hakuri ce, tayi hakuri kawai.
Ta kuwa shiryawa hakurin da ko kashe ta Adam da Hajiya zasuyi ba zata taba ce musu dan me ba, zata kare rayuwar ta a haka har zuwa lokacin da Allah zai yanke mata.
Da safe ta tashi da kwarin jikin ta, ta dan sake gyara gidan da abinda take bukatar ya kasance a wajen da take bukatar sa, sannan ta hada break fast me sauki ta ajiye a dining din da ba wanda ya taba zama akai. Ta dauki nata ta koma daki taci ta dauko al'qur'an me girma ta shiga tilawar sa.
Be kwana a gidan ba, da safen ya dawo ya wuce daki ya hau ramakon baccin da yake kansa, kasancewar weekend ce babu in da zashi, sai wajen sha daya ya farka ya fito falon idon sa ya sauka akan dining din, ya isa wajen ya bud'e yayi murmushi wanda shi kansa be san dalilin sa ba, komawa yayi ya fara wanka sannan yazo yaci abincin ya koshi sannan ya nufi dakin nata. A tunanin sa zai tarar dashi a rufe amma sai yaga akasarin hakan, tana zaune kyem ya shigo ta dan dube shi ta cigaba da karatun ta, rabon shi da ya karanta alkur'ani me girma yayi mugun jimawa, ganin ta tana karantawa ya tuna masa, ya k'asa karasawa ciki ya tsaya yana sauraron ta, tayi kamar bata san da zaman sa a wajen ba har ta kai karshen shafin, ta rufe ta ajiye a bedside ta mike tace
"Ina kwana?" Bata jira amsar sa ba tayi gaba zuwa hanyar toilet, tayi shigewarta ta barshi a wajen, abinda yayi niyyar yi mata sam sai yaji bashi da karsashi, yaji tayi masa kwarjini dalilin karatun da yaji tanayi, juyawa yayi ya bar dakin, ya bar gidan baki daya ma.
_ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!! ZAFAFA BIYAR!!_
_ASSALAMU ALAIKUN MASOYA MAKARANTA LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR_
_BARKAN MU DA SALLAH, ALLAH YA MAIMAITA MANA, AAMIN_
_KU MATSO KUSA, ZAFAFAN NAKU SUN SAKE ZABUROWA DA ZAFIN SU KAMAR YADDA KUKE KAUNAR SU._
_WANNAN KARON MA SUNZO DA WANI SALO MAI NUTSUWA HADI DA ZAFAFAN DARUSSA NA RAYUWA KANA DA FADAKARWA AKAN RAYUWAR YAU.. BANGAREN KOGIN KAUNA KUWA BAA MAGANA. DOMIN WANNAN KARON SUN SAKE TAHOWA DA ZAFAFAN KAUNANNAKI MASU NARKE ZUCIYOYI._ WANDA ZASU ZO MUKU IN SHA ALLAH
_KADA KU MANTA ZAFAFAN NAKU DE SUNE KAMAR HAKA_
_SAFIYYAH HUGUMA: TAZO DA NATA SALON MAI SUNA: *KUFAR WUTA*_🥰
_BILLYN ABDULL TA ZABURO DA WANI TAKEN MAI SUNA: *BAQAR INUWA.*_😍
_MAMUH GEE ITAMA WANNAN KARON TA SAKE TAHOWA DA: *NOORUL-ALB*_🥰
_HAFSAT RANO WANNAN KARON TAZO DA NATA RUBUTUN MAI SUNA: *RAYUWAR MACE*_❣️
_NANA HAFSATU (MSS XOXO) WANNAN SALON MA TAZO DA : *MASARAUTA*_😍
***_DUKA LITTAFAI BIYAR ZASU ZO MUKU NE AKAN FARASHIN YADDA SUKE KAMAR KODA YAUSHE_*
_BIYAR : DUBU DAYA (1k)_
_HUDU: 700_
_UKU: 500_
_BIYU: 400_
_DAYA: 300_
_AKWAI TSARIN VVIP SUITES GA MASU SON HAKAN. FARASHIN SU DABAN, DOMIN KARIN BAYANI SE A TUNTUBE MU TA: _
*_ZAKU BIYA KUDINKU ANAN👇👇_*
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya👇🏼
*_09032345899_*
*KATIN MTN*👇👇
09166221261
______________________
ZAFAFA BIYAR
VVIP SUITES : 3500 (PC/TA PRIVATE KAI DAYA)
VIP SUITES : 3K (VIA GROUP) A VIP GROUP ZAA DINGA TURAWA.
TWO PAGES DAILY
INSHA ALLAH!! MORNING/NIGHT. SAFE DA DARE.
*_TEAM ZAFAFABIYAR_*
RM
14
***Tun daga ranar kullum zatayi duk ayyukan da tasan son zama wajibi akanta na sauke hakkin sa sannan zatayi girki kuma yana zama yaci wani zubin ma har ya cinye tas musamman na safe da na dare dan baya zama da rana a gidan daren ma sai late yake dawowa dan sai da safe take jin motsin sa mafi yawancin lokuta, babu wanda hajiya ta sake aikowa gidan tun bayan ranar da ta shigo din, Nadeeya ce dai duk sanda ta samu dama ta kan leko su gaisa ta sake dubata sannan ta tafi. Ranar da ta shigo ne take ce mata ya kamata ta dan dinga lekawa tana gaida Hajiya, ta amsa da toh a ranar kuwa bayan ta gama komai ta shiga gidan sai dai tarbar da ta samu wajen Hajiyar yayi masifar daure mata kai, tamkar ba jinin ta ba, a wulakance ta amsa gaisuwar ta, ta kuma share ta, ta ma yi shigewar ta daki daga karshe ta fito ta bar gidan ba tare da ko magana ba, haka ta karaci zaman ta daga ita sai masu aiki ta koma gida.
Washegari sai ga kiran Hajiyar, hijab kawai ta rufa tabi bayan yarinyar, ta same ta a tsaye a tsakar gidan an jibge kayan miya masu uban yawa da su kabewa da alaiyahu. Masu aikin ta ne da wasu mata su biyu akan kayan. Gaishe ta tayi ta amsa sama sama, ta nuna mata kayan miyar da hannu
"Aiki ne gashi nan, a gyara a dora kafin na dawo, baya za'a je akwai murhu da itace, sauran aikin sai na dawo za'a fara."
"Toh!" Tace a sanyaye ta ja kujerar tsugunnun dake gabanta, ta zauna ita kuma Hajiyan ta koma ciki. Aikin suka shiga yi ka'in da na'in har wajen azahar kafin su ga raguwar sa, ta gaji sosai ga wani ciwon kai da ya matsa mata kwana biyu, babba daga cikin masu aikin ce taga yanayin ta, tace ta koma baranda ta zauna zaasu karasa, ki tayi dan bata son abin magana, suka hada baki wajen rokon ta da ta huta amma taki, ana haka sai ga Nadeeya da Adam din sun shigo a tare, wani irin kallo yayi mata na cikin ido, ta dauke kanta tana maida shi wajen Nadeeya da mamaki ya cikata
"Asma'u har dake a aikin!? Ke da ba ishashiyar lafiya ba?"
Yake tayi, suka gaisa tace ta taso, ba musu ta tashi ta bita ciki shi kuma ya take musu baya, suka yada zango a falo.
"Daga kin shigo kin ga ana aiki sai ki hau yi, duk dauko su akayi biyan su Hajiya zatayi, wannan aikin yafi karfin ki ai."
Murmushi kawai tayi, dama ta san da biyu Hajiyan ta saka ta aikin bayan ga masu aiki nan bajaja, har da hayar wasu ma, duk da bata san taron menene ba amma kuma bata ji komai ba a aikin da ta saka ta, a rayuwar ta aikin gida da duk abinda ya shafi girki baya mata wahala sam, dan ma bata dan jin dadi ne, da ba zasu ma fahimci gazawar ta ba.
A kusa da ita daf yazo ya zauna, ya dan bige ta a kafadar ta ya harare ta
"Ba zaki min magana ba?"
Tabe baki Nadeeya tayi ta sungumi jakar hannun ta, tayi hanyar bedroom dinta
"Na lura kunya ta maka karanci Boy."
Dariya ya saka tamkar bashi ba, tana shigewa ciki ya juyo yana matsawa daga kusa da ita,
"Baki san waye Adam ba har yanzu."
"Bani kuma da bukatar sani." Tace tana matsawa itama, murmushi ya saki ya janyo hannun ta, tayi kara kad'an ya saka hannu ya dalle mata baki
"Sai kin gane baki da wayau, amfanin ki ya kusa karewa a waje na, daga nan zaki gane waya Adam!"
Tsam ta mike, yafi mata kwarai ta koma wajen masu aikin ko aikin zai kasheta da ta zauna inuwa daya da Adam, tana kokarin fita Mama na shigowa, dan saura kadan suyi karo ta matsa baya da sauri
"Amma ina miki magana shine zaki tafi? Magana ta bata da muhimmanci ko?"
Muryar sa ta daki kunnenta ta hanata daga kafarta da take shirin yi ta bar falon, da sauri ya juyo, ita yake kallo irin kallon cikin idon nan
" Mijin ki yana miki magana amma shine zaki kada kanki Asma'u, anya?"
" Hajiya wallahi ba haka bane. " Tace cikin son kare kanta dan bata san makircin Adam din ya kai haka ba
" Kin karyata mijinki kenan?"
Girgiza kai tayi da sauri
" Yayi kyau. " Hajiyan tace tana wucewa ciki, ya tashi ya karbi Jakarta
" Welcome Mah, ai ban ga shigowar ki ba sai maganar ki kawai naji. "
" Ka cigaba da hakuri kaji, da kaina zanyi maganin abun."
Sosa kansa yayi
" Ki kyale kawai Mah, babu komai fa, zata daina ne wallahi. "