Sashe 77
Makauniyar Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Firar Inna da Hajja Lanti tasa Sa'a kuka sosai a yinin yau, saboda ƴan barka daketa shigowa yasa taketa ƙoƙarin dannewa har dare ya rufa. Saboda ƙudirin dake ranta yasa yau tai shirin kwana a gidan nasu. Bata kwantaba kuwa har wajen sha ɗaya da ƴan barka suka gama shigowa Tinene ta dawo gidan. Kallonta kawai Sa'a tai ta watsar, dan ko uffan batace mataba akan ina ta fito ko taje. Tunda dama zance nata yawo a gari Tinene na yawon dare, amma ko an faɗama Inna saita karyata tace anama Tinene sharrine dan ba'a ƙaunarta.
Sai da taga Tinene ta kwanta sannan ta fito kamar zata bayi, ta Window ta leƙa ɗakin Inna taga duk sunyi barci ita da Karima da jaririya.
Kanta tsaye wajen turmin sissikar hatsinsu da inna ta nunama hajja lanti ta nufa. dana tunda rana ta jiƙa wajen da ruwa dan ƙasar tayi laushi. Aiko an dace, dan tana ture turmin ta fara tona da fatanya a hankaki tana addu'a. Cikin sa'a ALLAH ya bata damar tone ƙasar sosai har takai ga abinda take buƙata. Wata ƙaramar kwanon tasa ta tono, jikinta har rawa yake ta ajiyesa gefe ta maida ƙasar wajen da ruwa ta rufe, ta ɗebo busashen ƙasa ta zuba sannan ta mauda turmin ta ɗauka tasar taje ta ɓoye akan sai da safe zatayi abinda ya dace. Daga haka ta koma ɗaki cike da danuwa da tashin hankali ta kwanta. Barci barawo shine kawai ya sace Sa'a a wannan dare amma bawai dan taji zata iya yinsaba.
Kuka tasha sosai na tausayin ƴar uwarta Zinneerah da taji Inna tace wai tana Lagos yanzu tana zaman kanta. Wannan kalma ta tsaya mata a rai, itace kuma take ƙara rura wutar tashin hankalinta akan zancen fiye da komai..........
_________________★
*_LONDON_*
Halin da Zinneerah take ciki na zazzaɓi ya hana sake tada wata magana a gidan. Duk da kuwa Hajiya Iya da taji komai akan ƙaddarar Zinneerah ita da Baffah dake anan Nigeria zukatansu basu hutaba da saƙawa da kwancewa akan little.
Hakama AK duk da baisan komai game da Zinneerah ba shi nashi tunanin akan kamanninsa da little ɗin suka tsaya da kuma damuwar Farah. Dan yanason matarsa bai kuma son shigarta tashin hankali. Yaje can gidan domin lallashinta ya kuma fahimtar da ita gaskiyar zancen taƙi yarda su haɗu, saima kulle kanta datai a ɗaki.
Duk lallaɓata da sukai shi da Mahma danya sanar mata komai itama amma fir Farah daketa kwasar kuka taƙi buɗewa. Sai ma jiyota sukai tanata fashe-fashen abubuwa tana tabbatar masa cewar ta tsanesa. bakuma zata sake zaman aure dashi ba yaje ya zauna da karuwar data haifa masa ɗan ita ta haƙura.
Duk da kalamanta na masa zafi a rai haka ya dannesu yana cigaba da lallashinta daga inda suke tsaye a bakin ƙofa dan yasan tanada hujjar yin hakan. Sai dai matsalarta data kasa kwantar da hankalinta taji ta bakinsa sam saboda rashin man kanta.
Duk yanda sukaso ta sauraresu taƙi, hakanne ya bama Mahma haushi tace yay tafiyarsa kawai. Idan ta gadama ta fasa gidan tunda ita batasan lallashi ba. Badan yaso ba ya baro gidan ya dawo gida. Koda ya shigo bai nema kowaba ɗakinsa ya shige kansa na sara masa na azabar ciwon da yake masa.
Wanka yayo kozaiji sassauci, yana niyyar kwanciya kiran Baffah ya shigo masa. Batare da tunanin komaiba ya ɗaga suka gaisa. “Mike faruwa naji muryarka haka?”. Baffah ya faɗa daga can jin yanda AK ɗin ke magana da ƙyar.
“Baffah kaina ke ciwo”. Ya bashi amsa murya a raunane.
“ALLAH ya ƙara afuwa, sai ka daure kasha magani dan zama da ciwo babu daɗi. dama na kirakane muyi wata magana, amma tunda naji baka da lafiya mayi daga baya kasha magani ka kwanta”.
“Babu damuwa Baffah muyi maganar kawai, dan sai anjima nakeson shan maganin yanzu lokacin salla ya kusa anan”.
Ɗan jimm Baffah yayi daga can, dan shima dai maganar cin ransa take yafi buƙatar suyita yanzu ɗin ko zai samu sassauci a ransa. Ya sauke numfashi da cewa, “To shikenan hakanma yayi. Abdul-Mutallab!”.
Baffah ya kirayi ainahin sunansa. Hakan yasa AK ƙara nutsuwa gabansa na faɗuwa. Dan ya tabbatar maganar mai girmace tunda har Baffah ya kira sunansa na ainahi. Cikin sake bayyanar nutsuwarsa ya amsa masa.
Baffah ya cigaba da faɗin, “Abdul-Mutallab maganace mai muhimmanci ta sa na kiraka. Kuma inason ka faɗamin gaskiya kamar yanda na sanka, gaskiyar da zaka faɗamince zatasa na fahimceka kuma nai maka uziri”.
“Insha ALLAH Baffah zaka samu kowace irin gaskiyace daga gareni inhar na sani”.
“To Alhmdllh. Akwai yaro da ranar Gwaggonka tazo dashi, wanda na tabbatar bazai yuwu ka manta da shi ba, tunda yanzu Inna ke sanarmin matarka ta gama rikici akansa saboda ganinsa?”.
“Eh Baffah ban mantaba”.. Ya amsa masa gabansa na faɗuwa batare da yasan dalili ba.
Baffah da shima cikin ƙarfin hali yake maganar ya cigaba da faɗin, “Abdul-Mutallab kafin yau zuciyatace kawai kemin kaikawo akan kamaninka da yaron, amma zuwa yau da naji wanene yaron yasani cikin tashin hankali da damuwar abinda raina ke rayamin. Da farko ɗaukarmu hauwa'u ce ta haifesa, sai dai a yau suka tabbatar min da Zinneerah ce ta haifesa”.
“Z.. Zi... Zinneerah!?”.
AK ya haɗa sunan Zinneerah da ƙyar zuciyarsa na wani ƙara kamar zata faso ƙirji ta fito dan kaɗuwar jin zancen............✍
*_ZAFAFA BIYAR NEXT LEVEL sunzo da sabon salon da duk ya zarta na baya_*
Dan haka masoya karku bari ayi tafiyar bana babu ku a ciki💃🏻💃🏻.
*_★ AL-ƘIBLA_*💘
_Na Safiyya Huguma_
*_★ MABUƊIN ZUCIYA_*💖
_Hafsat Rano_
*_★ DALAAL_*💝
_Na Miss xoxo_
*_★ UBAYD MALEEK_*💓
_Na Mamu gee_
*_★ MAKAUNIYAR ƘADDARA_*💔
_Na Bilyn Abdull_
Lalai daga ji babu tambaya bana ma ZAFAFAN ku da turirinsu suke tafe. Dan dagani kasan za'a ragargaza cakwakiya, soyayya. Tare da nishaɗi💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻.
Gasu duka akan farashi mai rahusar gaske.
Kamar haka👇🏻💃🏻
Ɗaya___300
Biyu____400
Uku_____450
Huɗu____500
Biyar_____700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
*_08085405215_*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
0903 234 5899
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
TEAM----ZAFAFA BIYAR🔥😘🥰😍
*_ALLAH ka gafartama Iyayenmu🙏🏻😭_*
*_TYPING📲_*
*_LIttafin nan na kuɗi ne. Dan girman ALLAH karki karanta sai kin biya. Idan kuma kin saya, muna haɗaki da ALLAH karki fitar mana. Dan ALLAH ku zama masu riƙon amana da adalci a garemu🙏🏻😢_*
*Page 37*
________________________
_RANO NET! RANO NET! RANO NET!_
_WHO NO LIKE BETA AWUUF THINGS?_
_IDAN KAJI GANGAMI DA LABARI....! INA MASU ZUBIN ADASHEN DA BA RANAR DAUKA NA DATA?_
_TO KU MARMATSO KUJI, KU KUMA SHARE HAWAYEN KU, MUNZO MUKU DA SABBIN TSARE TSARE NA DATA, WADDA KOWA ZAI IYA SAYA DAI DAI KARFIN SA. A FARASHI MAI RAHUSA_
_RANO NET! RANO NET! RANO NET!__
_(Afford data at chikini price)_
_MALLAKI DATA A KUDI KALILAN DA RANO NET_
_TSAYA KUJI, A RANO NET ZAKA IYA ZAMA RESELLER KO WHOLESALER KAI MA, EH ZAKA/KI IYA ZAMA MA SAYAR DA DATA A FARASHIN SARI MUKE BAYARWA, KAI/KI KAFA KASUWANCIN KU KUMA. DA KUDI KALILAN._
_MUNA KUMA SAYARWA AKAN ‘DAI DAYA, KOWANE NETWORK MUNA SAYARDA DATA PLAN DINSA AKAN KUDI KALILAN, MASU FARASHIN SARA KUWA MA KU KUDIN BAI KAI HAKA BAMA_
_AIRTEL_
_9MOBILE/ETISALAT_
_MTN_
_GLO_
_DUK MUNA SAYARDA TSARIN DATA DINSU. KAMAR MISALI MTN MUNA SAYARDA 1GB.24MB AKAN FARASHIN NERA 300 KUMA YANA KAIWA WATA DAYA, GWARGWADON YADDA KAKE AMFANI DA DATA, 2GB 600, 3GB 900!!_
_DUKA WADANNAN TSARIN DATA DAMA NA SAURAN LAYIKA MUNA SAYRWA AKAN FARASHI MAI RAHUSA, WANDA KOWA ZAI IYA YIN TSARIN DAI DAI ALJIHUN SA_
_Ranonet.com.ng_
_GA SITE DINMU NAN DAKE YANAR GIZO, KAI TSAYE ZAKI/KA IYA SIYAN NAKA TA NAN. _
_KO A TUNTUBE MU TA NAMBAR TARHON MU: +234 803 081 1300/+234 808 540 5215_
_KYAU, INGANCI, RAHUSA, ADADE ANA YAWO A YANAR GIZO SAI RANO NET._
_RANO NET..!!!!_
_________________________
*Page 37*
.............“Tabbas Zinneerah Abdul-Mutallab, sai dai itama bayin kanta bane ƙaddarartace hakan. Zan baka ainahin tarihin rayuwar yarinyar domin ka fahimci ainahin yanda zancen yake kafin mukai inda ni nake buƙata”.
Tamkar AK na gaban Baffah ya shiga gyaɗa masa kansa dake ƙara ƙarfin sarawa tamkar zai buɗe.
Baffah da duk yake jiyo yanda yake sauke ajiyar zuciya a jajjere ya fara bashi labarin rayuwar Zinneerah tun daga zaman mmn sadiq a gidansu har haihuwarta da barota datai, zuwa maganar cikin little da har yanzu babu wanda yasan wa yayma Zinneerah shi, itama kuma tambayar duniya tace batasan komaiba akai. Abdul-Mutallab ban taɓa zarginka da aikata ɓarna makamancin haka ba, sai dai zuciyata ta gagara nutsuwa akan kamanin yaron nan da kai musamman a yau da naji ainahin tarihin samuwarsa. Dan haka a matsayina na mahaifinka dan ALLAH ina roƙonka ka faɗamin gaskiyar abinda ka sani, koda ace da ganganci ka aikata zan fahimceka. Kaji tsoron ALLAH mu tausayama rayuwar yarinyarnan, dan kaima kanada ƙanne gasunan cike da gidan nan, sannan uba zaka zama watarana, na tabbata bazakaso hakan ta kasance akansu ba. Na baka dama kaje kayi tunani daganan zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu, na barka lafiya”.
Baffah ya katse wayar batare da ya jira cewar AK da gaba ɗaya yakejin duniyar na juya masaba.......
Barowar AK gidan su Mammah baifi da mintuna ashirin ba ta iso daga ƙasar China. Dan harga ALLAH zancen Farah ya matuƙar gigitata akan wai Abdul-Mutallab ya haihu da wata a waje harma taga ɗan. Tsabar tashin hankalin data shiga ko gama abinda ya kaita bataiba ta dawo dan zancen waya bazai gamsar da itaba gara azo ayi ƙuru-ƙuru.
Maganarta da Farah taji yasa ta buɗe ɗakin data maida kaca-kaca da fashe-fashe. Rungumeta Mammah tayi tana lallashi. itako kuka take kamar zata shiɗe duk ta fita a hayyacinta.
Ko tsayawa taji ta bakin Mahma dake son mata bayani bataiba ta kama hannun Farah suka fito. Sanin halinta yasa Mahma itama biyosu dan batason ƴar uwarta taje ta ida zubar da sauran mutuncinta a idon mahaifiyar Kabeer (Hajiya iya) kodan darajar ƴaƴan dake a tsakani.
Sai da taga Tinene ta kwanta sannan ta fito kamar zata bayi, ta Window ta leƙa ɗakin Inna taga duk sunyi barci ita da Karima da jaririya.
Kanta tsaye wajen turmin sissikar hatsinsu da inna ta nunama hajja lanti ta nufa. dana tunda rana ta jiƙa wajen da ruwa dan ƙasar tayi laushi. Aiko an dace, dan tana ture turmin ta fara tona da fatanya a hankaki tana addu'a. Cikin sa'a ALLAH ya bata damar tone ƙasar sosai har takai ga abinda take buƙata. Wata ƙaramar kwanon tasa ta tono, jikinta har rawa yake ta ajiyesa gefe ta maida ƙasar wajen da ruwa ta rufe, ta ɗebo busashen ƙasa ta zuba sannan ta mauda turmin ta ɗauka tasar taje ta ɓoye akan sai da safe zatayi abinda ya dace. Daga haka ta koma ɗaki cike da danuwa da tashin hankali ta kwanta. Barci barawo shine kawai ya sace Sa'a a wannan dare amma bawai dan taji zata iya yinsaba.
Kuka tasha sosai na tausayin ƴar uwarta Zinneerah da taji Inna tace wai tana Lagos yanzu tana zaman kanta. Wannan kalma ta tsaya mata a rai, itace kuma take ƙara rura wutar tashin hankalinta akan zancen fiye da komai..........
_________________★
*_LONDON_*
Halin da Zinneerah take ciki na zazzaɓi ya hana sake tada wata magana a gidan. Duk da kuwa Hajiya Iya da taji komai akan ƙaddarar Zinneerah ita da Baffah dake anan Nigeria zukatansu basu hutaba da saƙawa da kwancewa akan little.
Hakama AK duk da baisan komai game da Zinneerah ba shi nashi tunanin akan kamanninsa da little ɗin suka tsaya da kuma damuwar Farah. Dan yanason matarsa bai kuma son shigarta tashin hankali. Yaje can gidan domin lallashinta ya kuma fahimtar da ita gaskiyar zancen taƙi yarda su haɗu, saima kulle kanta datai a ɗaki.
Duk lallaɓata da sukai shi da Mahma danya sanar mata komai itama amma fir Farah daketa kwasar kuka taƙi buɗewa. Sai ma jiyota sukai tanata fashe-fashen abubuwa tana tabbatar masa cewar ta tsanesa. bakuma zata sake zaman aure dashi ba yaje ya zauna da karuwar data haifa masa ɗan ita ta haƙura.
Duk da kalamanta na masa zafi a rai haka ya dannesu yana cigaba da lallashinta daga inda suke tsaye a bakin ƙofa dan yasan tanada hujjar yin hakan. Sai dai matsalarta data kasa kwantar da hankalinta taji ta bakinsa sam saboda rashin man kanta.
Duk yanda sukaso ta sauraresu taƙi, hakanne ya bama Mahma haushi tace yay tafiyarsa kawai. Idan ta gadama ta fasa gidan tunda ita batasan lallashi ba. Badan yaso ba ya baro gidan ya dawo gida. Koda ya shigo bai nema kowaba ɗakinsa ya shige kansa na sara masa na azabar ciwon da yake masa.
Wanka yayo kozaiji sassauci, yana niyyar kwanciya kiran Baffah ya shigo masa. Batare da tunanin komaiba ya ɗaga suka gaisa. “Mike faruwa naji muryarka haka?”. Baffah ya faɗa daga can jin yanda AK ɗin ke magana da ƙyar.
“Baffah kaina ke ciwo”. Ya bashi amsa murya a raunane.
“ALLAH ya ƙara afuwa, sai ka daure kasha magani dan zama da ciwo babu daɗi. dama na kirakane muyi wata magana, amma tunda naji baka da lafiya mayi daga baya kasha magani ka kwanta”.
“Babu damuwa Baffah muyi maganar kawai, dan sai anjima nakeson shan maganin yanzu lokacin salla ya kusa anan”.
Ɗan jimm Baffah yayi daga can, dan shima dai maganar cin ransa take yafi buƙatar suyita yanzu ɗin ko zai samu sassauci a ransa. Ya sauke numfashi da cewa, “To shikenan hakanma yayi. Abdul-Mutallab!”.
Baffah ya kirayi ainahin sunansa. Hakan yasa AK ƙara nutsuwa gabansa na faɗuwa. Dan ya tabbatar maganar mai girmace tunda har Baffah ya kira sunansa na ainahi. Cikin sake bayyanar nutsuwarsa ya amsa masa.
Baffah ya cigaba da faɗin, “Abdul-Mutallab maganace mai muhimmanci ta sa na kiraka. Kuma inason ka faɗamin gaskiya kamar yanda na sanka, gaskiyar da zaka faɗamince zatasa na fahimceka kuma nai maka uziri”.
“Insha ALLAH Baffah zaka samu kowace irin gaskiyace daga gareni inhar na sani”.
“To Alhmdllh. Akwai yaro da ranar Gwaggonka tazo dashi, wanda na tabbatar bazai yuwu ka manta da shi ba, tunda yanzu Inna ke sanarmin matarka ta gama rikici akansa saboda ganinsa?”.
“Eh Baffah ban mantaba”.. Ya amsa masa gabansa na faɗuwa batare da yasan dalili ba.
Baffah da shima cikin ƙarfin hali yake maganar ya cigaba da faɗin, “Abdul-Mutallab kafin yau zuciyatace kawai kemin kaikawo akan kamaninka da yaron, amma zuwa yau da naji wanene yaron yasani cikin tashin hankali da damuwar abinda raina ke rayamin. Da farko ɗaukarmu hauwa'u ce ta haifesa, sai dai a yau suka tabbatar min da Zinneerah ce ta haifesa”.
“Z.. Zi... Zinneerah!?”.
AK ya haɗa sunan Zinneerah da ƙyar zuciyarsa na wani ƙara kamar zata faso ƙirji ta fito dan kaɗuwar jin zancen............✍
*_ZAFAFA BIYAR NEXT LEVEL sunzo da sabon salon da duk ya zarta na baya_*
Dan haka masoya karku bari ayi tafiyar bana babu ku a ciki💃🏻💃🏻.
*_★ AL-ƘIBLA_*💘
_Na Safiyya Huguma_
*_★ MABUƊIN ZUCIYA_*💖
_Hafsat Rano_
*_★ DALAAL_*💝
_Na Miss xoxo_
*_★ UBAYD MALEEK_*💓
_Na Mamu gee_
*_★ MAKAUNIYAR ƘADDARA_*💔
_Na Bilyn Abdull_
Lalai daga ji babu tambaya bana ma ZAFAFAN ku da turirinsu suke tafe. Dan dagani kasan za'a ragargaza cakwakiya, soyayya. Tare da nishaɗi💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻.
Gasu duka akan farashi mai rahusar gaske.
Kamar haka👇🏻💃🏻
Ɗaya___300
Biyu____400
Uku_____450
Huɗu____500
Biyar_____700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
*_08085405215_*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
0903 234 5899
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
TEAM----ZAFAFA BIYAR🔥😘🥰😍
*_ALLAH ka gafartama Iyayenmu🙏🏻😭_*
*_TYPING📲_*
*_LIttafin nan na kuɗi ne. Dan girman ALLAH karki karanta sai kin biya. Idan kuma kin saya, muna haɗaki da ALLAH karki fitar mana. Dan ALLAH ku zama masu riƙon amana da adalci a garemu🙏🏻😢_*
*Page 37*
________________________
_RANO NET! RANO NET! RANO NET!_
_WHO NO LIKE BETA AWUUF THINGS?_
_IDAN KAJI GANGAMI DA LABARI....! INA MASU ZUBIN ADASHEN DA BA RANAR DAUKA NA DATA?_
_TO KU MARMATSO KUJI, KU KUMA SHARE HAWAYEN KU, MUNZO MUKU DA SABBIN TSARE TSARE NA DATA, WADDA KOWA ZAI IYA SAYA DAI DAI KARFIN SA. A FARASHI MAI RAHUSA_
_RANO NET! RANO NET! RANO NET!__
_(Afford data at chikini price)_
_MALLAKI DATA A KUDI KALILAN DA RANO NET_
_TSAYA KUJI, A RANO NET ZAKA IYA ZAMA RESELLER KO WHOLESALER KAI MA, EH ZAKA/KI IYA ZAMA MA SAYAR DA DATA A FARASHIN SARI MUKE BAYARWA, KAI/KI KAFA KASUWANCIN KU KUMA. DA KUDI KALILAN._
_MUNA KUMA SAYARWA AKAN ‘DAI DAYA, KOWANE NETWORK MUNA SAYARDA DATA PLAN DINSA AKAN KUDI KALILAN, MASU FARASHIN SARA KUWA MA KU KUDIN BAI KAI HAKA BAMA_
_AIRTEL_
_9MOBILE/ETISALAT_
_MTN_
_GLO_
_DUK MUNA SAYARDA TSARIN DATA DINSU. KAMAR MISALI MTN MUNA SAYARDA 1GB.24MB AKAN FARASHIN NERA 300 KUMA YANA KAIWA WATA DAYA, GWARGWADON YADDA KAKE AMFANI DA DATA, 2GB 600, 3GB 900!!_
_DUKA WADANNAN TSARIN DATA DAMA NA SAURAN LAYIKA MUNA SAYRWA AKAN FARASHI MAI RAHUSA, WANDA KOWA ZAI IYA YIN TSARIN DAI DAI ALJIHUN SA_
_Ranonet.com.ng_
_GA SITE DINMU NAN DAKE YANAR GIZO, KAI TSAYE ZAKI/KA IYA SIYAN NAKA TA NAN. _
_KO A TUNTUBE MU TA NAMBAR TARHON MU: +234 803 081 1300/+234 808 540 5215_
_KYAU, INGANCI, RAHUSA, ADADE ANA YAWO A YANAR GIZO SAI RANO NET._
_RANO NET..!!!!_
_________________________
*Page 37*
.............“Tabbas Zinneerah Abdul-Mutallab, sai dai itama bayin kanta bane ƙaddarartace hakan. Zan baka ainahin tarihin rayuwar yarinyar domin ka fahimci ainahin yanda zancen yake kafin mukai inda ni nake buƙata”.
Tamkar AK na gaban Baffah ya shiga gyaɗa masa kansa dake ƙara ƙarfin sarawa tamkar zai buɗe.
Baffah da duk yake jiyo yanda yake sauke ajiyar zuciya a jajjere ya fara bashi labarin rayuwar Zinneerah tun daga zaman mmn sadiq a gidansu har haihuwarta da barota datai, zuwa maganar cikin little da har yanzu babu wanda yasan wa yayma Zinneerah shi, itama kuma tambayar duniya tace batasan komaiba akai. Abdul-Mutallab ban taɓa zarginka da aikata ɓarna makamancin haka ba, sai dai zuciyata ta gagara nutsuwa akan kamanin yaron nan da kai musamman a yau da naji ainahin tarihin samuwarsa. Dan haka a matsayina na mahaifinka dan ALLAH ina roƙonka ka faɗamin gaskiyar abinda ka sani, koda ace da ganganci ka aikata zan fahimceka. Kaji tsoron ALLAH mu tausayama rayuwar yarinyarnan, dan kaima kanada ƙanne gasunan cike da gidan nan, sannan uba zaka zama watarana, na tabbata bazakaso hakan ta kasance akansu ba. Na baka dama kaje kayi tunani daganan zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu, na barka lafiya”.
Baffah ya katse wayar batare da ya jira cewar AK da gaba ɗaya yakejin duniyar na juya masaba.......
Barowar AK gidan su Mammah baifi da mintuna ashirin ba ta iso daga ƙasar China. Dan harga ALLAH zancen Farah ya matuƙar gigitata akan wai Abdul-Mutallab ya haihu da wata a waje harma taga ɗan. Tsabar tashin hankalin data shiga ko gama abinda ya kaita bataiba ta dawo dan zancen waya bazai gamsar da itaba gara azo ayi ƙuru-ƙuru.
Maganarta da Farah taji yasa ta buɗe ɗakin data maida kaca-kaca da fashe-fashe. Rungumeta Mammah tayi tana lallashi. itako kuka take kamar zata shiɗe duk ta fita a hayyacinta.
Ko tsayawa taji ta bakin Mahma dake son mata bayani bataiba ta kama hannun Farah suka fito. Sanin halinta yasa Mahma itama biyosu dan batason ƴar uwarta taje ta ida zubar da sauran mutuncinta a idon mahaifiyar Kabeer (Hajiya iya) kodan darajar ƴaƴan dake a tsakani.