Sashe 139
Garkuwa Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ƙarfe sha daya da minti goma ya kara komawa falon ya tarar da su har da Jamil da Jalal, da Ummin suna hira sosai, haushi ya kama shi, haka nan yaji sun nashi haushi, kamar ya rufesu da duka.
Don dariyar da suke yi cikin hirar ya sa ya ɗan tunzira yana jin kamar ma da shi suke, hakan yasa ya fito da sauri cikin faɗa yace.
"Jamil meye ya hanaka bacci ka zo ka tasa mutane a gaba da surutu kamar lalataccen Radio?".
Gyada kai Jamil ya yi tare da cewa.
"Eh yanzu zan tafi, Ummi ce ta faɗa mana mana, in munci dai zamu tafi."
Sai kuma yayi magana ƙasa-ƙasa.
"Yau kuma waya taɓo Sheykh alaramma akarmakallu, Hamma Jabeer naga masifa da fushi yakeji."
Bai ji mai ya ce ba, amma yaga dukansu sun kuma yin dariya ƙasa-ƙasa a hankali, miƙewa Jamil ya miƙe tare cewa.
"Asha bacci lafiya Sheikh Hamma Jabeer".
Ya wuce ba tare da Sheikh ɗin ya sake magana ba, don shi ma daki ya koma, saboda yaga Ummin ita ko motsi bata yi ba daga inda take a zaune shima Jalal moƙewa yayi yabi bayan Jamil dake fita yana dariya.
Suna fita Aysha ta ɗan juyo, ta fuskanci Ummi da kyau kana da gyara zamanta.
Numfashin ta ɗan fidda a hankali, sannan ta juya kanta ta ɗan kalli corridor'n shiga falon Sheykh.
Ummi kuwa ido ta zuba mata ganin yadda take waige-waige da alamun mgna mai mahimmanci takeson suyi.
Cikin nitsuwa da yin ƙasa da murya tace.
"Ayyah Ummi dan Allah zan tambayeki wani abun dake damuna, dan Allah Ummi ki gaya min gskyr meke faruwa a masarautar Joɗa".
Woni dogon numfashi Ummi ta sauƙe tare da cewa.
"In sha Allahu zan gaya miki gskyar da na sani a masarautar Joɗa, sai dai ina sirrine shi bazan faɗa miki sittin wasuba".
Cikin sanyi ta ƙara matsowa gaban Ummi kai ta ronƙofar bisa kafaɗunta kana cikin sanyi tace.
"Ummi koda sirrin Yah Sheykh ne baza ki gaya minba?".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"To ai shi sirrinsa naki ne?".
Cikin jin kunya da daɗi tace.
"To dan Allah Ummi wai me Yah Sheykh yayiwa Gimbiya Saudatu ne? Meyasa bata sonshi? Meyasa su Bappa Nasiru basa sonshi? Meyasa baya shiri da Mom Imaran? Waye Gimbiya Samira amaryar Abba".
Dogon numfashi Ummi ta fesar tare da gyara zamanta ta ɗan jingina bayanta da jikin kujera, cikin sanyi tace.
"Tambayoyin ai duka amsarsu ɗaya ne!".
Da sauri tace.
"To Ummi gaya min sai muje tambaya ta biyu?".
Fuskantar Aysha tayi da kyau kana a hankali tace.
"Kwanakin baya can munyi makami ciyar wannan hirar.
Babu wani abu da Sheykh yayiwa kowa na masarautar Joɗa, domin wannan ƙiyayyar da suke nuna mishi ta samu asaline tun yana yaro".
Da sauri Aysha tace.
"To tun yana yaro kuma haka kawai kenan suka tsaneshi?".
Kai Ummi ta jujjuya mata tare da cewa.
"A a ƙiyayyar da dalilin zaɓin tambarine".
Cike da kaɗuwa Aysha tace.
"Menene zaɓin tambarin?".
Cikin yin ƙasa da murya Ummi tace.
"Bisa al'adar masarautun gargajiya na Hausa Fulani, dole har kwanan gobe suna da al'adu ko wacce masarauta da al'adarta, sai dai mafiya yawan masarautun al'adar tambarin ɗaya ce.
In kinji ance tambari wani kayan kiɗane da babu shi a ko ina sai gijen manyan masarautu. A bisa al'adar masarautar Joɗa bawai sarkine ke ko mutanen gari kance wane ne zai gaji sarauta ko wanene zaiyi mikinba. Duk ranar bikin salla ana fito da kakaki da al'gaita mabusar masarauta da kuma tambari a ajiye a tsakiyar faɗa, gaban sarki. Kana duk ƴaƴan sarki da jikokinsa da makusantasa maza, zasu hallara a fada, inda kowa zaije gaban sarki ya gaishesa, to muddin akwai nasibin gadar sarauta, a jikin mutun kana isa gaban sarki, kakaki da al'gaita nan zasu fara bisa kansu da kansu.
In kuma kaine zaka gaji mulki daga hannun shi wannan sarkin na wannan lokaci to tambarin masarautar zaiyi ta kaɗa kanshi da kashi,. Duk sanda ka isa kusa dashi, in ka wuce zai bari in ka dawo zaici gaba da yi.
Wannan al'adace tun ta zamanin jahiliya, kuma har yanzu wasu masarautun sunayi, to Amman masarautar Joɗa tun a kan Sheykh aka bar wannan al'adar tun yanada shekara uku a duniya, da akaje fada gaisuwar salla da yazo gaban Lamiɗo sai tambari yayi ta kaɗa kanshi kana kakaki da al'gaita sukayi ta busa kansu.
Tofa wannan shine musabbabin ƙiyayyar da yake fuskanta har ya shafi mahaifiyarshi mahaifinshi yayanshi da ƙannenshi, sabida duk mutanen masarauta sun gani a gabansu abin ya faru".
Ɗan tsagaitawa tayi kana a hankali tace.
"Kinji amsar tambayoyinka duka".
Da sauri Ummi ta kalli Aysha jin ta jefo mata tammayar.
"Ummi Waye Mamansu Yah Sheykh ina Mamansu Yah Sheykh meya sameta".
Jikin sauri Ummi ta miƙe tare da cewa.
"Hajia Mama ce".
Da sauri Aysha tace.
"Kiyi haƙuri Ummi ki gaya min gsky".
Juyawa Ummi tayi ta nufi falonsu tare da cewa.
"Je ki tambayi mijinki shi yafi cancanta ki tambaya bani ba".
Tana faɗin haka ta wuce ɗakinta.
Jiki a mace Aysha ta miƙa ta nufi ɗakinta cikin tsananin gaskata tunaninta na ba Hajia Mamace mahaifiyarsu Yah Sheykh ba.
Kai tsaye Bathroom ta shige,
Brosh tayi sannan tayi wonka da ruwan ɗumi sosai, kana tayi al'wala.
Tana fitowa ta shafa mai tare da shefe jikinta da humranta mai ɗan karen sanyi da daɗin shaƙa.
Wata tattausar rigar bacci wacce iya karta cinya ta saka tare da pant ɗinta da hularta, rigar pink guava color cr mak taushi.
A hankali tayi hamma tare da salati, ba tare daya kashe wutan ɗakinba ta juya ta hau kan gadonta ta kwanta ta bawa kofar shigowa tasa hannunta zata jawo blanket kenan taji wayarta na ringing da sauri tasa hannu ta ɗauka ganin Rafi'a ce, haka yasa bata rufe jikin nataba.
Murmushi Rafi'a tayi tare da cewa.
"Ina son kiranki Ina jin tsoro kada oga yana kusa".
Ido ta ɗan lumshe tare da cewa.
"To baya kusa, muyi hirarmu".
Cikin shaƙuwarsu Rafi'a tace.
"A a kai ba wata hira zamuyi ba, zan dai gaya miki cewa, gwamnatin tarayya ta nemi malaman jami'o'i da su zauna wata ƙil zasu sasanta mu koma makaranta".
Cikin jin daɗi tace.
"Kai Alhamdulillah Allah yasa a sasanta nima gobe zan kira Umaymah in gaya mata".
Cikin sauri Rafi'a tace.
"Allah ya kaimu, Ni saida safe tashi ki tafi wurin mijinki".
Da sauri tace.
"Ke da Allah baya nanne tsaya muyi hirarmu".
Cikin wasa Rafi'a tace.
"To da sauƙi tsoro nake kar in shiga lokacin sa ai".
Dariya tayi kana sukaci gaba da hira.
Shi kuwa Yah Sheykh ya kasa zaune ya kasa tsaye, yanzu karo na biyu kenan ya shiga Bathroom ya watsa ruwan sanyi.
Sabida a zatonshi ko har yanzu suna falo da Ummi sabida ya leƙa ɗazu ya gansu duk da baijin me suke cewaba.
Yana watsa ruwan ya fito jikinsa ya ɗan tsane kana ya shafa OudKareem dake cikin saman dreesing mirror'n.
Wasu riga da wondo masu taushi red color and white
yasa wondon iya guiwa ne rigar kuma mai guntun hannune sai dai tana da hula rigar.
sa hular yayi a kanshi, kana ya feffesa turaren.
A hankali ya ya kuma fitowa ganin sun hada ido da Ummi wacce lokacin ne ta miƙa zata tafi.
da sauri ya ɗan wayance ya koma falo yana jin kasala, da sha'awa, zama ya yi kan kujera, ya jingina da ita tare da lumshe ido, hancinsa na zuko masa ƙamshin ƙasa mai daɗi, kunnensa na jiyo sautin kukan tsuntsaye mai daɗi, yanayin ya ƙara sakar masa da jiki kasala mai ƙarfi ta rufeshi wannen yasa bai sake leƙawaba, har suka watse, har yaje tai wonka.
Ido a lumsh miƙe da sauri.
Ƙarfe ɗaya na dare dai-dai agogon wayarshi ta nuna mishi.
Hannunshi na hagu yasa ya damƙi kan Jabeer ɗin sa daketa harbawa, da miƙewa tsaye.
"Hehyyyyyy". Ya fidda wani wani dogon sauti tare da komawa zaune yana taune lips ɗinsa ido ya zubawa Jabeer ɗin nasa data miƙe tayi sama ba alamun sassauci.
Don izuwa yanzu ya fara jin mararsa ta yi nauyi, cikin tafiya da sassarfa, ya fito falon wani dogon ajiyan zuciya ya sauƙe ganin basa nan kuma ko ina shiru alamun sunayi bacci.
Da sauri yaje ya rufe kofar babban falon tare da addu'a, kana ya kashe duk kayan wutan falon, ya wuce falon Aysha.
A hankali yake taku wai sabida kada Ummi ta jishi.
Saɗab-saɗab yake ɗaya ƙafafushi.
Har ya isa kofar bedroom ɗin Aysha, hannunshi yasa a hankali ya murɗa handil ɗin, ajiyan zuciya ya kuma sauƙewa jin ɗakin a buɗe ne.
Ga kuma wani masifeffen ƙamshi daya shaƙa.
Ƙamshin turaren da take amfani da shi idan zata kwanta, ƙamshin ya kara hautsuna masa tunani.
Can ya hangota bisa gadon, tana riƙe da waya ta bawa kofar shigowa baya,
sai dariya takeyi, sam bataji motsin buɗe ƙofar ba bare shigowarsa.
Cibiyoyin ta ya zubawa ido sabida a bayyane suke a fili.
Dogon numfashi yana tare da ƙarasawa kusa da ita a hankali, ya hau bisa gadon tare dasa hannun sa ya rug......
By
*GARKUWAR FULANI*
Ta konta, kamar maiyin bacci kamar wacce ta suma.
Cikin mamaki suka bita da ido kana suka juya suka kalli juna,
Cikin mamaki Jamil yace.
"Ummi suma ta kumayi ne?".
Kai ta jijjiga mishi alamar a a.
Kana tasa hannun damanta ta gyarawa Shatu'n.
Kwanciyarta.
Tare da cewa.
"Bacci ne tayi".
Kai ya kuma gyaɗawa cike da mamaki yace.
"Wannan baiwar Allah'n, itama da akwai abin al'ajabi tare da ita.
Da akwai abinda yake a duhu wanda bamu sanshi ba a kanta."
Cikin gamsuwa da bayan shi Ummi ta gyaɗa kai tare da cewa.
"Na daɗe da dasa ayar tambaya a kanta, sai dai bani da mai bani amsar dole sai zaman yauda kullum zai ƙara fahimtar dani ko wacece ita.
Yanzu dai Jamil wannan mgnar ta zama sirri tsakaninmu.
Da Allah kada kowa yaji!".
Cikin nitsuwa yace.
"In Sha Allah Ummi babu wanda zaiji".
To da haka dai sukaci gaba da hira a wurin.
Cikin Sa'a baccin nata baiyi nisaba ta farka.
Lokacin sallan azahar nayi suka watse.
Don dariyar da suke yi cikin hirar ya sa ya ɗan tunzira yana jin kamar ma da shi suke, hakan yasa ya fito da sauri cikin faɗa yace.
"Jamil meye ya hanaka bacci ka zo ka tasa mutane a gaba da surutu kamar lalataccen Radio?".
Gyada kai Jamil ya yi tare da cewa.
"Eh yanzu zan tafi, Ummi ce ta faɗa mana mana, in munci dai zamu tafi."
Sai kuma yayi magana ƙasa-ƙasa.
"Yau kuma waya taɓo Sheykh alaramma akarmakallu, Hamma Jabeer naga masifa da fushi yakeji."
Bai ji mai ya ce ba, amma yaga dukansu sun kuma yin dariya ƙasa-ƙasa a hankali, miƙewa Jamil ya miƙe tare cewa.
"Asha bacci lafiya Sheikh Hamma Jabeer".
Ya wuce ba tare da Sheikh ɗin ya sake magana ba, don shi ma daki ya koma, saboda yaga Ummin ita ko motsi bata yi ba daga inda take a zaune shima Jalal moƙewa yayi yabi bayan Jamil dake fita yana dariya.
Suna fita Aysha ta ɗan juyo, ta fuskanci Ummi da kyau kana da gyara zamanta.
Numfashin ta ɗan fidda a hankali, sannan ta juya kanta ta ɗan kalli corridor'n shiga falon Sheykh.
Ummi kuwa ido ta zuba mata ganin yadda take waige-waige da alamun mgna mai mahimmanci takeson suyi.
Cikin nitsuwa da yin ƙasa da murya tace.
"Ayyah Ummi dan Allah zan tambayeki wani abun dake damuna, dan Allah Ummi ki gaya min gskyr meke faruwa a masarautar Joɗa".
Woni dogon numfashi Ummi ta sauƙe tare da cewa.
"In sha Allahu zan gaya miki gskyar da na sani a masarautar Joɗa, sai dai ina sirrine shi bazan faɗa miki sittin wasuba".
Cikin sanyi ta ƙara matsowa gaban Ummi kai ta ronƙofar bisa kafaɗunta kana cikin sanyi tace.
"Ummi koda sirrin Yah Sheykh ne baza ki gaya minba?".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"To ai shi sirrinsa naki ne?".
Cikin jin kunya da daɗi tace.
"To dan Allah Ummi wai me Yah Sheykh yayiwa Gimbiya Saudatu ne? Meyasa bata sonshi? Meyasa su Bappa Nasiru basa sonshi? Meyasa baya shiri da Mom Imaran? Waye Gimbiya Samira amaryar Abba".
Dogon numfashi Ummi ta fesar tare da gyara zamanta ta ɗan jingina bayanta da jikin kujera, cikin sanyi tace.
"Tambayoyin ai duka amsarsu ɗaya ne!".
Da sauri tace.
"To Ummi gaya min sai muje tambaya ta biyu?".
Fuskantar Aysha tayi da kyau kana a hankali tace.
"Kwanakin baya can munyi makami ciyar wannan hirar.
Babu wani abu da Sheykh yayiwa kowa na masarautar Joɗa, domin wannan ƙiyayyar da suke nuna mishi ta samu asaline tun yana yaro".
Da sauri Aysha tace.
"To tun yana yaro kuma haka kawai kenan suka tsaneshi?".
Kai Ummi ta jujjuya mata tare da cewa.
"A a ƙiyayyar da dalilin zaɓin tambarine".
Cike da kaɗuwa Aysha tace.
"Menene zaɓin tambarin?".
Cikin yin ƙasa da murya Ummi tace.
"Bisa al'adar masarautun gargajiya na Hausa Fulani, dole har kwanan gobe suna da al'adu ko wacce masarauta da al'adarta, sai dai mafiya yawan masarautun al'adar tambarin ɗaya ce.
In kinji ance tambari wani kayan kiɗane da babu shi a ko ina sai gijen manyan masarautu. A bisa al'adar masarautar Joɗa bawai sarkine ke ko mutanen gari kance wane ne zai gaji sarauta ko wanene zaiyi mikinba. Duk ranar bikin salla ana fito da kakaki da al'gaita mabusar masarauta da kuma tambari a ajiye a tsakiyar faɗa, gaban sarki. Kana duk ƴaƴan sarki da jikokinsa da makusantasa maza, zasu hallara a fada, inda kowa zaije gaban sarki ya gaishesa, to muddin akwai nasibin gadar sarauta, a jikin mutun kana isa gaban sarki, kakaki da al'gaita nan zasu fara bisa kansu da kansu.
In kuma kaine zaka gaji mulki daga hannun shi wannan sarkin na wannan lokaci to tambarin masarautar zaiyi ta kaɗa kanshi da kashi,. Duk sanda ka isa kusa dashi, in ka wuce zai bari in ka dawo zaici gaba da yi.
Wannan al'adace tun ta zamanin jahiliya, kuma har yanzu wasu masarautun sunayi, to Amman masarautar Joɗa tun a kan Sheykh aka bar wannan al'adar tun yanada shekara uku a duniya, da akaje fada gaisuwar salla da yazo gaban Lamiɗo sai tambari yayi ta kaɗa kanshi kana kakaki da al'gaita sukayi ta busa kansu.
Tofa wannan shine musabbabin ƙiyayyar da yake fuskanta har ya shafi mahaifiyarshi mahaifinshi yayanshi da ƙannenshi, sabida duk mutanen masarauta sun gani a gabansu abin ya faru".
Ɗan tsagaitawa tayi kana a hankali tace.
"Kinji amsar tambayoyinka duka".
Da sauri Ummi ta kalli Aysha jin ta jefo mata tammayar.
"Ummi Waye Mamansu Yah Sheykh ina Mamansu Yah Sheykh meya sameta".
Jikin sauri Ummi ta miƙe tare da cewa.
"Hajia Mama ce".
Da sauri Aysha tace.
"Kiyi haƙuri Ummi ki gaya min gsky".
Juyawa Ummi tayi ta nufi falonsu tare da cewa.
"Je ki tambayi mijinki shi yafi cancanta ki tambaya bani ba".
Tana faɗin haka ta wuce ɗakinta.
Jiki a mace Aysha ta miƙa ta nufi ɗakinta cikin tsananin gaskata tunaninta na ba Hajia Mamace mahaifiyarsu Yah Sheykh ba.
Kai tsaye Bathroom ta shige,
Brosh tayi sannan tayi wonka da ruwan ɗumi sosai, kana tayi al'wala.
Tana fitowa ta shafa mai tare da shefe jikinta da humranta mai ɗan karen sanyi da daɗin shaƙa.
Wata tattausar rigar bacci wacce iya karta cinya ta saka tare da pant ɗinta da hularta, rigar pink guava color cr mak taushi.
A hankali tayi hamma tare da salati, ba tare daya kashe wutan ɗakinba ta juya ta hau kan gadonta ta kwanta ta bawa kofar shigowa tasa hannunta zata jawo blanket kenan taji wayarta na ringing da sauri tasa hannu ta ɗauka ganin Rafi'a ce, haka yasa bata rufe jikin nataba.
Murmushi Rafi'a tayi tare da cewa.
"Ina son kiranki Ina jin tsoro kada oga yana kusa".
Ido ta ɗan lumshe tare da cewa.
"To baya kusa, muyi hirarmu".
Cikin shaƙuwarsu Rafi'a tace.
"A a kai ba wata hira zamuyi ba, zan dai gaya miki cewa, gwamnatin tarayya ta nemi malaman jami'o'i da su zauna wata ƙil zasu sasanta mu koma makaranta".
Cikin jin daɗi tace.
"Kai Alhamdulillah Allah yasa a sasanta nima gobe zan kira Umaymah in gaya mata".
Cikin sauri Rafi'a tace.
"Allah ya kaimu, Ni saida safe tashi ki tafi wurin mijinki".
Da sauri tace.
"Ke da Allah baya nanne tsaya muyi hirarmu".
Cikin wasa Rafi'a tace.
"To da sauƙi tsoro nake kar in shiga lokacin sa ai".
Dariya tayi kana sukaci gaba da hira.
Shi kuwa Yah Sheykh ya kasa zaune ya kasa tsaye, yanzu karo na biyu kenan ya shiga Bathroom ya watsa ruwan sanyi.
Sabida a zatonshi ko har yanzu suna falo da Ummi sabida ya leƙa ɗazu ya gansu duk da baijin me suke cewaba.
Yana watsa ruwan ya fito jikinsa ya ɗan tsane kana ya shafa OudKareem dake cikin saman dreesing mirror'n.
Wasu riga da wondo masu taushi red color and white
yasa wondon iya guiwa ne rigar kuma mai guntun hannune sai dai tana da hula rigar.
sa hular yayi a kanshi, kana ya feffesa turaren.
A hankali ya ya kuma fitowa ganin sun hada ido da Ummi wacce lokacin ne ta miƙa zata tafi.
da sauri ya ɗan wayance ya koma falo yana jin kasala, da sha'awa, zama ya yi kan kujera, ya jingina da ita tare da lumshe ido, hancinsa na zuko masa ƙamshin ƙasa mai daɗi, kunnensa na jiyo sautin kukan tsuntsaye mai daɗi, yanayin ya ƙara sakar masa da jiki kasala mai ƙarfi ta rufeshi wannen yasa bai sake leƙawaba, har suka watse, har yaje tai wonka.
Ido a lumsh miƙe da sauri.
Ƙarfe ɗaya na dare dai-dai agogon wayarshi ta nuna mishi.
Hannunshi na hagu yasa ya damƙi kan Jabeer ɗin sa daketa harbawa, da miƙewa tsaye.
"Hehyyyyyy". Ya fidda wani wani dogon sauti tare da komawa zaune yana taune lips ɗinsa ido ya zubawa Jabeer ɗin nasa data miƙe tayi sama ba alamun sassauci.
Don izuwa yanzu ya fara jin mararsa ta yi nauyi, cikin tafiya da sassarfa, ya fito falon wani dogon ajiyan zuciya ya sauƙe ganin basa nan kuma ko ina shiru alamun sunayi bacci.
Da sauri yaje ya rufe kofar babban falon tare da addu'a, kana ya kashe duk kayan wutan falon, ya wuce falon Aysha.
A hankali yake taku wai sabida kada Ummi ta jishi.
Saɗab-saɗab yake ɗaya ƙafafushi.
Har ya isa kofar bedroom ɗin Aysha, hannunshi yasa a hankali ya murɗa handil ɗin, ajiyan zuciya ya kuma sauƙewa jin ɗakin a buɗe ne.
Ga kuma wani masifeffen ƙamshi daya shaƙa.
Ƙamshin turaren da take amfani da shi idan zata kwanta, ƙamshin ya kara hautsuna masa tunani.
Can ya hangota bisa gadon, tana riƙe da waya ta bawa kofar shigowa baya,
sai dariya takeyi, sam bataji motsin buɗe ƙofar ba bare shigowarsa.
Cibiyoyin ta ya zubawa ido sabida a bayyane suke a fili.
Dogon numfashi yana tare da ƙarasawa kusa da ita a hankali, ya hau bisa gadon tare dasa hannun sa ya rug......
By
*GARKUWAR FULANI*
Ta konta, kamar maiyin bacci kamar wacce ta suma.
Cikin mamaki suka bita da ido kana suka juya suka kalli juna,
Cikin mamaki Jamil yace.
"Ummi suma ta kumayi ne?".
Kai ta jijjiga mishi alamar a a.
Kana tasa hannun damanta ta gyarawa Shatu'n.
Kwanciyarta.
Tare da cewa.
"Bacci ne tayi".
Kai ya kuma gyaɗawa cike da mamaki yace.
"Wannan baiwar Allah'n, itama da akwai abin al'ajabi tare da ita.
Da akwai abinda yake a duhu wanda bamu sanshi ba a kanta."
Cikin gamsuwa da bayan shi Ummi ta gyaɗa kai tare da cewa.
"Na daɗe da dasa ayar tambaya a kanta, sai dai bani da mai bani amsar dole sai zaman yauda kullum zai ƙara fahimtar dani ko wacece ita.
Yanzu dai Jamil wannan mgnar ta zama sirri tsakaninmu.
Da Allah kada kowa yaji!".
Cikin nitsuwa yace.
"In Sha Allah Ummi babu wanda zaiji".
To da haka dai sukaci gaba da hira a wurin.
Cikin Sa'a baccin nata baiyi nisaba ta farka.
Lokacin sallan azahar nayi suka watse.