Sashe 39
Ba Sonta Nake Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tashi nayi na tattara su na kai su cikin frdge da na gani cikin parlour na saka duk wai dan Kar ya shigo ya gani na ci, hmmm in banda abu na a Ina ma zai ganni ai duk hanyan da zan kaucewa had'uwa ta da shi zanyi har lokaci da ya d'iba yayi ya sallame ni in kama gaba na.
Da wannan kwarin guiwan na shiga bathroom na wanko hannyaye na yafa veil karami a kaina na fito parlour na zauna akan sofa tare da cigaba da nazarin rayuwata tun daga kuruciya zuwa yau.
Tun yanzu na kogu lokacin da ya d'iba yayi ya sallame ni makaranta zan shiga abuna inyi karatu mai zurfi in cika buri na, na zamewa Inna farinciki kuma abin alfahari.
Ban san lokaci ya tafi sosai ba nayi zurfi cikin tunani naji muryan mace na sallama.
Firgigit na dawo hayyaci na tare da tashi zaune na amsa sallaman tare da aro 'yar fara'a na yafawa fuska ta Ina kallon kyakkyawan yarinya da ba zata wuce age mate na ba hannun ta rike da wani hadadden basket mai dan girma da warmers masu kyau a ciki, nuni nayi mata da wajan zama nace ta zauna.
Ba musu ta zauna ta fara gaishe ni jin abun nayi bambara kwai wai ni za'a gaisar, amsawa nayi Ina tambayan ta mutanen gida tace min suna lafiya.
Miko min basket din hannun ta tayi tare da cewa " suna na Yasmin ni cousin sister ce ga Ya Zafar, mama na da Abban shi 'yan d'aki d'aya ne yanzu ma ita tace in kawo muku wannan breakfast din sannan akwai sakon da tace a bashi".
D'an murmushi nayi nace " Allah sarki yayi kyau".
D'aukan basket nayi na kai kan dinning table na jajjera warmers din na dawo na zauna kusa da ita da ko motsawa bata yi ba a inda na bar ta ba, I'm feeling nervous dan ban san wani irin hira zamuyi ba.
"Pls kiyi mishi magana zan tafi dan ance kada in dad'e" naji muryan ta ya katse ni.
"Toh" kawai na iya ce mata na mike Ina d'aga kafa da kyar zuciya ta kuwa kaman ya fasa kirjina ya fito, me zan ce mishi tayaya ma zan iya shiga d'akin wannan masifaffen?.
Na fi minti biyar tsaye a bakin kofan amma na rasa tayaya zanyi sallama ko kwankwasawa ba mamaki ma in ya ganni kofan d'akin shi yayi min wata fassarar, ganin babu sarki sai Allah yasa na daure na kwankwasa kofan amma a hankali kaman mai tsoron kada a jita.
Nayi knocking kusan sau 3 amma banji alamun motsin mutum ba, hakan yasa na bud'e a hankali na leka naga babu kowa sai sanyin ac daya had'u da kamshin sa ya bada wani yanayi mai ni'imar gaske, lumshe ido na nayi Ina kara bud'e kofofin hanci na Ina shakan kamshin naji bud'e kofa wanda ya haddasa min bud'e ido ba shiri.
Shine ya fito daga bathoom d'in shi daure da towel alamun daga wanka yake ya rike waya da hannu daya d'ayan kuma rike da karamin towel yana goge kirjin shi da ya wadatu da yalwataccen gashi mai taushi da d'aukan ido.
Zafar da sai yanzu ya lura da mutum a d'akin shi ya bini da kallon mamaki yana watsa min harara , ganin nayi nisa hankali na baya tare da shi ,tsawa ya daka min yana tambaya ta uban me na shigo yi a d'akin shi? .
A zabure na d'auke ido na akan shi tare da sauke kaina kasa ina mai jin haushin Kai na, how comes har nayi haka na tambayi kaina, shikenan ya gama raina ni na gama zubar da aji na a gaban shi dama ba wani girma na yake gani ba.
Ban iya yi mishi magana ba Kuma na kasa juyawa in koma inda na fito, kaman daga sama naji hannun shi mai d'an danshi ruwa akan hannu na, cikin kid'ima na d'aga kai na ina kallon shi da idanuwa na da suka fiffito kaman zasu fad'o kasa.
Murmushin gefen baki ya min yana kashe min ido daya yace " irin wannan kallon haka 'yar Mallam kaman zaki cinye ni , wato kin ga well builded body ko baki san cewa kwalele kike kallo ba"
"But let me help you ki d'an rage zafi na San abinda ya shigo dake kenan" yana gama fad'an haka naji ya d'aura hannu na kan lallausan gashin kirjin shi yana bina da naughty look harda karkata kai gefe d'aya.
Yanda kika san an d'aura min hannu kan wayan wuta tsirara haka naji wani irin shocking tun daga tsakiyar kai na zuwa tafin kafa ta, ba shiri na janye hannu na da karfin gaske jiki na rawa na fice a d'akin da gudu Ina jin dariyan mugunta da yake min.
[6/16, 9:18 PM] Golden Pen Writers Associ: 🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹
🦚
*BA SONTA NAkE BA*
🦚
🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
_A story about love and sacrifice._
_Written by_ *UMMEE YUSUF*
_(Maman Yusuf)_
_*From The Fantastic Writer of*_
```FARHAT```
```KAMACE```
```UKUBAR KISHIYATA```
```UMMU~SALMA```
```UWANI```
*_And now_*
*_BA SONTA NAKE BA_*
✠*✠G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* âœâœ
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶Ãt̶̶є αs̶̶s̶̶Ãd̶̶Ãσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єÃv̶̶є n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶Ãc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶Ãv̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✠*,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ Ãt̶̶ w̶̶Ãl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶.*
*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*
Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.
*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*
*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*
Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.
Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
*32&33*
Zama nayi a inda na tashi ina daidaita natsuwata tare da kakolo murmushi dole na yabawa fuskata amma kuma sai na gaza furta mata komai,toh mema zance mata dan haka shiru nayi na cigaba da wasa 'yan yatsun hannuna.
" Yana zuwa ne?naji muryar ta ya katse mana zaman kurame da muke duk da ita naga alamun irin mai surutu ce sai dai rashin samun fuskata yasa tayi shiru itama".
"Eh......yana....yana shiryawa ne?na amsa mata a rarrabe.
Shi kuma ina barin d'akin shi sai da yaci dariya ya more sannan ya juya ya cigaba da shirin shi yana aiyana yanda zaiyi magani na inji tsoron shi sosai dan jiya a wajan dinner nan yaga rashin tsoro a idona.
Munfi minti 20 a zaune da yasmeen shiru sai dai itace mai kokarin kawo hira wanda ni amsa ta baya wuce ehh ko a'a.
Cikin wata maroon danyan shadda ya fito hatta da hular kan shi maroon ce kayan san matukar fito da shi ya haska farar fatan sa yana gyara agogo hannun sa ya fito bai ko kalli inda muke ba yayi hanyan fita koda yake na lura bai san muna parlour ba, yasmeen ce tayi saurin dakatar da shi ta hanyan gaishe shi.
Fara'a kwance saman fuskan shi ya dawo baya tare da amsawa a yana tambayan ta ya Baawa take?.
"Tana lafiya ita ta aiko ni in kawo muku breakfast kuma tace in fad'a maka tana son ganin ka a gidan mu yau d'in nan kuma da wuri".
"Allah sarki Ba'awa muna godiya baby ki tayani godiya mana" yace yana min wani kallo da yasa naji zuciya ta harba da karfin gaske cikin in ina na amsa da "ai tun dazu nayi sai dai in kara".
"Toh ni zan tafi sai ka shigo,amaryan yayan mu na tafi sai na juyo" tace tana mikewa da fuskar ta cike da fara'a ,mik'ewa nima nayi Ina amsa mata na biyo su da niyyan d'an taka mata nace " toh sai na ganta ta gaida mutanen gida,muna cikin magana da ita naji kaman daga sama anyi kissing d'in goshina,ba shiri na tsaya cak na kasa d'aga kafa balle inci faba da tafiyan saboda wani irin kasala daya sauko min lokaci d'aya na juya ina kallon shi cikin tsananin mamaki.
"Babyna sai na dawo ki kulan mun da kan ki kinji?"yana magana ne yana satan kallon yasmeen ta gefen ido yaga ta d'auke kai tana murmushi kasa-kasa,shima murmushin yayi, yayi gaba abin shi ko ba komai ya cire mata tantama daya gani d'azu shimfid'e a fuskar ta ko dan yanayin da da taga yazo fita bai nema ni bane oho.
Har suka fita ina nan tsaye kaman an dasa ni,da kyar na koma kan kujera na zauna ina kara mamakin halaiyan wannan mutumin mai halin hawainiya yana iya canzawa a duk lokacin da yayi niyya.
Misalin eleven kawaye na da sauran 'yan uwa suka fara zuwa nan da nan gidan ya cika da hayaniya 'yan mata baka jin na wani,nima ganin su yasa na wassake tare da rage damuwa mukayi ta hiran mu.
A can gidan mu kuwa da gaske Gwaggo Aisha ta kwana a asibiti amma da sauki ta tashi sai dai jin labarin irin gidan da aka kai ni da kuma labarin lefe na da Hajara ta kai mata ya kara birkita yanayin ta mata da suka zo da washe gari saboda yini yawancin sunje duba jikin nata dan babu wanda yasan takamaiman dalilin ciwon nata.
A gidan mu aka kawo mana abincin rana da akayi na yini kuma aka kai gidan su Zafar kaman yanda al'adar Maiduguri yake,daga baya kuma su aunties na da sauran jama'a sukayi ta zuwa ganin gida suna saka albarka,sai yamma likis suka fara watsewa.
Da wannan kwarin guiwan na shiga bathroom na wanko hannyaye na yafa veil karami a kaina na fito parlour na zauna akan sofa tare da cigaba da nazarin rayuwata tun daga kuruciya zuwa yau.
Tun yanzu na kogu lokacin da ya d'iba yayi ya sallame ni makaranta zan shiga abuna inyi karatu mai zurfi in cika buri na, na zamewa Inna farinciki kuma abin alfahari.
Ban san lokaci ya tafi sosai ba nayi zurfi cikin tunani naji muryan mace na sallama.
Firgigit na dawo hayyaci na tare da tashi zaune na amsa sallaman tare da aro 'yar fara'a na yafawa fuska ta Ina kallon kyakkyawan yarinya da ba zata wuce age mate na ba hannun ta rike da wani hadadden basket mai dan girma da warmers masu kyau a ciki, nuni nayi mata da wajan zama nace ta zauna.
Ba musu ta zauna ta fara gaishe ni jin abun nayi bambara kwai wai ni za'a gaisar, amsawa nayi Ina tambayan ta mutanen gida tace min suna lafiya.
Miko min basket din hannun ta tayi tare da cewa " suna na Yasmin ni cousin sister ce ga Ya Zafar, mama na da Abban shi 'yan d'aki d'aya ne yanzu ma ita tace in kawo muku wannan breakfast din sannan akwai sakon da tace a bashi".
D'an murmushi nayi nace " Allah sarki yayi kyau".
D'aukan basket nayi na kai kan dinning table na jajjera warmers din na dawo na zauna kusa da ita da ko motsawa bata yi ba a inda na bar ta ba, I'm feeling nervous dan ban san wani irin hira zamuyi ba.
"Pls kiyi mishi magana zan tafi dan ance kada in dad'e" naji muryan ta ya katse ni.
"Toh" kawai na iya ce mata na mike Ina d'aga kafa da kyar zuciya ta kuwa kaman ya fasa kirjina ya fito, me zan ce mishi tayaya ma zan iya shiga d'akin wannan masifaffen?.
Na fi minti biyar tsaye a bakin kofan amma na rasa tayaya zanyi sallama ko kwankwasawa ba mamaki ma in ya ganni kofan d'akin shi yayi min wata fassarar, ganin babu sarki sai Allah yasa na daure na kwankwasa kofan amma a hankali kaman mai tsoron kada a jita.
Nayi knocking kusan sau 3 amma banji alamun motsin mutum ba, hakan yasa na bud'e a hankali na leka naga babu kowa sai sanyin ac daya had'u da kamshin sa ya bada wani yanayi mai ni'imar gaske, lumshe ido na nayi Ina kara bud'e kofofin hanci na Ina shakan kamshin naji bud'e kofa wanda ya haddasa min bud'e ido ba shiri.
Shine ya fito daga bathoom d'in shi daure da towel alamun daga wanka yake ya rike waya da hannu daya d'ayan kuma rike da karamin towel yana goge kirjin shi da ya wadatu da yalwataccen gashi mai taushi da d'aukan ido.
Zafar da sai yanzu ya lura da mutum a d'akin shi ya bini da kallon mamaki yana watsa min harara , ganin nayi nisa hankali na baya tare da shi ,tsawa ya daka min yana tambaya ta uban me na shigo yi a d'akin shi? .
A zabure na d'auke ido na akan shi tare da sauke kaina kasa ina mai jin haushin Kai na, how comes har nayi haka na tambayi kaina, shikenan ya gama raina ni na gama zubar da aji na a gaban shi dama ba wani girma na yake gani ba.
Ban iya yi mishi magana ba Kuma na kasa juyawa in koma inda na fito, kaman daga sama naji hannun shi mai d'an danshi ruwa akan hannu na, cikin kid'ima na d'aga kai na ina kallon shi da idanuwa na da suka fiffito kaman zasu fad'o kasa.
Murmushin gefen baki ya min yana kashe min ido daya yace " irin wannan kallon haka 'yar Mallam kaman zaki cinye ni , wato kin ga well builded body ko baki san cewa kwalele kike kallo ba"
"But let me help you ki d'an rage zafi na San abinda ya shigo dake kenan" yana gama fad'an haka naji ya d'aura hannu na kan lallausan gashin kirjin shi yana bina da naughty look harda karkata kai gefe d'aya.
Yanda kika san an d'aura min hannu kan wayan wuta tsirara haka naji wani irin shocking tun daga tsakiyar kai na zuwa tafin kafa ta, ba shiri na janye hannu na da karfin gaske jiki na rawa na fice a d'akin da gudu Ina jin dariyan mugunta da yake min.
[6/16, 9:18 PM] Golden Pen Writers Associ: 🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹
🦚
*BA SONTA NAkE BA*
🦚
🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
_A story about love and sacrifice._
_Written by_ *UMMEE YUSUF*
_(Maman Yusuf)_
_*From The Fantastic Writer of*_
```FARHAT```
```KAMACE```
```UKUBAR KISHIYATA```
```UMMU~SALMA```
```UWANI```
*_And now_*
*_BA SONTA NAKE BA_*
✠*✠G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* âœâœ
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶Ãt̶̶є αs̶̶s̶̶Ãd̶̶Ãσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єÃv̶̶є n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶Ãc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶Ãv̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✠*,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ Ãt̶̶ w̶̶Ãl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶.*
*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*
Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.
*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*
*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*
Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.
Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
*32&33*
Zama nayi a inda na tashi ina daidaita natsuwata tare da kakolo murmushi dole na yabawa fuskata amma kuma sai na gaza furta mata komai,toh mema zance mata dan haka shiru nayi na cigaba da wasa 'yan yatsun hannuna.
" Yana zuwa ne?naji muryar ta ya katse mana zaman kurame da muke duk da ita naga alamun irin mai surutu ce sai dai rashin samun fuskata yasa tayi shiru itama".
"Eh......yana....yana shiryawa ne?na amsa mata a rarrabe.
Shi kuma ina barin d'akin shi sai da yaci dariya ya more sannan ya juya ya cigaba da shirin shi yana aiyana yanda zaiyi magani na inji tsoron shi sosai dan jiya a wajan dinner nan yaga rashin tsoro a idona.
Munfi minti 20 a zaune da yasmeen shiru sai dai itace mai kokarin kawo hira wanda ni amsa ta baya wuce ehh ko a'a.
Cikin wata maroon danyan shadda ya fito hatta da hular kan shi maroon ce kayan san matukar fito da shi ya haska farar fatan sa yana gyara agogo hannun sa ya fito bai ko kalli inda muke ba yayi hanyan fita koda yake na lura bai san muna parlour ba, yasmeen ce tayi saurin dakatar da shi ta hanyan gaishe shi.
Fara'a kwance saman fuskan shi ya dawo baya tare da amsawa a yana tambayan ta ya Baawa take?.
"Tana lafiya ita ta aiko ni in kawo muku breakfast kuma tace in fad'a maka tana son ganin ka a gidan mu yau d'in nan kuma da wuri".
"Allah sarki Ba'awa muna godiya baby ki tayani godiya mana" yace yana min wani kallo da yasa naji zuciya ta harba da karfin gaske cikin in ina na amsa da "ai tun dazu nayi sai dai in kara".
"Toh ni zan tafi sai ka shigo,amaryan yayan mu na tafi sai na juyo" tace tana mikewa da fuskar ta cike da fara'a ,mik'ewa nima nayi Ina amsa mata na biyo su da niyyan d'an taka mata nace " toh sai na ganta ta gaida mutanen gida,muna cikin magana da ita naji kaman daga sama anyi kissing d'in goshina,ba shiri na tsaya cak na kasa d'aga kafa balle inci faba da tafiyan saboda wani irin kasala daya sauko min lokaci d'aya na juya ina kallon shi cikin tsananin mamaki.
"Babyna sai na dawo ki kulan mun da kan ki kinji?"yana magana ne yana satan kallon yasmeen ta gefen ido yaga ta d'auke kai tana murmushi kasa-kasa,shima murmushin yayi, yayi gaba abin shi ko ba komai ya cire mata tantama daya gani d'azu shimfid'e a fuskar ta ko dan yanayin da da taga yazo fita bai nema ni bane oho.
Har suka fita ina nan tsaye kaman an dasa ni,da kyar na koma kan kujera na zauna ina kara mamakin halaiyan wannan mutumin mai halin hawainiya yana iya canzawa a duk lokacin da yayi niyya.
Misalin eleven kawaye na da sauran 'yan uwa suka fara zuwa nan da nan gidan ya cika da hayaniya 'yan mata baka jin na wani,nima ganin su yasa na wassake tare da rage damuwa mukayi ta hiran mu.
A can gidan mu kuwa da gaske Gwaggo Aisha ta kwana a asibiti amma da sauki ta tashi sai dai jin labarin irin gidan da aka kai ni da kuma labarin lefe na da Hajara ta kai mata ya kara birkita yanayin ta mata da suka zo da washe gari saboda yini yawancin sunje duba jikin nata dan babu wanda yasan takamaiman dalilin ciwon nata.
A gidan mu aka kawo mana abincin rana da akayi na yini kuma aka kai gidan su Zafar kaman yanda al'adar Maiduguri yake,daga baya kuma su aunties na da sauran jama'a sukayi ta zuwa ganin gida suna saka albarka,sai yamma likis suka fara watsewa.