Sashe 37
Ba Sonta Nake Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cike da jin haushin kaina na murkud'a mishi baki nace " da wani idon kasan ana kallon ka..." Ko rufe baki na banyi ba naji ya dalle min baki da yatsan shi a take naji hawaye sun cika min ido dan ba karya naji zafi sosai, a zuciya ta naja masa Allah ya isa cikin kwando na cigaba da murza lebe na can dai na kasa hakura dan abin na cizo na a rai ace kullum shi yake ha'in ta na ni bana ramawa.
Cike da tsiwa nima na bud'i baki zan rama naji mutumin da yake gaban motan yana ce mishi mun iso, bari yayiwa sauran magana su zo yace, kamin ma ya rufe baki su Sadeeq suka zagaye motan tare da bud'e mana, shi ya fara fitowa sannan ya zagaya ta bangare na ya kama hannu na ya fito dani yana wani murmushi kaman ba shine ya gama cin zalina yanzu ba.
"Come on wifey walk gently" yace min cikin wani murya da ban san shi da ita ba, a zuciya ta nace lalle wannan ya cika dan drama toh bai sani ba gidan ta yazo.
Cike da yanga da fari nima na amsa mishi da " yes husby".
A dan zabure ya juya ya kalle ni na second 5 ya d'auke kai yana murmushi, tafiya cikin hall din muka fara su Maryam suna watsa mana wasu abubuwa masu kyalli gefe daya kuma turaren wuta Hamra take bin mu da shi a baya.
Hannun mu sakale dana juna kaman masoyan gaske har muka karasa wajan zaman mu, tunda muka shigo mc ya saki wakan bikin da Ali jita ya rera mana mai taken Zareefa ta Zafar.
Sai da kowa ya zauna aka natsu sannan Mc ya fara gabatar da event cikin burgewa da wayewa, da aka nemi abokin ango ya bada tarihin ango Sadeeq ne ya fito ya bayar sannan Maryam ta bada nawa,daga nan aka bukaci mu fito mu yanka 🰠kaman ince ba zan fito ba amma sanin duk abinda ya wakana anan zai je kunnen Inna yasa na fito muka tsaya a gaban tangamamen cake wanda ya kusan tsayin mu after d count of 3 muka yanka a tare, cikin wani salo ya gutsuro cake din ya saka min a baki da gangan na had'a da yatsun shi 2 na dalla mishi cizo wanda har ya saka shi saurin janye hannun shi yana yarfewa.
Dariya na tintsere dashi cikin tsananin farincikin nima na rama muguntan da yayi min, suma yan hall din dariya suke su a tunanin su wata salon soyayya ce haka.
Ina kallon shi sai harara ta yake ta kasan ido yana jiran in bashi shima ya rama bai san cewa na gama gano shi ba.
Maimakon in gutsuro cake din in bashi a baki sai lakato shi nayi a yatsana na shafa mishi a hanci nan ma dariyan yan hall din suka kwashe da shi ni kuwa ganin ya harzuka kaman ya shake ni yasa na juya da sauri zan bar wajan, har nayi step 2 naji anyi sama dani.
Tafi da ihu sosai ne ya cika hall din wanda ya ankarar da Zafar inda muke yayi saurin ajiye ni dan idon shi ya rufe burin shi ya min muguntan da nan gaba in muka had'a hanya da kaina zan gudu, lakace min hanci yayi yana yaken da yafi kuka ciwo, ni kuwa harda yi mishi gwalo muka koma wajan zaman mu raina fari tass yayin da shi kuma yake jin kaman ya had'iye zuciya ta mutu saboda haushi.
Ali jita shi ya baza basirar sa a wajan anyi rawa an cashe anyi barin nairori harda daloli , anci an sha sannan mun samu gift ba adadi zuwa 10 aka tashi kowa yayi inda ya fito, a mota daya muka dawo da kawaye na nayi musu karyan zai sallami abokan sa basu san guduwa nayi ba dan in na shiga mota daya dashi ban san kalan muguntan da zai min ba.
Muna zuwa gidan Aunty Batool ta had'a min ruwan turare ta sani a gaba nayi wanka ta shirya ni cikin wani dogon riga na material pink ta min light make-up ta zaunar da ni akan gado bayan ta min barin humra kala kala a jikina ta lulluba min katon gyale sannan ta zauna a gefe na ta kama hannu na duka 2 cikin nata tace;
"Toh Zareefa ni zan tafi sai gobe zamu dawo zan kara maimaita miki kiyi hakuri kiyi hakuri sannan...." Aunty dan Allah kadaki tafi ki bar ni mu kwana tare dan Allah Aunty" nace ina kokrin rushewa da sabon kuka.
"Kada ki kuskura hawayen nan su zubo shikenan naji zan kwana anan bari inje in rufo mana kofa sai mu kwanta ko" ta karasa cikin rarrashi.
Ajiyan zuciya mai nauyi na sauke ina gyad'a mata kai ta mike ta fita tare da bar min jakar ta a d'akin.
Toh fans yanzu aka fara wasan koyaya zaman ma'auratan nan zai kasance ??
Sai ku biyo ni a next page, sai kuna hakuri kwananan I'm so busy .
[6/16, 9:18 PM] Golden Pen Writers Associ: 🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹
🦚
*BA SONTA NAkE BA*
🦚
🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
_A story about love and sacrifice._
_Written by_ *UMMEE YUSUF*
_(Maman Yusuf)_
_*From The Fantastic Writer of*_
```FARHAT```
```KAMACE```
```UKUBAR KISHIYATA```
```UMMU~SALMA```
```UWANI```
*_And now_*
*_BA SONTA NAKE BA_*
✠*✠G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* âœâœ
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶Ãt̶̶є αs̶̶s̶̶Ãd̶̶Ãσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єÃv̶̶є n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶Ãc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶Ãv̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✠*,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ Ãt̶̶ w̶̶Ãl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶.*
*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*
Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.
*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*
*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*
Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.
Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
*30&31*
Ina zaune da jakan Aunty sai baza ido nake in ga ta dawo amma shiru ko alaman motsi bana ji balle muryan mutum, gidan yayi wani irin shiru na ban mamaki, cike matsanacin tsoro da ya kamani lokaci guda na mike jiki na tsuma na nufi bakin kofa na bud'e na l'eko ina kyautata zaton parlour ne nan amma tashin hankali da nake ciki bai bar ni na tantance ba.
Muryata na rawa alaman kuka na iya kufce min a ko wani lokaci na bud'i baki na kwala mata, shiru kake ji babu wanda ya amsa ga dukkan yanayin gidan ma ni kad'ai ce a ciki, da gudu na koma d'akin da na fito na maida kofa na rufe harda murza key da na gani a jiki na haye gado da kayan jikina ko mayafi ban cire ba naja bargo na gudundune har Kai na saboda tsoro na fashe da kuka yanzu shikenan ya tabbata an min aure kuma da wannan mugun sannan gida d'aya zamu zauna, shikenan na shiga uku na sai yanda rayuwa tayi dani.
Tun ina kuka ina sake-sake har baccin wahala ya d'auke ni ba tare da na sani ba dama ga gajiyar biki ga rashin bacci su suka had'e min waje guda sai ajiyan zuciya nake a cikin baccin alamun na ci kuka na koshi.
Zafar kuwa tunda taro ya tashi duk hankalin sa yana kai na burin shi d'aya ne shine mu keben ce ya ci mutunci na sai zuba sauri yake mu shiga mota wani abokin shi da yazo bikin tun daga turkey ya tsaida shi yana mishi jawabin gobe jirgin karfe shida zasu bi su koma so ba lalle ne su had'u ba dan sun san a wannan lokaci yana can rungume da amarya ana shan soyayya, nan suka shiga yi mishi tsiya irin ta abokanen ango ya biye su ba dan yana so ba sai dan kawai kada su zargi wani abu yasa ya d'an b'ata lokaci har muka wuce bai sani ba.
Ya sha takaici kaman ba gobe da ya neme ni ya rasa, a bakin sauran mutane da basu gama wucewa yaji cewa mun wuce da 'yan uwana, minti biyu bai kara ba yace shima ya kamata ya tafi yayiwa wayan da zasu bi flight d'in safe Allah ya kiyaye hanya ya juya ko kula masu tsokanan shi wai zai gudu gida wajan amaryan shi,ko waiwayowa bai yi ba balle ya tanka shi dai burin shi ya same ni a wannan gida da babu kowa ya rama abinda nayi mishi.
Da kyar ya yarda Sadiq da wani abokin su mai suna Shu'aib suka mishi rakiya, a cikin motan ma bai tsira ba Shu'aib sai takalan sa yake Sadeeq na musu dariya.
A suya spot dake baga road Sadeeq ya tsaya ya saya musu manyan kaji 2 da drinks suka kama hanya, shi dai Zafar sai tab'e baki yake yana mamakin Sadeeq daya dage har da sayan kajin Amarci ko uban wa yace mishi wani abu zai shiga tsakin mu oho.
A bakin gate ya sauka yace musu ya gode ba sai sun bishi ciki ba
"Dama ni na san ksud'in banza ake mana gashi dai idon mu ya gane mana" cewar Sadeeq kenan yana bud'e murya dan Zafar da ya kusa shiga ciki yaji hannun sa d'auke da ledodin da sukayi shopping d'in.
Mai gadi na zaune har ya fara gyanyadi yaji tura karamin kofa na jikin gate d'in, cikin sauri ya mike yana yi mishi barka da zuwa.
Cike da tsiwa nima na bud'i baki zan rama naji mutumin da yake gaban motan yana ce mishi mun iso, bari yayiwa sauran magana su zo yace, kamin ma ya rufe baki su Sadeeq suka zagaye motan tare da bud'e mana, shi ya fara fitowa sannan ya zagaya ta bangare na ya kama hannu na ya fito dani yana wani murmushi kaman ba shine ya gama cin zalina yanzu ba.
"Come on wifey walk gently" yace min cikin wani murya da ban san shi da ita ba, a zuciya ta nace lalle wannan ya cika dan drama toh bai sani ba gidan ta yazo.
Cike da yanga da fari nima na amsa mishi da " yes husby".
A dan zabure ya juya ya kalle ni na second 5 ya d'auke kai yana murmushi, tafiya cikin hall din muka fara su Maryam suna watsa mana wasu abubuwa masu kyalli gefe daya kuma turaren wuta Hamra take bin mu da shi a baya.
Hannun mu sakale dana juna kaman masoyan gaske har muka karasa wajan zaman mu, tunda muka shigo mc ya saki wakan bikin da Ali jita ya rera mana mai taken Zareefa ta Zafar.
Sai da kowa ya zauna aka natsu sannan Mc ya fara gabatar da event cikin burgewa da wayewa, da aka nemi abokin ango ya bada tarihin ango Sadeeq ne ya fito ya bayar sannan Maryam ta bada nawa,daga nan aka bukaci mu fito mu yanka 🰠kaman ince ba zan fito ba amma sanin duk abinda ya wakana anan zai je kunnen Inna yasa na fito muka tsaya a gaban tangamamen cake wanda ya kusan tsayin mu after d count of 3 muka yanka a tare, cikin wani salo ya gutsuro cake din ya saka min a baki da gangan na had'a da yatsun shi 2 na dalla mishi cizo wanda har ya saka shi saurin janye hannun shi yana yarfewa.
Dariya na tintsere dashi cikin tsananin farincikin nima na rama muguntan da yayi min, suma yan hall din dariya suke su a tunanin su wata salon soyayya ce haka.
Ina kallon shi sai harara ta yake ta kasan ido yana jiran in bashi shima ya rama bai san cewa na gama gano shi ba.
Maimakon in gutsuro cake din in bashi a baki sai lakato shi nayi a yatsana na shafa mishi a hanci nan ma dariyan yan hall din suka kwashe da shi ni kuwa ganin ya harzuka kaman ya shake ni yasa na juya da sauri zan bar wajan, har nayi step 2 naji anyi sama dani.
Tafi da ihu sosai ne ya cika hall din wanda ya ankarar da Zafar inda muke yayi saurin ajiye ni dan idon shi ya rufe burin shi ya min muguntan da nan gaba in muka had'a hanya da kaina zan gudu, lakace min hanci yayi yana yaken da yafi kuka ciwo, ni kuwa harda yi mishi gwalo muka koma wajan zaman mu raina fari tass yayin da shi kuma yake jin kaman ya had'iye zuciya ta mutu saboda haushi.
Ali jita shi ya baza basirar sa a wajan anyi rawa an cashe anyi barin nairori harda daloli , anci an sha sannan mun samu gift ba adadi zuwa 10 aka tashi kowa yayi inda ya fito, a mota daya muka dawo da kawaye na nayi musu karyan zai sallami abokan sa basu san guduwa nayi ba dan in na shiga mota daya dashi ban san kalan muguntan da zai min ba.
Muna zuwa gidan Aunty Batool ta had'a min ruwan turare ta sani a gaba nayi wanka ta shirya ni cikin wani dogon riga na material pink ta min light make-up ta zaunar da ni akan gado bayan ta min barin humra kala kala a jikina ta lulluba min katon gyale sannan ta zauna a gefe na ta kama hannu na duka 2 cikin nata tace;
"Toh Zareefa ni zan tafi sai gobe zamu dawo zan kara maimaita miki kiyi hakuri kiyi hakuri sannan...." Aunty dan Allah kadaki tafi ki bar ni mu kwana tare dan Allah Aunty" nace ina kokrin rushewa da sabon kuka.
"Kada ki kuskura hawayen nan su zubo shikenan naji zan kwana anan bari inje in rufo mana kofa sai mu kwanta ko" ta karasa cikin rarrashi.
Ajiyan zuciya mai nauyi na sauke ina gyad'a mata kai ta mike ta fita tare da bar min jakar ta a d'akin.
Toh fans yanzu aka fara wasan koyaya zaman ma'auratan nan zai kasance ??
Sai ku biyo ni a next page, sai kuna hakuri kwananan I'm so busy .
[6/16, 9:18 PM] Golden Pen Writers Associ: 🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹
🦚
*BA SONTA NAkE BA*
🦚
🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
_A story about love and sacrifice._
_Written by_ *UMMEE YUSUF*
_(Maman Yusuf)_
_*From The Fantastic Writer of*_
```FARHAT```
```KAMACE```
```UKUBAR KISHIYATA```
```UMMU~SALMA```
```UWANI```
*_And now_*
*_BA SONTA NAKE BA_*
✠*✠G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* âœâœ
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶Ãt̶̶є αs̶̶s̶̶Ãd̶̶Ãσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єÃv̶̶є n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶Ãc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶Ãv̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✠*,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ Ãt̶̶ w̶̶Ãl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶.*
*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*
Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.
*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*
*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*
Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.
Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
*30&31*
Ina zaune da jakan Aunty sai baza ido nake in ga ta dawo amma shiru ko alaman motsi bana ji balle muryan mutum, gidan yayi wani irin shiru na ban mamaki, cike matsanacin tsoro da ya kamani lokaci guda na mike jiki na tsuma na nufi bakin kofa na bud'e na l'eko ina kyautata zaton parlour ne nan amma tashin hankali da nake ciki bai bar ni na tantance ba.
Muryata na rawa alaman kuka na iya kufce min a ko wani lokaci na bud'i baki na kwala mata, shiru kake ji babu wanda ya amsa ga dukkan yanayin gidan ma ni kad'ai ce a ciki, da gudu na koma d'akin da na fito na maida kofa na rufe harda murza key da na gani a jiki na haye gado da kayan jikina ko mayafi ban cire ba naja bargo na gudundune har Kai na saboda tsoro na fashe da kuka yanzu shikenan ya tabbata an min aure kuma da wannan mugun sannan gida d'aya zamu zauna, shikenan na shiga uku na sai yanda rayuwa tayi dani.
Tun ina kuka ina sake-sake har baccin wahala ya d'auke ni ba tare da na sani ba dama ga gajiyar biki ga rashin bacci su suka had'e min waje guda sai ajiyan zuciya nake a cikin baccin alamun na ci kuka na koshi.
Zafar kuwa tunda taro ya tashi duk hankalin sa yana kai na burin shi d'aya ne shine mu keben ce ya ci mutunci na sai zuba sauri yake mu shiga mota wani abokin shi da yazo bikin tun daga turkey ya tsaida shi yana mishi jawabin gobe jirgin karfe shida zasu bi su koma so ba lalle ne su had'u ba dan sun san a wannan lokaci yana can rungume da amarya ana shan soyayya, nan suka shiga yi mishi tsiya irin ta abokanen ango ya biye su ba dan yana so ba sai dan kawai kada su zargi wani abu yasa ya d'an b'ata lokaci har muka wuce bai sani ba.
Ya sha takaici kaman ba gobe da ya neme ni ya rasa, a bakin sauran mutane da basu gama wucewa yaji cewa mun wuce da 'yan uwana, minti biyu bai kara ba yace shima ya kamata ya tafi yayiwa wayan da zasu bi flight d'in safe Allah ya kiyaye hanya ya juya ko kula masu tsokanan shi wai zai gudu gida wajan amaryan shi,ko waiwayowa bai yi ba balle ya tanka shi dai burin shi ya same ni a wannan gida da babu kowa ya rama abinda nayi mishi.
Da kyar ya yarda Sadiq da wani abokin su mai suna Shu'aib suka mishi rakiya, a cikin motan ma bai tsira ba Shu'aib sai takalan sa yake Sadeeq na musu dariya.
A suya spot dake baga road Sadeeq ya tsaya ya saya musu manyan kaji 2 da drinks suka kama hanya, shi dai Zafar sai tab'e baki yake yana mamakin Sadeeq daya dage har da sayan kajin Amarci ko uban wa yace mishi wani abu zai shiga tsakin mu oho.
A bakin gate ya sauka yace musu ya gode ba sai sun bishi ciki ba
"Dama ni na san ksud'in banza ake mana gashi dai idon mu ya gane mana" cewar Sadeeq kenan yana bud'e murya dan Zafar da ya kusa shiga ciki yaji hannun sa d'auke da ledodin da sukayi shopping d'in.
Mai gadi na zaune har ya fara gyanyadi yaji tura karamin kofa na jikin gate d'in, cikin sauri ya mike yana yi mishi barka da zuwa.